Allah muna godia da kabamu Dr Idiris Abdul’aziz Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah
@maryamtukur963610 ай бұрын
Gaskiya ne Dr muna godiya, Allah ye Dada kareshi
@Kaigam10 ай бұрын
Da mi yake kara ka addini ?
@abdulharuna867410 ай бұрын
Masha Allah. Wallah wa'azi yayi. Babu zagi, babu mugayen maganganu, sai Ayoyin Allah da Hadisan Manzon Allah. Allah shi saka wa Sheikh Alƙali Salihu Zaria.
@aboubacarsahibou.adarnagat41410 ай бұрын
Kuma kuji tsoron Allah Kuzo Masallacin dr ay muqabala Irin Wadda Sheikh Ismail yayi Da Dan dariqa hujja da hujja Ba fadi ra'ayinka in fadi nawaba
@Boubadankouka-j3n10 ай бұрын
Gaskiya dai kam
@S_Misau10 ай бұрын
Dr. Idris Abdul'Aziz Dutsen Hujja. Allah Ya qara wa Mallam Idris Abdul'Aziz Lafiya, Ilimi, fahimta da Imani.
@khaleefazulfa93310 ай бұрын
Amin
@KhalilAdams145310 ай бұрын
Alhamdulillah Dr idriss tushen tanshi Bauchi ya hanasu bacci, yanzu mutane sun fara gane sunnar Taku
@musagiwa27789 ай бұрын
Allah ya zaba mana mafi alkairi banda son kai
@abdoulkaderfaroukou470110 ай бұрын
Allah ya kare Dr idriss ❤
@MuhammadAli-kw6sj10 ай бұрын
Amin thumma amin
@aboubacarsahibou.adarnagat41410 ай бұрын
Allah ya kiyaye Dr Idriss 🥰🇨🇮
@AuwalAFaruq-eo1tq10 ай бұрын
Masha allah
@AbuAmmar-l8o10 ай бұрын
Allah ya saka da alhayri malam Alkali. Allah ya kara lafia da sawon rayuwa. Dr Idrisse, kagi soron Allah, kiyayar tayi yawa wallahi.
@maryamtukur963610 ай бұрын
Kokuma bakua son gaskiya dei
@LawanAdamu-qt2mu10 ай бұрын
Allah yakare mana Dr Idris dodon Yan bidia bazasu iyaba har abada wlh
@muhammadsabo85310 ай бұрын
ALLAH ka taimaki Dr. Idris. Akan Yan gargajya da son zuciya.Dr. Idris Yana fadin gaskiya Duk Inda ya ganta.
@nusaibaabdulhadialiyu966010 ай бұрын
Ko
@Speedyvampir210 ай бұрын
Tabbas
@aishaibrahim488410 ай бұрын
MashaAllah Allah yasa yaji Allah ya sakawa malam abubakar salihu zaria da aljannatul firdausy
@maryamtukur963610 ай бұрын
Kunada abun mamaki gaskiya meyasa bai kare abunda aka tuhumeku da Shiba gaskiya anyi abun kunya ,Dr dei ya amda yena jiranku a masallachinsa
@muhdbhamidu741310 ай бұрын
Kai mlm kaji tsoron allah kafin zuwan tafa sahabbai basu yi sunnah ba kenan sannan kuna sake wandon ku yan gargajiyan jos
@auwaluahmad18210 ай бұрын
Allah ya Kara lafiya da Nisan kwana sheikh alkali
@LawanAdamu-qt2mu10 ай бұрын
Dr Idris yafi karfinku hujja kawaii kude kuyi ta haushinku kawaii
@bangix10 ай бұрын
Allah yasaka malam acikaba da fadamana gaskiya allah yakara nisanan kwana Ameen
@muhdbhamidu741310 ай бұрын
Allah yakare mana dr idris🙏❤️❤️❤️❤️💯💯💯💯
@maryamtukur963610 ай бұрын
Ameen Ya Allah
@AdvancePhones10 ай бұрын
Kaima kaji tsoran Allah
@LukmanNasiru-e8v10 ай бұрын
Masha allah Allah ya qara daukaka
@aishaabdulazeez20110 ай бұрын
Ya Allah duk wani wanda yansan gaskiya kuma yaki fadinta sabida san zuchiya, ya Allah ka tozartashi tun agidan duniya amin!
@khalifa822910 ай бұрын
Dr idriss ikon Allah ❤ yan gargajiya akama sunnah ❤
@laminuhassanlaminuhassan277210 ай бұрын
kasan ma à nar dan gargajiya kuwa
@asj25tv2710 ай бұрын
Kucire san zuchiya Dan Allah
@NrsKDDano10 ай бұрын
Tare da girmamawa Sheik Alkali Zaria, Dr Idris fa nasiha yayi muku, tare da hujjoji, mene amfanin zaman tare idan ana samun barna amma baza,a samu masu kawo gyara ba Sann hujjojin da ya bayar bamuji aance bâ hka bane.
@asj25tv2710 ай бұрын
kowane saqo da yanda yakamata a isar dashi
@yusufibrahim965910 ай бұрын
Tun ba asan izala ba wlh Ana aikata Sunnah Akasannan
@MuhammadHamissou10 ай бұрын
Maganar Dr idiris abdul'aziz ce tasa na gane Yan izalah jos yan Bidi'a ne
@inoussaassoumane550510 ай бұрын
Tabbas na jima da gane haka
@alhassansalisu481110 ай бұрын
Wallahi Nima bansaniba sai da yayi magana akansu
@Speedyvampir210 ай бұрын
Gaskiya ne.
@mhmho10 ай бұрын
To yaza,ai allah yasa sugane insunada raban ganewar Amma abin sai addu,a
@ZayyanumuhdHuchi10 ай бұрын
Gardi
@kabiruibrahim545410 ай бұрын
Allah ya saka da alkairi maulana
@aminouniger827810 ай бұрын
I love dr idriss ❤❤😊
@slimkid022510 ай бұрын
You love trouble 😢
@Speedyvampir210 ай бұрын
Yes ❤
@slimkid022510 ай бұрын
@@Speedyvampir2 that means you are practicing something different.
@Speedyvampir210 ай бұрын
@@slimkid0225 what is your proof.
@AdamShettima-o5k10 ай бұрын
Masha Allah
@aishaabdulazeez20110 ай бұрын
Kuma in shaa Allah, dr yamuku nisa, iyayan son zuchiya!
@mhmho10 ай бұрын
Nagaba yadade dayin gaba nabaya sai daikura allah jadaran dr idris yakara lafiya da nisan kwana munatare da malam insha allah
@ABUBAKARYUSUF-x8c10 ай бұрын
Mash allah
@AbuMulaikaYushau-qi2nm10 ай бұрын
Akwai Wanda yafi kamata yaji tsoron Allah cikin ku biyu Kamar Kai.
@muhdbhamidu741310 ай бұрын
Kuji tsoron allah yan gargajiyan jos
@AbdulmumuniSuleman10 ай бұрын
S A W ❤❤❤
@nurarabiu808110 ай бұрын
Allah Saka da alkairi
@IbrahimMoussa-fd1qz10 ай бұрын
جزاك الله خيراً وبارك الله فيك
@ssouana438510 ай бұрын
Dr Idrissu Mujaddadi yafi karfin yaro
@kabirousaidou134110 ай бұрын
gaskiya ne
@ibrahimmuhammad230710 ай бұрын
Allah kagyara kura kuren malaman Sunnah kahada kawunansu
@adilaosman50010 ай бұрын
Allahummah amen 🙏
@mhmho10 ай бұрын
Amen 🙏
@idrissouzenabou109010 ай бұрын
malan salihu kai zakaji tsoron Allah ba Dr Idriss ba. kuna tsoro asirin ku na ya tonu ne?
@aishaabdulazeez20110 ай бұрын
In shaa Allah, sae Allah yabaku kunya, masusan zuchiyan banza
@maryamtukur963610 ай бұрын
Bi izzinillah yenzuma sun gama jinkunya
@SheirkhAmeerSheirkhAmeer10 ай бұрын
Dr idriss if fearo mallam. Me yasa yafasa
@laoualigarbamahamadoulmouf38310 ай бұрын
DR IDRISS MOUNA MAY KEAOUKEAWAN ZATO CHI BA MOUNAFIKIBANE CHIYASA AKE GANIN LAYFINSA. KOUMA CHIYASA BAYDA CHAMAKI GA KOWA.KOUMA HAKANE TSANTSAR ADDINI. ALLAH JIKAN ALBANI. WLY DAYANA RAYE DAYA KASANCE TARE DA DR IDRISS
@aliyuyusuf395010 ай бұрын
Malan kaji tsoron Allah annabawa dasa habay dukansu kananifin Basu San sunnaba sayda izzala tozo Allah karabamu da sanzuciya daza linci
@nusaibaabdulhadialiyu966010 ай бұрын
Da farko dai ka fara komawa ka koya yadda ake rubutu
@AdamIdris-r7v10 ай бұрын
Masu Qaryan Sunnah yan gargajiya
@laminuhassanlaminuhassan277210 ай бұрын
kasan ma à nar gargajiya kuwa
@abubakarhussainiabdullahi993710 ай бұрын
❤❤❤
@mustaphaadamu582210 ай бұрын
lalle dr idiris ya seya moku awiya
@RealityEmpowerment10 ай бұрын
Sunnah sakk sai a Dutsen Tanshi
@khaleefazulfa93310 ай бұрын
Yakamata daya karasa maganarsa kuma sai yayi shuru, Allah ya kyauta
@asj25tv2710 ай бұрын
Gaskiya dutsen Tanshi yana kama da yan,bori
@Speedyvampir210 ай бұрын
Shi wannan daman ashe dan izalar gargajiya ne ashe ? Allah ya tona maka asiri. Na daina ganin darajar shi. Allah ya shirye ka.
@laoualigarbamahamadoulmouf38310 ай бұрын
MALAN N KAIMA KAJI TSORAN ALLAH AI KAFIN ZOWAR IZALA DAMA AKOY DUKAN ABUBUWAN DAKA ZANA DAMA SAKACIN MUTANENE YASA SUKAYI WATSI DASOU.LOKACIN SAHABAI AI BABOU IZALA.KUMA BA DOLI SEDA IZALA AKE CHIGA ALJANNA. KAWAY DAGA YANA FADIN GASKIYARDA KOU BAKU FADI
@RAMADANRAMADAN-zc3zd10 ай бұрын
Allah jikan mahaifa
@MuhammedShetima-hc1fi10 ай бұрын
Mashall allah
@bilyaminuabubakar990710 ай бұрын
Masha Allah jazakhallah khairan
@Usmngu10 ай бұрын
Allah yasa mu dace
@HumairaSolomon-d4e20 күн бұрын
Don Allah malamanmu kune abin koyin mu ku daina nuna mana cewa kanku ba a hade yake ba, addinim musulunci abu daya ne babu banbanci don haka idan da wani abu a tsakaninku kuci kucinye ba sae duniya ta ji ba, domin duk abin da kky ku sani ku abin koyi ne a cikin al'umma
@awwalzakari659910 ай бұрын
Damayace yasan wasu masu Sholing temple.
@ABDULLAHIMOHAMMED-nf2pm10 ай бұрын
Hmmm Daman Dr yafada cewa kuna dukan mutaneh
@realAMUmar10 ай бұрын
Mal. Yayi magana chewa “Ajiye gemu, Izala taza dashi”, amma Mal. baya ajiye gemu. Tas yake kwashewa. Wannan sabama Sunna ne, kuma kama da Yahudawane. Wannan shine abunda Dr. IDRIS yake fada dashi akan Yan Izala, Musan man na Jos; sabama Sunnar Manzon Allah da raba kan al’umma. Kudauki gaskiya, kubar kare karya da son rai.
@ibrahimbabangida257410 ай бұрын
Ai shi gemu ba kowa ne yake dashi ba.. Malam Zaria Allah bai sa yana da gemu ba shiyasa. Amma da yana ai zai bari...
@adamuyusuf572310 ай бұрын
Dr jaki dutsen tanshi
@abdulhaqabubakar662910 ай бұрын
Tsakani da Allah ina kyautata wa malamin nan zato, ban dauka yana cikin irin wadannan yan izalar masu son zuciya ba, amma wadannan maganganu da yayi bai kyauta ba sam, na'am Nasiha abu ce mai kyau kuma babu wanda yafi karfin ayi mishi ita. Amma tambayar ita ce mene ne Dr Imam Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi yayi na raba kan Al'umma? Don ya fada muku gaskiya!! Nace ko bahaushe ya ce gyara kayan ka bai zamo sauke mu raba ba!! Allah yasa mu dace
@haroontahir469310 ай бұрын
Dr jaki baya Jin nqsiha, Allah ya shirye shi.
@barakamutari68910 ай бұрын
Idris Kaja tsoron Allah dr
@MuhammadHamissou10 ай бұрын
Kai ashe Dan izalah josne
@Speedyvampir210 ай бұрын
Wallahi ni ma ban Sani ba sai yanzu. Na daina ganin darajar shi.
@masoyinannabisaw10 ай бұрын
Aikuwa kajira juma'a zakajika abisa mimbari😂😂
@laminuhassanlaminuhassan277210 ай бұрын
har yayi tunjiya😂😂
@kamaladeenhamisu385710 ай бұрын
Bana karyata ka, saboda kana yin da'awar ka cikin hikima da nishadi; amma izala wallahi basu ne suka zo da abinda ka lissafa ba. Haba malam tazo da wasu abubuwa dama akwai su ta ha66aka sune kwarai kuwa, haka tazo da 6arna. Misalin izala kamar wayar salula ne ga 6arna ga gyra:
@mhmho10 ай бұрын
Inka fashimci malam wlh dabaka cekomiba akansa inkaga malam idris yayi kwansa da zekara duk abin dazai yimagana akansa wlh saiyana da hujjojinsa bada romankaba yake allah ka rabamu da sherrin kungiya da kungiyanci kaga kai yanzu mutane sungane kalarka adalilin fakewa da tura sakon nasiha allah kyauta
@MuhammadAli-kw6sj10 ай бұрын
Alkali zariya wlh da muna maka kyakyawan zato amma wlh yanzu kam mun barranta dakai
@nayoussatankari316610 ай бұрын
يهديكم الله❤❤❤❤
@khalifamusa148110 ай бұрын
Mtsweee Yan KUNGIYA
@metre.awarou549510 ай бұрын
Son juciya kenan inkungiya ku karbi gaskiya kawai
@MuhammadAli-kw6sj10 ай бұрын
Masu karyan sunnah yan gargajiya wlh kuji tsoron Allah muna addu'a Allah yakaremana dr Idris dam shi yanayi ne dan Allah kukuma kunayi ne dam abin duniya dakuma jahilci irin naku allah yasa kutuba kudaina fatar da bayin Allah
@abdulhaleemjunaidu192110 ай бұрын
Kaji sakarai
@aishaabdulazeez20110 ай бұрын
Bakusan gaskiya neh kawaii
@rabiurabs229410 ай бұрын
Da Dr Idris da sheikh alkali zaria duk malamanmune Kuma Kai da kake cewa sheikh alkali zaria ashe shima dan gargajiyane to ashe kaima babanka dan gargajiyane. 😮😮
@mustaphaadamu582210 ай бұрын
Ashe daman kai kana cikin yan izzalah jos ban sani ba
@Speedyvampir210 ай бұрын
Wallahi ya ban kunya.
@SurajoSalisu-e4x5 ай бұрын
Yan gargajiya
@FRLAs62810 ай бұрын
Malam, damuna, saurarNka, Amma, yanzu, mun, gane, kai waye, kuma, kusani, kitabu, wasunna,, kurikeshi, kuyidaraja, A, Idu, mabiya, sabo, damuna, gane, yan, su, zuchiya
@sadiqabubakar237210 ай бұрын
Malan Idris mai fada da aya da hadisi
@GgGg-im6tz10 ай бұрын
Salm❤❤❤
@laminuhassanlaminuhassan277210 ай бұрын
salama warahamatillah wabarkatahu
@aishaabdulazeez20110 ай бұрын
Bakusan gaskiya walahi
@AbbaLastdon3 ай бұрын
Nagode malm
@ZayyanumuhdHuchi10 ай бұрын
Uhmm
@yserklass288210 ай бұрын
Yan gargajiya kenan ace dama wannan da Mai wa,aizin mata na Zaria Shima kune
@aishaaliyu949510 ай бұрын
Malam Zaria ka bani kunya
@yusufibrahim965910 ай бұрын
Mazugal
@maryamtukur963610 ай бұрын
Ikon Allah malam baka kare abunda aka tuhumeku da Shiba malam gaskiya😂😂
@khalifa822910 ай бұрын
Muqabala gani ga ka karanta nunamin kuje masallacin dr idris imamu ahlussunnah dutsen hujja yan gargajiya mun gane ku 😂
@aliyusabdullahi386110 ай бұрын
Malam kataro match Allah yakaimu juma'ah lafiya 🤣🤣🤣
@lukmanrabiu993510 ай бұрын
Batazoda ajje gaimubane ???
@lukmanrabiu993510 ай бұрын
Gemu
@laoualigarbamahamadoulmouf38310 ай бұрын
IDAN KACE IZALA TAKAWO DAGE WANDO.TO SEKA LOURA CIKIN WA ANDA SUKAZO MUKABALA DA DR IDRISS DUKA WANDOUNANSU SOUN CHIDESSOU MIYASA BAKA HWARA MASOU NASIHA SUJI TSORAN ALLAH SU DAGE WANDO.KENAN KANADA SAN ZUCIYA MALAN