Kai malam Allah ya saka. Kuma Yana da kyau KU tumtubi dan dan magana ta gaskiya ni uwace Amma iyaye akwai masu mugun fitina. Allah yasa mu dace
@abdulrahamanaminu967115 күн бұрын
Masha Allah
@BachiGada-mc9cz15 күн бұрын
صح كلامك يا شيخ بارك الله فيك ❤❤
@Muhammadibrahimkani-ui3ot7 күн бұрын
Allah ya karawa Malam daraja da daukaka da nisan kwana
@Abbansultannarto9 күн бұрын
Allah ya saka
@hauwamusasarkinadar48895 күн бұрын
Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan
@Namaaiki5269 күн бұрын
Jazakallahu bikhairi
@dgdf224316 күн бұрын
Masha allah malam
@hauwamusasarkinadar48895 күн бұрын
Allah ya shirye shi, amma wata mata ta gaya mana unguwarsu daya tace ba ya da mutumci ko kadan, ita ma matar tace ba abun da bata masa ba amma baya da mutumci ko kadan,amma me yasa ma yake sakin matan sa? Har yaya goma Ba iyayen su a gidan? Akwai matsala
@Kanawaonetv15 күн бұрын
Allah sarki
@adamusuleiman776114 күн бұрын
To in har. hakane Ya kamata ya rabu da dukkan matan gaba daya
@maryamidris118715 күн бұрын
Haqqu malam Sherin matar da hmmmm
@AbdulrahmanHaruna-r6h9 күн бұрын
She Musa Asadussunna
@AbdulrahmanHaruna-r6h9 күн бұрын
Allah yasaka da alkhairi
@saratumohammed67683 күн бұрын
Gaskiya Malam abinciki wannan magana, ona ga kila sharri ne irin namu na mata. Ko kuma ita uwar a tuhumeta yadda ta haifi wannan da, wallahi ko shaye shaye yake ba zai wulakanta uwarsaba. Kuma ina ga Allah ne zai kawo saukin abin shine ya bayyana.
@zeezeebo15 күн бұрын
Wallahi na san sai ka blame mata. Haka ku ke mazan Hausa/Fulani. Shi namijin baya laifi
@toheebahmad540115 күн бұрын
Ke kuma haka kika fahimce abun mallama
@fiddausidahirubabate1056 күн бұрын
Ai wlh Babu dan da zai wulakanta uwàr Sa Yana cikin hankali Sa Koda uwar mahaukaciya ne ke dabba ma fa yasan uwarsa kice wai Maza Basu laifi