Ina kira ga yannijer kubaroqasar libiya da aljeria kudawo gida nijer allah yabamu gamnati maianhauni mai kishin qasar
@sahabibissala910114 күн бұрын
@@LauwaliAbubakar-v3y 🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Kishin kasa a ina kai Allah mun tuba su zo kuma ta'adanci ya karu ko me? Babu aikin yi cikin kasa ko wadanda ke ciki ya suka kara balma kuma dubban al'umma su karu hum allah ya kyauta
@BasiruDahiru-nz5ul10 күн бұрын
Hakabaidaceba gaskiya
@SabbSabbsabb14 күн бұрын
😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
@AbdulkadeerIbrahim15 күн бұрын
gaskiya bintabaganin wandayafadigaskiya kamarkaba wallahi nagamsdamaganarka allah yamaka albarka❤😂
@AbdulkadeerIbrahim14 күн бұрын
🆗 NOMAL
@sahabibissala910114 күн бұрын
Tunda ba'a yi muku kindnapin ba ai ku godewa allah 😂
@user-kf9bx1jf8u14 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@user-wy1lj7uk4z13 күн бұрын
gasekiyane wlh nagoda
@AmumuneAmo12 күн бұрын
❤
@RueEffect8 күн бұрын
karya kakyi
@AliWalid-j2x10 күн бұрын
💔🤙
@HabouKassoum15 күн бұрын
, good 👍👍👍😊👍❤❤❤❤❤❤
@younisissa302114 күн бұрын
Tabas ne👍👍👍
@ChiitouIssaka15 күн бұрын
Thanks you grn ❤❤❤❤
@IdirissaMamaze15 күн бұрын
🤝🤲🤲🤲🤲🤲🇮🇷
@ZakariaIbrahima14 күн бұрын
😂😂😂
@FreefjjcjfJdbx16 күн бұрын
❤❤❤
@user-kh5lm5zr2t16 күн бұрын
🇳🇪👍❤️❤️❤️👋🤲🤝🇱🇾
@sahabibissala910114 күн бұрын
Libiya tayi daidai wallahi nijar din ba suma sunce zancen kasa suke ba To libiya ma zancen kasa suke dan haka kubar su kawai
@Nazirou.n.z.rBadiya14 күн бұрын
Saboda ba Wani dan ouwanka dake nan ko addu'a zakuyimuna Allah kaho Muna mafita dan ouwa😊
@sahabibissala910114 күн бұрын
@@Nazirou.n.z.rBadiya babban abunda mutane basu ganewa shine Wai ana ganen cewar milkin soje wata harakar arziki ce, bayan kuma wallahi babu mugun koma baya irin milkin soje Da abaya ne wannan kiraye kirayen da ake tini Sunyi Magana akan matsalar. Amma wai yau sune abun zagi ga wasu azzaluman mutane maha inta demokadiyya ai tayi wallahi Allah ya kawo mafita allah kuma ya shigo lamarin mu gaba ki Daya amma fa da kuka zauna wallahi zai fiye muku sauki da nijar a yau
@Nazirou.n.z.rBadiya14 күн бұрын
@@sahabibissala9101 to Allah dai ya chige muna gaba kawai aboki ngd 🙏🙏🙏
@sahabibissala910114 күн бұрын
@@Nazirou.n.z.rBadiya Amin summa allah kawo mafita amma dan allah kuyi hakuri ku dinga adu'a allah zai kawo mafita Dan wallahi kasancewan ku Can Allah Daya yafi zuwan nijar
@Nazirou.n.z.rBadiya14 күн бұрын
@@sahabibissala9101 haka ne fa nawa incha allah Allah zai dubemu