Kai Nigeria 😢😢😢 Arewa namu wahalan Tai yawa kai ,ya Allah 😢😢 I can imagine the pain May Nigeria never happen to us
@AMATULLAHBAIWARALLAH37 күн бұрын
Asalam Alaikum brekete family arewa dafatan kuna lafiya ,dan Allah inah da kurafi ,tayazansamu ganawa daku 👏👏👏 kuma ba,anageria nakebah 👏👏👏👏 Allah yasamu dache inah muku fatan Alkairi 🙏🙏🙏
@MkUkashatdh298 күн бұрын
Aslm babanmu kana da gaskiya Amma mutun yakashe allah yabada ikon futo da gaskiya baba inama fatan alkhairi allah yaqara ma lfy
@Hauwau587 күн бұрын
Allah ya jikan shi da Rahama, Allah ya sa Aljannah Firdausi ce makomarsa.Allah ya bi mashi hakkinsa.Ordinary Allah ya saka da mafificin alkhairi, Allah ya Kara tsare ka da tsarewarsa,Allah ya sa maka a mizanin kyawawan aiyukanka.
@سلمة-ض6ل7 күн бұрын
Innalillahi wainnailahi raji'un wallahi baba kaga musiba Allah yasaka muku
@ZahraBala-w8v6 күн бұрын
Hasbunallahu wani'imal wakeel 😭😭😭
@HawaMohammed-lm2cp8 күн бұрын
Allah. sarki. Rayuw. Allah. Yajikan. Shi yamishi. Rahama 😭😭😭😭🤲🤲🤲
@AbubakarSalisuAdam-qb3lx8 күн бұрын
Wllh wani lokaci se naji daman Ni ba dan Nigeria bane amma ya muka iya Allah ya kawo mana ɗauki a qasar mu
@AhmedNafiu-x3v8 күн бұрын
Amen
@soldieryoung21517 күн бұрын
To ai ba qasarda ba a zalinci . Kaidai aikata alheri
@HairatAdam8 күн бұрын
Dan allah ataimakamun ina da matsala ta raban gado inasa shi garda kara dan allah
@yahanasubayero3128 күн бұрын
😭😭😭Allah sarki
@AdamuBalawunti8 күн бұрын
Wlh nasan kaura sai yadauke mataki muna alfahari dashi wlh
@Ibrahimkhalil-tw4yo6 күн бұрын
Allah Kara maka lfy da Nissan kwana masu Albarka
@abubakariliyasugarba66167 күн бұрын
Dan Allah yaya case ɗin Salisu Mustapha shanono 😢😢😢
@AhmedNafiu-x3v8 күн бұрын
Allah ya samudace 😢
@MaryamHussaini-v5q8 күн бұрын
Allah ya kara daukaka
@AbubakarSalisuAdam-qb3lx8 күн бұрын
Wae Nigeria anya kuwa xata geru kuwa kae ya Allah
@mammanbashiryahaya53898 күн бұрын
Assalamu Alaikum baban mu Ordinary President , Ina maku fatan alkairi daga jamhuriyar nijar. Fatan alkairi, zuwa ga mutane dake cikin dakin sherin Brekete Family Allah yasa kutashe lafiya. Allah yabamu ikon aikata alkairi a rayuwar , Allah ya kuma bamu ikon Ki yaye aikata abinda ba Dai Dai na a cikin rayuwar.