Sheikh Abduljabbar kafin Allah

  Рет қаралды 16,327

AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV

AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV

3 жыл бұрын

Пікірлер: 64
@aliyuabubakr1320
@aliyuabubakr1320 3 жыл бұрын
Karya kake munakin musulmi kaci Amar mahaefika, kai wawane Kuma katanadi masaukinka a wutar jahannama wallahi bamu yafe abinda mukaji daga wurinka dabba kawai sannan maganar Hadith kanada yakinin swakhihi ne koya mtwtmssss tirrr da rayuwarka Dan asaraaa
@princemis4527
@princemis4527 3 жыл бұрын
Allahu akbar
@dalladijassai3974
@dalladijassai3974 3 жыл бұрын
Allah yakareka daga sharri masu iya sharri
@aminaabdulsalam8180
@aminaabdulsalam8180 3 жыл бұрын
Yan izala yan zalama makeya manzon Allah
@alam4050
@alam4050 3 жыл бұрын
Allah kataimaki wanan bawa naka daka sharrin fi'atul bagiya, abaya magabatan su sunyima shafai sunyima Hakim sun kashe Nisai, to waye baza su zaga sima sharriba, Allah kataimaki hadimin Annabi sarkin gida amirul waizina
@anasmukhtarhayinalhaji8464
@anasmukhtarhayinalhaji8464 3 жыл бұрын
Allah Ya yi maka albarka malam
@najibullahimuhd8347
@najibullahimuhd8347 3 жыл бұрын
Karike karatunka bamaso wawa jaki kakauce hanya Allah yakare musulmai na gaskiya daga sharrinka. Ameen
@nassirsaidu9114
@nassirsaidu9114 3 жыл бұрын
To ai dama baku akemaba masoya ANNABI S.A.W. NA GASKIYA BA NABAKIBA
@najibullahimuhd8347
@najibullahimuhd8347 3 жыл бұрын
@@nassirsaidu9114 Hmmm
@usmsydds1705
@usmsydds1705 3 жыл бұрын
Rashin hankal da kahilcii YAFI komai ciwo,. Abin tambaya anan shine su kafiran farko a Ina suka gani da suke zagib MANZON ALLAH صلى الله عليه وسلم Allah madaukakin sarki Ya shirmu tareda Ku baki daya🤲🤲🤲
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Kai kuma hankali yayi maka yawa shiyasa ka kasa kare annabi daga munanan hadisan nan kenan mtsss
@ibrahimsani7368
@ibrahimsani7368 3 жыл бұрын
Yanxu kam ai Taka ta qare, dan ta more
@bilkisuyaualasangama311
@bilkisuyaualasangama311 3 жыл бұрын
Ya Allah yawulakantaka annabimu yafi Kartika wlh kare
@uthmanlubabah7838
@uthmanlubabah7838 3 жыл бұрын
SubhanAllah!!! Allah ya gafarta mana ya ya shiryar damu Ameen. Ya bamu illmi mai Albarkha mai amfani ameen. Pls dan Allah ya akayi ya samu Dr. Pls???
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Kaga wannan yanuna bakasan komai akansaba amma kana kinsa
@gaddafisalisulabaran3667
@gaddafisalisulabaran3667 3 жыл бұрын
Kai gafara bamuri wawanbanza bakasan kumaiba
@fatimiyyaatv
@fatimiyyaatv 3 жыл бұрын
Amin ya Allah
@alofoqay
@alofoqay 3 жыл бұрын
Allah ya yaseinema
@abdulkadirshehu6768
@abdulkadirshehu6768 3 жыл бұрын
Duk da wannan hauragiyar taka addinin musulinci yana nan ya na qara karfi. Kai yanzu duk dabaqat da suka qyale ya tafi a haka ka fisu hankali ne. Kawai kana so ka nasabtawa Annabi SAW mugun abu. Allah ya tsare mana imanin mu.
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Dan allah kaji kin allah yanzu yagama karanta hadisan agabanka kaji kagani saboda tsarar rashin tsoran allah yacika maka zuciya kana zaginsa
@abdulkadirshehu6768
@abdulkadirshehu6768 3 жыл бұрын
@@usmanusman2407 acikin hadisan babu kalmomin da yake nasabtawa Annabi SAW kaine dai mara tsoron Allah da ka yarda azagi Annabi SAW ka zaune kana ihu da Murna. Kunyi asara wallahi. Anan yazo yana cewa agaban Malam watarana ma sau uku yake karanta Bukhari to haintarsa malam yayi kenan. Bai gaya masa wadannan tatsuniyoyinba sai shi ne ya gano su yanzu. Allah ya shiryemu damu daku baki daya.
@salihuabdullahi5683
@salihuabdullahi5683 3 жыл бұрын
Allah ta'maki ka Amerul waizina
@umaralibassi27
@umaralibassi27 3 жыл бұрын
To ai Abbdul-jabbar wallahi gudu Kakeyi ai, zallaya kikeyi Hmmm wallahi.
@abubakarbilyaminu211
@abubakarbilyaminu211 3 жыл бұрын
abdul jabbar duk wannan bashi bane, abun da yakamata shine , ka yadda a zauna dakai ka kare duka wa dannan abubuwan da kake ikrarin da cewa akwai abubuwan nan a bukhari da muslim
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Maza kaje kakirawo malaman nigeria dukansu a zauna dasu akunyata buhari da Muslim agabanku
@bilkisuyaualasangama311
@bilkisuyaualasangama311 3 жыл бұрын
Ahaka zaka kare insha Allah Sai an sare mana kanka
@zulfaumar4565
@zulfaumar4565 3 жыл бұрын
dan wahala karan jahannama mai warin baki dan akuya mata Allah yahana ka farin ciki dan bakar kadara
@ghahmad4598
@ghahmad4598 3 жыл бұрын
Kai shege !!!!!! Ga Ganduje nan matsoracin banza Sarkin cika baki. Allah Ya tarwatsa aniyarka Ya tsine maka albarka
@aliyumuhammad8360
@aliyumuhammad8360 3 жыл бұрын
Hauka maganinki Allah wannan kwangilan zaka iyakuwa dan shia aiki yasameka sunnah sak bidia sam
@hussainiadamu4389
@hussainiadamu4389 3 жыл бұрын
Dan Girman Allah Yanzu Meye Laifin Dan Shi'a dan Yace bazai Addini irin na wadannan maruwaita ba ???. Indai masu wadanga ruwaya sune Ahlissunnah, to wallahi gwandama Dan Shi'a* Wannan ai shine asalin cin mutunci da zagin Annabin SAW. Tirmizi ya ruwaito a baben " باب المعانقة والقبلة " ج 2 ص 440 عن عائشة قالت قدم زيد بن الحارثة المدية ورسول الله ص فى بيتي، فأتاه فقرأ الباب، فقام اليه رسول الله عريانا يجر ثوبه. والله ما رأيته عريايا قبله ولا يعده فاعتنقه وقبله Daga Nana Ai'sha Tace " Zaidu ɗan Harisa Ya Iso Garin Madina, Alhali Manzon Allah (saww) Yana cikin ɗakina. Sai Zaidu Ya Zoma annabi ya ƙwanƙwasa ƙofa, Sai annabi (saww) Ya Tafi zuwa Garesa ZINDIR / ZIGIDIR / TSIRARA Yana Jan Tufafinsa Har Bakin Kofa. Wllh Ban Taɓa Ganinsa Tsirara Ba Kafin Hakan Da Kuma Bayan Hakan, Sannan ANNABI Ya RUNGUMESHI YA SUMBUNCESA. Ku Duba Yaku Masoya Annabin Rahama (saww), Ace Wai Annabi Ya Fito Tsirara Ya Rungumei Sahbinshi Kuma Ya Sumbaceshi 😭 Wallahy Da Wani Zai Fadi Haka Akanka, ko akan Babanka Tabbas Sai Inda Karfinka Ya Kare Domin Kotu Ce Zata Rabaka Dashi, KAI din Banza Kenan Fa, Toh Amma Annabi Aka Jinginawa Muna Qaryatawa Kuna Zaginmu 😕 Akwai cartoon sama da wannan ? Da Faransa Zasu Dauki Hadisinnan Suyi Cartoon Dinshi Kuma Sai Mu Fito Zanga-zanga. An Zagi Annabinmu Amma A Gefe Guda Kuma Muna Cewa Duk Abinda Ke Cikin Hadisan Buhari da Muslim Ingantacce Ne 😎 Ina Hankalinmu?
@nasirmuhammadkiyari4736
@nasirmuhammadkiyari4736 3 жыл бұрын
Kaji Dan iska jahili....Kana jahilin zaka iya kare Annabi SAW.
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Kai kuma kana malamin kakasa kare annabi daga wadannan munanan hadisan mtss
@umarmuktar5572
@umarmuktar5572 3 жыл бұрын
Allah yatsiwa malaman ku tsinanu masu kafirta iyayan manzan Allah Allah ya la'ancesu
@dadinkowachannel4177
@dadinkowachannel4177 3 жыл бұрын
Muna fata gwamnatin Kano zata amince ta hada wadannan Malamai, domin a Kawo karshen wannan Batu. Amma Ina mamakin kin amincewa da Sheikh Abduljabbar Kabara yayi a baya na amsa gayyatar wasu daga cikin Malaman nan
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
To yanzu gashi ya amince a zauna da bakinsa kaji yafada
@umarmuktar5572
@umarmuktar5572 3 жыл бұрын
To idan karyar taku haka take to yanzu ga dama tasamu har yanxu banji wani malami da yayi Kira ga govnatin Kano ba domin ta hadasu ba saidai karya da kage like masa Tir da halinku muna fukan addinin Muslinci
@manamchaibou6406
@manamchaibou6406 3 жыл бұрын
😭😭
@adamkabir6685
@adamkabir6685 3 жыл бұрын
Kaga ko a yanxu ma kayiwa qaribu qazafi, bece ya bawa Allah kwana bakwae ba, addu'a kwae yace ayi ta kwana bakwae, to haka kakewa anas bin malik qarya kakewa saurn sahabbai da magabata karya, ka kuka da kanka wlhu
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
To me bautar SAHABBAI
@adamkabir6685
@adamkabir6685 3 жыл бұрын
@@usmanusman2407 ai kaji irin aikin naku, a cikin maganata me yai kama da bautar sahabbai ? Kodayake sheikh qaribu yayi gaskia danyace damsil basirati Allah ya jarrabeku dashi, ba yanda zami
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Eh hakane shiyasa dan kwanbo yakasa tabbatar da sunnah makaruhiya
@adamkabir6685
@adamkabir6685 3 жыл бұрын
@@usmanusman2407 wanene kuma yaya dan qwambo? Ka ji da kanka dan Allah shiga fadan yan uwa ba inda ze kaeka, rashin aikin yi bashida dadi
@nuranadada5987
@nuranadada5987 3 жыл бұрын
Allah Ka cigaba da kare wannan addini na ka, Allah ka cika alkawarin ka na kare wannan addini na ka.😭😱
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Sadauki ikon allah labbaika hujjatul Islam
@mustaphaibrahimdatti8899
@mustaphaibrahimdatti8899 3 жыл бұрын
Masha Allah, yakamata mu yara mugane sufa malaman dakuke cewan su zauna dashi sunfi kowa sanin rintsin wannan al amarin
@bazallahiyahaya3398
@bazallahiyahaya3398 3 жыл бұрын
Allah ya kara lfy
@norabakor7122
@norabakor7122 3 жыл бұрын
Ameen
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Kafi kowa sanin mara hankalin ai
@zakiyaidirisidiras4708
@zakiyaidirisidiras4708 3 жыл бұрын
Masha Allah 👍
@lukmantukurty8818
@lukmantukurty8818 3 жыл бұрын
Labbaika sadauki Allah ya kara lfy mlm
@zulfaumar4565
@zulfaumar4565 3 жыл бұрын
sadauki a jahannama dakai dashi uwar baban ku
@ismailbabaaliyu5890
@ismailbabaaliyu5890 3 жыл бұрын
mutuminan fa arude yake walahi
@jameelkabara7940
@jameelkabara7940 3 жыл бұрын
Gabadai gabadai malam
@saniyusuf9828
@saniyusuf9828 3 жыл бұрын
Ka ga criminal
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Eh naga criminal Yusuf maqiyin annabi da ya'yan gidan sa mttsss
@umaribrahim6102
@umaribrahim6102 3 жыл бұрын
ويلك يا ابن أبيه لا تحرف الكلم من بعد مواضعه
@yusufbashir3466
@yusufbashir3466 3 жыл бұрын
Allah shi karayima garkuwa
@usmanusman2407
@usmanusman2407 3 жыл бұрын
Allahumma ameen
@umaralibassi27
@umaralibassi27 3 жыл бұрын
To gudu AI gudu kikeyi Abbadul-jabbar, yaran Basu da ilimi ne?
@musaddiksalihu4883
@musaddiksalihu4883 3 жыл бұрын
To mai tatsine kajira makomarka in har baka daina wannan iskancin da kake ba..
@umarmuktar5572
@umarmuktar5572 3 жыл бұрын
To dama ku ai abun yaxama jiki agareku kukashe shi kawai kuhuta
@muhammadsulaiman9803
@muhammadsulaiman9803 3 жыл бұрын
Allah ya Saka da alkhairi malaminmu, kaji masu yi dan Allah, Allah yai maka sakamako da gidan aljannah. Allah ya sada mu da manzon Allah da iyalan gidansa tsarkaka.
@alam4050
@alam4050 3 жыл бұрын
Wai Dan taada irin Dan salafiya fiatul bagiya shi yake da bakin ya zagi wani a harkar addini
Iyayen Annabi Sunfi iyayen kowa
20:22
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 5 М.
Sheikh Abduljabbar kafin Allah
12:31
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 780
100❤️
00:19
MY💝No War🤝
Рет қаралды 5 МЛН
Incredible magic 🤯✨
00:53
America's Got Talent
Рет қаралды 57 МЛН
Kwankwaso yace Allah kada ka Kara kawomana milkin masu Bakin jaba
7:19
Shafa Kan Mutumin Kabara a ilmance
30:49
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 5 М.
KALAMAN SHEHU ALIYU HARAZIMI RTA DA YAYIWA MUTANEN DUNIYA
3:37
M HARAZIMI JOS TV
Рет қаралды 509
A karshe Sheikh Bello Yabo ya magantu kan yarjejeniyar SAMOA da Nigeria ta saka Hannu
20:10
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 41 М.
Sheikh Abduljabbar kafin Allah
10:28
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 4,2 М.
Kowaye
7:19
Buhari Abdussalamu
Рет қаралды 97
Allah kasa mu gama da duniya lafiya
12:30
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 86
Bakari yayi abun kunya🙈
22:16
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 8 М.