Karya kake munakin musulmi kaci Amar mahaefika, kai wawane Kuma katanadi masaukinka a wutar jahannama wallahi bamu yafe abinda mukaji daga wurinka dabba kawai sannan maganar Hadith kanada yakinin swakhihi ne koya mtwtmssss tirrr da rayuwarka Dan asaraaa
@princemis45273 жыл бұрын
Allahu akbar
@dalladijassai39743 жыл бұрын
Allah yakareka daga sharri masu iya sharri
@aminaabdulsalam81803 жыл бұрын
Yan izala yan zalama makeya manzon Allah
@alam40503 жыл бұрын
Allah kataimaki wanan bawa naka daka sharrin fi'atul bagiya, abaya magabatan su sunyima shafai sunyima Hakim sun kashe Nisai, to waye baza su zaga sima sharriba, Allah kataimaki hadimin Annabi sarkin gida amirul waizina
@anasmukhtarhayinalhaji84643 жыл бұрын
Allah Ya yi maka albarka malam
@najibullahimuhd83473 жыл бұрын
Karike karatunka bamaso wawa jaki kakauce hanya Allah yakare musulmai na gaskiya daga sharrinka. Ameen
@nassirsaidu91143 жыл бұрын
To ai dama baku akemaba masoya ANNABI S.A.W. NA GASKIYA BA NABAKIBA
@najibullahimuhd83473 жыл бұрын
@@nassirsaidu9114 Hmmm
@usmsydds17053 жыл бұрын
Rashin hankal da kahilcii YAFI komai ciwo,. Abin tambaya anan shine su kafiran farko a Ina suka gani da suke zagib MANZON ALLAH صلى الله عليه وسلم Allah madaukakin sarki Ya shirmu tareda Ku baki daya🤲🤲🤲
@usmanusman24073 жыл бұрын
Kai kuma hankali yayi maka yawa shiyasa ka kasa kare annabi daga munanan hadisan nan kenan mtsss
@ibrahimsani73683 жыл бұрын
Yanxu kam ai Taka ta qare, dan ta more
@bilkisuyaualasangama3113 жыл бұрын
Ya Allah yawulakantaka annabimu yafi Kartika wlh kare
@uthmanlubabah78383 жыл бұрын
SubhanAllah!!! Allah ya gafarta mana ya ya shiryar damu Ameen. Ya bamu illmi mai Albarkha mai amfani ameen. Pls dan Allah ya akayi ya samu Dr. Pls???
@usmanusman24073 жыл бұрын
Kaga wannan yanuna bakasan komai akansaba amma kana kinsa
@gaddafisalisulabaran36673 жыл бұрын
Kai gafara bamuri wawanbanza bakasan kumaiba
@fatimiyyaatv3 жыл бұрын
Amin ya Allah
@alofoqay3 жыл бұрын
Allah ya yaseinema
@abdulkadirshehu67683 жыл бұрын
Duk da wannan hauragiyar taka addinin musulinci yana nan ya na qara karfi. Kai yanzu duk dabaqat da suka qyale ya tafi a haka ka fisu hankali ne. Kawai kana so ka nasabtawa Annabi SAW mugun abu. Allah ya tsare mana imanin mu.
@usmanusman24073 жыл бұрын
Dan allah kaji kin allah yanzu yagama karanta hadisan agabanka kaji kagani saboda tsarar rashin tsoran allah yacika maka zuciya kana zaginsa
@abdulkadirshehu67683 жыл бұрын
@@usmanusman2407 acikin hadisan babu kalmomin da yake nasabtawa Annabi SAW kaine dai mara tsoron Allah da ka yarda azagi Annabi SAW ka zaune kana ihu da Murna. Kunyi asara wallahi. Anan yazo yana cewa agaban Malam watarana ma sau uku yake karanta Bukhari to haintarsa malam yayi kenan. Bai gaya masa wadannan tatsuniyoyinba sai shi ne ya gano su yanzu. Allah ya shiryemu damu daku baki daya.
@salihuabdullahi56833 жыл бұрын
Allah ta'maki ka Amerul waizina
@umaralibassi273 жыл бұрын
To ai Abbdul-jabbar wallahi gudu Kakeyi ai, zallaya kikeyi Hmmm wallahi.
@abubakarbilyaminu2113 жыл бұрын
abdul jabbar duk wannan bashi bane, abun da yakamata shine , ka yadda a zauna dakai ka kare duka wa dannan abubuwan da kake ikrarin da cewa akwai abubuwan nan a bukhari da muslim
@usmanusman24073 жыл бұрын
Maza kaje kakirawo malaman nigeria dukansu a zauna dasu akunyata buhari da Muslim agabanku
@bilkisuyaualasangama3113 жыл бұрын
Ahaka zaka kare insha Allah Sai an sare mana kanka
@zulfaumar45653 жыл бұрын
dan wahala karan jahannama mai warin baki dan akuya mata Allah yahana ka farin ciki dan bakar kadara
@ghahmad45983 жыл бұрын
Kai shege !!!!!! Ga Ganduje nan matsoracin banza Sarkin cika baki. Allah Ya tarwatsa aniyarka Ya tsine maka albarka
@aliyumuhammad83603 жыл бұрын
Hauka maganinki Allah wannan kwangilan zaka iyakuwa dan shia aiki yasameka sunnah sak bidia sam
@hussainiadamu43893 жыл бұрын
Dan Girman Allah Yanzu Meye Laifin Dan Shi'a dan Yace bazai Addini irin na wadannan maruwaita ba ???. Indai masu wadanga ruwaya sune Ahlissunnah, to wallahi gwandama Dan Shi'a* Wannan ai shine asalin cin mutunci da zagin Annabin SAW. Tirmizi ya ruwaito a baben " باب المعانقة والقبلة " ج 2 ص 440 عن عائشة قالت قدم زيد بن الحارثة المدية ورسول الله ص فى بيتي، فأتاه فقرأ الباب، فقام اليه رسول الله عريانا يجر ثوبه. والله ما رأيته عريايا قبله ولا يعده فاعتنقه وقبله Daga Nana Ai'sha Tace " Zaidu ɗan Harisa Ya Iso Garin Madina, Alhali Manzon Allah (saww) Yana cikin ɗakina. Sai Zaidu Ya Zoma annabi ya ƙwanƙwasa ƙofa, Sai annabi (saww) Ya Tafi zuwa Garesa ZINDIR / ZIGIDIR / TSIRARA Yana Jan Tufafinsa Har Bakin Kofa. Wllh Ban Taɓa Ganinsa Tsirara Ba Kafin Hakan Da Kuma Bayan Hakan, Sannan ANNABI Ya RUNGUMESHI YA SUMBUNCESA. Ku Duba Yaku Masoya Annabin Rahama (saww), Ace Wai Annabi Ya Fito Tsirara Ya Rungumei Sahbinshi Kuma Ya Sumbaceshi 😭 Wallahy Da Wani Zai Fadi Haka Akanka, ko akan Babanka Tabbas Sai Inda Karfinka Ya Kare Domin Kotu Ce Zata Rabaka Dashi, KAI din Banza Kenan Fa, Toh Amma Annabi Aka Jinginawa Muna Qaryatawa Kuna Zaginmu 😕 Akwai cartoon sama da wannan ? Da Faransa Zasu Dauki Hadisinnan Suyi Cartoon Dinshi Kuma Sai Mu Fito Zanga-zanga. An Zagi Annabinmu Amma A Gefe Guda Kuma Muna Cewa Duk Abinda Ke Cikin Hadisan Buhari da Muslim Ingantacce Ne 😎 Ina Hankalinmu?
@nasirmuhammadkiyari47363 жыл бұрын
Kaji Dan iska jahili....Kana jahilin zaka iya kare Annabi SAW.
@usmanusman24073 жыл бұрын
Kai kuma kana malamin kakasa kare annabi daga wadannan munanan hadisan mtss
@umarmuktar55723 жыл бұрын
Allah yatsiwa malaman ku tsinanu masu kafirta iyayan manzan Allah Allah ya la'ancesu
@dadinkowachannel41773 жыл бұрын
Muna fata gwamnatin Kano zata amince ta hada wadannan Malamai, domin a Kawo karshen wannan Batu. Amma Ina mamakin kin amincewa da Sheikh Abduljabbar Kabara yayi a baya na amsa gayyatar wasu daga cikin Malaman nan
@usmanusman24073 жыл бұрын
To yanzu gashi ya amince a zauna da bakinsa kaji yafada
@umarmuktar55723 жыл бұрын
To idan karyar taku haka take to yanzu ga dama tasamu har yanxu banji wani malami da yayi Kira ga govnatin Kano ba domin ta hadasu ba saidai karya da kage like masa Tir da halinku muna fukan addinin Muslinci
@manamchaibou64063 жыл бұрын
😭😭
@adamkabir66853 жыл бұрын
Kaga ko a yanxu ma kayiwa qaribu qazafi, bece ya bawa Allah kwana bakwae ba, addu'a kwae yace ayi ta kwana bakwae, to haka kakewa anas bin malik qarya kakewa saurn sahabbai da magabata karya, ka kuka da kanka wlhu
@usmanusman24073 жыл бұрын
To me bautar SAHABBAI
@adamkabir66853 жыл бұрын
@@usmanusman2407 ai kaji irin aikin naku, a cikin maganata me yai kama da bautar sahabbai ? Kodayake sheikh qaribu yayi gaskia danyace damsil basirati Allah ya jarrabeku dashi, ba yanda zami
@usmanusman24073 жыл бұрын
Eh hakane shiyasa dan kwanbo yakasa tabbatar da sunnah makaruhiya
@adamkabir66853 жыл бұрын
@@usmanusman2407 wanene kuma yaya dan qwambo? Ka ji da kanka dan Allah shiga fadan yan uwa ba inda ze kaeka, rashin aikin yi bashida dadi
@nuranadada59873 жыл бұрын
Allah Ka cigaba da kare wannan addini na ka, Allah ka cika alkawarin ka na kare wannan addini na ka.😭😱
@usmanusman24073 жыл бұрын
Sadauki ikon allah labbaika hujjatul Islam
@mustaphaibrahimdatti88993 жыл бұрын
Masha Allah, yakamata mu yara mugane sufa malaman dakuke cewan su zauna dashi sunfi kowa sanin rintsin wannan al amarin
@bazallahiyahaya33983 жыл бұрын
Allah ya kara lfy
@norabakor71223 жыл бұрын
Ameen
@usmanusman24073 жыл бұрын
Kafi kowa sanin mara hankalin ai
@zakiyaidirisidiras47083 жыл бұрын
Masha Allah 👍
@lukmantukurty88183 жыл бұрын
Labbaika sadauki Allah ya kara lfy mlm
@zulfaumar45653 жыл бұрын
sadauki a jahannama dakai dashi uwar baban ku
@ismailbabaaliyu58903 жыл бұрын
mutuminan fa arude yake walahi
@jameelkabara79403 жыл бұрын
Gabadai gabadai malam
@saniyusuf98283 жыл бұрын
Ka ga criminal
@usmanusman24073 жыл бұрын
Eh naga criminal Yusuf maqiyin annabi da ya'yan gidan sa mttsss
@umaribrahim61023 жыл бұрын
ويلك يا ابن أبيه لا تحرف الكلم من بعد مواضعه
@yusufbashir34663 жыл бұрын
Allah shi karayima garkuwa
@usmanusman24073 жыл бұрын
Allahumma ameen
@umaralibassi273 жыл бұрын
To gudu AI gudu kikeyi Abbadul-jabbar, yaran Basu da ilimi ne?
@musaddiksalihu48833 жыл бұрын
To mai tatsine kajira makomarka in har baka daina wannan iskancin da kake ba..
@umarmuktar55723 жыл бұрын
To dama ku ai abun yaxama jiki agareku kukashe shi kawai kuhuta
@muhammadsulaiman98033 жыл бұрын
Allah ya Saka da alkhairi malaminmu, kaji masu yi dan Allah, Allah yai maka sakamako da gidan aljannah. Allah ya sada mu da manzon Allah da iyalan gidansa tsarkaka.
@alam40503 жыл бұрын
Wai Dan taada irin Dan salafiya fiatul bagiya shi yake da bakin ya zagi wani a harkar addini