Sheikh Abduljabbar kafin Allah

  Рет қаралды 15,312

AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV

AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV

Күн бұрын

WANE IRIN KISHIN ANNABI AKE SO YAYI?
Abdulwahab Abdallah imamu Ahalussunah yace: Namiji me kallon mata bunsurune.
Ahamad Abubakar gumi yace: Annabi S.A.W yana kallon mata har sha'awa ta kamashi(wa'iyazibillahi)
Sheikh Abduljabbar kabara yace: wannan hadisin karyar banza karyar hofi kuma wadanda suka rawaito makaryatan banza makaryatan wofi.
Tambaya ga magautan Sheikh Abduljabbar dan Allah wane irin kishin Annabi kuke so yayi?
Kafin ka zagemu ka fara amsa wannan tambayar❓
12/09/2021
Ashabul kahfi Nigeria media

Пікірлер: 35
@AmadouGarkoua-wx7cs
@AmadouGarkoua-wx7cs Жыл бұрын
allah yasaka wa abdull jabbar da al heri badon sihba dadewa sun halaka
@yasiryahaya
@yasiryahaya Жыл бұрын
Allah ya tsinemuku matsiyata Mariya ma aiki
@hashimuhaladu3121
@hashimuhaladu3121 3 жыл бұрын
Allah ya sakawa Abduljbbar da alkairi
@abdullwada4370
@abdullwada4370 3 жыл бұрын
Allah ya sakawa malam Abduljabbar hakika anzalince shi
@malamshuaibu3661
@malamshuaibu3661 Жыл бұрын
Gaskiyane
@aminuidris4243
@aminuidris4243 3 жыл бұрын
Gaskiya an zalunci m abduljabbar Allah ya Sala masa
@tanimudandama6443
@tanimudandama6443 3 жыл бұрын
Allah ya tsinewa abdul jabbar Dan iska Dan cin takashi maza
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Uban ka da cin takashi yan Ta'adda kawai,zalummai banza,Allah ya isah wallahi kan wanen manakisar da ake mai
@tasiusulaimanadam9553
@tasiusulaimanadam9553 3 жыл бұрын
Gaskiya Abduljabbar ba karamin Arne ba ne
@D_chozen1
@D_chozen1 3 жыл бұрын
Kaine haka .
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Jakin bazan jakin yofi
@tasiusulaimanadam9553
@tasiusulaimanadam9553 3 жыл бұрын
@@D_chozen1 Abduljabbar ne dai tunda shi ne makiyin Annabi (S.A.W)
@tasiusulaimanadam9553
@tasiusulaimanadam9553 3 жыл бұрын
@@aliwakassoidrissaaljabbari1821 Abduljabbar Arne ne tsinanne kuma
@D_chozen1
@D_chozen1 3 жыл бұрын
@@tasiusulaimanadam9553 kune dai makiya Annabi masu zaginsa Amma Malam korewa yakeyi . Kuma karyar ku Kuga karshen Malam. He will come out stronger.
@rabiulecturer4051
@rabiulecturer4051 3 жыл бұрын
Allah yasake shiga lamiranka sadauki
@mamanmoussaibrahim441
@mamanmoussaibrahim441 3 жыл бұрын
Subhanallah allah chirya
@nasirumansur5606
@nasirumansur5606 3 жыл бұрын
Allah yasakawa mlm
@garbaabdulaziz3586
@garbaabdulaziz3586 3 жыл бұрын
Allah ya jakwana
@shafiuumusa1045
@shafiuumusa1045 3 жыл бұрын
jarabawacedaga Allah mahalici masoya mlm kuyihakuri adu.a cekademafita
@yasiryahaya
@yasiryahaya Жыл бұрын
Kunyimasa sharri wai ya zagi Annabin tsira
@yahouzaadamou2362
@yahouzaadamou2362 3 жыл бұрын
kuji tsoran allah wannan maganar wai dawa ake
@realgadanga3619
@realgadanga3619 3 жыл бұрын
Walahi yakamata kai kanka daka yanko magan ganunun malaman nan kazu kahada data wanan kazamin wanda kuke kira malaminku walahi kai ma yakamata a dau hukunci a kanka wawa walahi hukuma tayi sakaci har yanzu da ba tsire wanan mutumin ba amma allah ya isar mana walahi ni da zanyi ido biyu da kai ko uban shashancin naku walahi sai in bai na kai ku nima nabiyoku koma allah ya isa walahi
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
Zo ka tsireshi ya Ta'adda kawai zalummai banza kawai
@realgadanga3619
@realgadanga3619 3 жыл бұрын
@@aliwakassoidrissaaljabbari1821 😥😥😥 dan Nigeria ba shara ar musilinci ake bane amma ko h tsi
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
@@realgadanga3619 Domin kun kasance azzalummai ne,ga wanda suka zagi monzon Allah,kai bakasan hadith in ba,baka kuma san Annabin ba, kawai don ance mutun yazagi Annabi kawai se akashe shi dan Allah hakane addini musilin yace,ko su masu cewa akashe shi sune ga ce monzon Allah Salallahou Aleyhi Wassallama yayi kaza yayi kaza,shiko dayace ruwayoyinan karyace wanen ai zalunci ne bakikirin
@realgadanga3619
@realgadanga3619 3 жыл бұрын
@@aliwakassoidrissaaljabbari1821 ai dama bariwa bata gudu danta yayi rarafe amma na san dan kirke dan da yahiho acikin uwarsa to ko babansa ba zai ma magana da kalar waddann kalaman ba kuma inaso kar ka sake yiman reply
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 жыл бұрын
@@realgadanga3619 Jahili yofi,Allah de ya isah wallahi kan wanen manakisar da ake ma Sheikh Docteur Abdouldjabar Ah Sheikh Nasiru Karaba...Son zuciya baiyi ba wlh, Allah duk wanda yabi son zuciyar to ze hallaka
@jabirudanyaro194
@jabirudanyaro194 3 жыл бұрын
Wannan Hadin da akayi zalunci ne
@sadia0982
@sadia0982 3 жыл бұрын
babu sauti ya akai
Hakikar gaskiya Game da shayar da Babban mutum Nono
5:22
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 6 М.
Sheikh Abduljabbar kafin Allah
10:28
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 4,6 М.
Bend The Impossible Bar Win $1,000
00:57
Stokes Twins
Рет қаралды 41 МЛН
Fake watermelon by Secret Vlog
00:16
Secret Vlog
Рет қаралды 4,7 МЛН
SCHOOLBOY. Мама флексит 🫣👩🏻
00:41
⚡️КАН АНДРЕЙ⚡️
Рет қаралды 6 МЛН
Sabowar Qasidar S Uziri Nafadima SAdauki ahali ali
9:18
M UZIRI NAFADIMA TV📺
Рет қаралды 11 М.
YADDA AKA DAGA HOTUNAN SHEIK ABDUL-JABBAR A KANO
11:22
SAYYIDA KHADIJA SERVICES RADIO AND YOUTUBE CHANNEL
Рет қаралды 12 М.
Bakari yayi abun kunya🙈
22:16
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 9 М.
MUBAHALA AKAN IYAYEN ANNABI MUHAMMAD
5:06
SAYYIDA KHADIJA SERVICES RADIO AND YOUTUBE CHANNEL
Рет қаралды 8 М.
Sheikh Abduljabbar kafin Allah
12:31
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 815
Rabi ul Awal Ka Paigam  Cry full Bayan ||  Hazrat Hafiz Aadil Siddique SB DB .
13:02
ISLAHI MASHIRAH اصلاح معاشرہ
Рет қаралды 1,5 М.
SHEIKH Abduljabar Nasiru Kabara
11:34
ALMIZAN TV CHANNEL
Рет қаралды 10 М.
Shafa Kan Mutumin Kabara a ilmance
30:49
AS'HABUL KAHFI NIGERIA (AKN) TV
Рет қаралды 5 М.