Allah ya taimaki masoya ahlil baiti rasulillahi daga auwal Nawahabu masoyin fadimatuz zahra'u as
@salahuddeensibaalhassan7312 жыл бұрын
GASKEN GASKE LABBAIKA AMIRIL MUMINUN 💕💓💓🤍💚🤍🤍❤️💓💓💕💝💗🌹🌹🌹💗💝💓💓❤️❤️🤍💚💚🤍❤️❤️ALIYU BN ABI DALIB 💚🤍❤️❤️🤍💚💓💝💗🌹💕💘💘💕🌹
@ahmadalhajibabagana2164 жыл бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@zailaniadamu88994 жыл бұрын
Allah yakara fadin girji
@yahayamlaushi58144 жыл бұрын
Allah yaja daran sarkin gida
@hassanlawankanya13974 жыл бұрын
Masha Allah
@yusufabdullahi47863 жыл бұрын
Gaisheka magajin Zakzaki. Aikinka yana kyau
@musaabdullahiamar18305 жыл бұрын
Jamuje limamin malamai
@moustaphaabdoulrazak88344 жыл бұрын
Ai in akabar sunna dole ashiga kamekame
@abubakaradamu32772 жыл бұрын
Sunnna
@dependableone68815 жыл бұрын
malamin malamai
@murtadwaharuna99505 жыл бұрын
Aslam gakadan daga ciki kai kuma inbason zuciya kakeyiba kadawo ga gaskiya ka daina batarda mutane وروى البخاري عن ابن عمر قال: كنا نخير بين الناس في زمان رسول الله صىل الله عليه وسلم فنخير أبابكر ثم عمر ثم عثمان ‘ وزاد الطراني في الكبير: فيعلم بذ لك النبي صل الله عليه وسلم ولا ينكره، وأخرجه ابن عساكر عن ابن عمر قال: كنا وفينا رسول الله صلى الله عليه وسلم نفضل أبابكر و عمر و عثمان و عليا وقال رسول الله صلى الله عليه وسلم خيرو الناس أبا بكر إلا أنيكون نبيا Kuma Abduljabbar ya kamata kaji tsoron allah kasani cewa za atambeka duk abinda kafada idan qiyama tastayu Ina fatan allah ya baka ikon bin gaskiya
@sulaimannasidi64995 жыл бұрын
wannan hadisin na Karya ne
@shamsuibrahim37754 жыл бұрын
Yau mul gadir
@shamsuibrahim37754 жыл бұрын
To ina nagaskiyar yake
@hamisuibrahim24253 жыл бұрын
AbdulJabar ka mata,Allah ya shiryar da Kai.I believe you are even us students of Islamic studies can debate with you and bring your brain to normal.
@abubakaradamu32772 жыл бұрын
Wallahi karya neh
@musabbabayusuf53585 жыл бұрын
Aje ayi karatu. ‘Maula’ ba yana nufin shugaba ba. Yana nufin masoyi, majibinci a wasu lokutan. Yadda zaka gane hakan shine ka duba ayar da Allah yake cewa “ فإن الله هو مولاه و جبريل و صالح المؤمنين" a nan zaka ce Muminai shugabannin Annabi ne? Kuma a ina abin ya faru? Shugabanci aka nada Sayyidina Ali, sai wasu mutane suke turjiya, shine ya jawo Annabi ya fadi wannan, a ma’anar “duk mai sona toh yaso Aliyu” Allah sai ya tambaye ka batar da mutane da kake yi. Dan shi’a!
@ibrahimabubakarlame66584 жыл бұрын
Da sayidina umar baya son sayidina Ali Ashe, sai da yaji anabi s.a.w yace mankuntu maulahu fa haza aliyu maulahu, ba soyayyabane da ma sahabai suna San junan su kamar yarda ayan karshe na suratul fatahi ta gwada