Рет қаралды 1,020
ci gaba da fassarar karatun Alkur'ani Mai Girma daga bakin sheikh isa waziri, tsohon wazirn kano, tare da alaramma Iliyasu birnin kudu, wanda aka gudanar a masallacin murtala dake birnin kano kimanin shekaru talatin (30) kenan da suka gabata.