Amma kuma abunda yake a baiyane ya saɓa da abunda malam yafaɗa saboda duk waƴanda aka naɗa Fulani ne a ƙasar Hausa kuma cikin masarautun Hausawan suka shiga kenan da ace abunda malam yafaɗa hakane da bazaaga su waƴannan Fulani a gidajen sarautun ƙasar Hausa ba kuma da dole sai ansamu hausawa suma sunada tasirin acikin harkar mulkin ƙasarsu amma duk wanda ya duba sai yaga ba hausawa aciki kuma basuda tasiri meyasa haka indai ba ƙabilanci bane da neman mulki Sannan maganar kamar akwai tubka da warwara na cewa sarakunan musulmai ne kuma ance yayi yaƙi ne da maguzawa shin an warware musulunci sune da a farko akace musulmai ne
@ibrahimbabangida48942 жыл бұрын
Fulani kunyi shuru bakuce komai ba soboda kunji gaskiya
@bashirahmadsani8007 Жыл бұрын
Mutanen da ke campaign na raba Hausawa da Fulani ku sani, suna yin haka ne saboda kiyayya da musulunci. Sun zaci cewa Danfodio shi ya kawo musulunci kasar Hausa, kuma ya tilastawa Hausawa bin addinin Musulunci. Don haka idan suka raba Fulani da Hausawa to hausawa zasu bar addinin musulunci. Danfodio cikin adalcin sa ya fada cewa ya tarar da addinin musulunci nagaskiya a kasar hausa. Yanzu Fulani da Hausawa sun hade sun samar da wani abu da ake kira Hausa-Fulani saboda yawan auratayya tsawon lokaci.