Рет қаралды 1,688
Kungiyar 'yan tawayen Abzinawan Nijar ta CRR ta dare gida biyu inda ta kai ga korar Rhissa Agboula daga cikinta.
Hukumar abinci ta MDD ta ce al'ummar Najeriya miliyan takwas da rabi za su fada matsalar abinci sakamakon ambaliyar da aka sami
Kungiyar kasashen AES ta bude sabon babin takun saka da Cote d'Ivoire da suke zargi da kitsa musu makarkashiya.
Jagoran jam'iyyar masu rajin kare muhalli ta Jamus ya yi murabubus bayan sun sha kaye a zabukan baya-bayan nan.