Рет қаралды 513
1.Shugaban kasar Benin ya tsallaka rijiya da baya a yunkurin juyin mulkin da aka tsara yi masa.
2.Fashi baki kan annobar juye-juyen mulki a kasashen yammacin Afirka.
3.Gwamnatin Najeriya ta yi nasarar dawo da Jamhuriya Nijar cikin rundunar hadin gwiwa mai yaki da ta'addanci a yankin tafkin Chadi.
4.'Yan jaridan Najeriya na taro a birnin Jos kan matsalolin yada labarai da suke fuskanta a lokacin zabukan kasar.
5.Wani bincike ya nunar da cewa tallafin da Asusun kungiyar EU ya bai wa Afirka don dakile kwararar bakin haure zuwa Turai bai wadatar ba.
6.Muhimman labaran da suka fi daukar hankali a fagen wasanni da tsalle-tsalle a daf da fara hutun karshen mako.