Subhanallah Sabon rikici kan Abduljabbar na shirin barkewa tsakanin malaman darika da Izala

  Рет қаралды 106,052

Tsakar Gida

Tsakar Gida

2 жыл бұрын

Umar mai sanyi is a musician/producer in the kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida

Пікірлер: 334
@habiboualakos4937
@habiboualakos4937 2 жыл бұрын
Wallahi kaji tsuran Allah kasan Irin abin dakakefada wallahi tu seyanzu nafa inceka bakada hankali Kai zaka kare abdol jabbar ne wallahi kaima karshanka yakusa zauwa asirinka yakusa tunuwa koma wallahi har idan kadogara dakare wanna zindikin tukasanifa kashinka yakusa bushewa Kuma wallahi har idan kahadu dawanna matasan Sunnah tu innaji kaima kakusa zufa a inda fanka take wajan kamar yandashi abdol jabbar yayi tashafe gumi agaban fanka kaima wallahi haka zakayi
@fatimasaniabdallafatimasan3242
@fatimasaniabdallafatimasan3242 2 жыл бұрын
allah ya kyauta wlh duk alamomin karshan duniyane fatanmu allah ya kawokar shan al amarin ameen ya rabbi🤲🏼🤲🏼🤲🏼🤲🏼
@user-lq4rd9ox1l
@user-lq4rd9ox1l 2 жыл бұрын
الله اكبر شيخ المشايخ الله يحفظك ويزيدك علما
@zainabmusa5877
@zainabmusa5877 2 жыл бұрын
kano kano allah kakawo mana daiki😭😭😭😭 gamatsafar rayiwa gawadannan maganganun dabasu dada dijin allah ya samudace mugama da duniyar lfy ameen ya rabbi 🙌🙌🙌🙌
@adaamsy06abdullaah54
@adaamsy06abdullaah54 2 жыл бұрын
Ai shi Abdul-Jabbar Bai bar kowa ba Har shehunku inyass ya zaga... Dolojahili
@fatimaabdullahi4782
@fatimaabdullahi4782 2 жыл бұрын
Allah ya samudace Allah kasamugane gaskiyane kugayamasa yaya bakaji abuba zakayanke hukunci akai gaskiya wannan badaidaibane Allah ganardamu Ameen 🤲
@jamessolomondalungs1757
@jamessolomondalungs1757 2 жыл бұрын
Gaskiya malam maqari kayi kuskure saboda kayanke hukunci daga bangare daya kuma ku kuke fadaman duk Wanda yayanke hukunci daga bangare daya kuskurene Allah yasa mudace amen
@hausaseasontv3560
@hausaseasontv3560 2 жыл бұрын
San zuciya ne kawai wlh😭
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
Shima jega dayayi batanci GA annabi Muhammad (saw) acikin izala mutum 2 ne kawai sukaimai, raddi 👌
@housniimam9007
@housniimam9007 2 жыл бұрын
Kiyi aure yafizama alkairi gareki da iyayenki no a matsayina nakanin ubanki
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
@@housniimam9007 hahahaaa 😂😂to nagode 🙏🙏da shawara qanin ubana insha allahu idan lokaci yayi zanyi aure) (Nima zanbaka shawara)ka koma gida kacema mamanka meyasa ta haifeka tinda tasan bazata Iya baka tarbiyya ba?? Idan Bata baka amsa ba kaje kariqe babanka kacema uban meyasa ya auri mamanka Bata dace tazama uwarka ba,, saboda takasa baka tarbiyya 👌sorry Bana zagi ramawa nayi Amma kamar yanda nadauka shawara dakabani Nima kadauka tawa👌nagode qanin baba 🙏🙏
@housniimam9007
@housniimam9007 2 жыл бұрын
@@rahama___kaduna9894 toh nagode kwarai
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
@@housniimam9007 yawwa Nima nagode🙏🙏, idan kadawo Nima zandawo
@housniimam9007
@housniimam9007 2 жыл бұрын
@@rahama___kaduna9894 tambaya shine auren ne bakiso komeyakawo zafi
@housniimam9007
@housniimam9007 2 жыл бұрын
Gaskiya dayace Wanda duk yataba abinda yakusanci manzon Allah, babu sulhu tsakaninmu, sai inda karfinmu yakare.
@hajiyafirdaucykano879
@hajiyafirdaucykano879 2 жыл бұрын
Wlh natsani duk wanda xekare abduljabbar musamman wancan mutumin wai makari
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 2 жыл бұрын
Ke abinda kike so kiji shi kike so, ba gaskiya ba Kiyi binkece Hajia
@hajiyafirdaucykano879
@hajiyafirdaucykano879 2 жыл бұрын
@@mudassiribrahim5416 katabaji mutum ya yanke hukunci batare da yayi bincikeba ai gaskiyar afili take gamo gaskiyar abduljabbar sewanda allah yanufa da alkhari
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 2 жыл бұрын
@@hajiyafirdaucykano879 hajia ke yanxu a fahimtarki kin gano gaskiar, kafin yankewa shi kansa Abduljabbar din hukunci? Kinji full na karatunsa tunda daga farko har karshe? Shekarki nawa kina jinsa kafin haka? A bakin wa kikaji cewa Yayi Zagin? Zaki dafa alqur'ani cewa kin tabbatar da hakan? Ko zaki ciwa Allah alwashi cewa indai ba haka bane Allah Ya cika alwashin da kikaci? Amsamin Yake Hajiya. WA BIL HAQQI ANZALNAHU WA BIL HAQQI NAZAL
@abubakarumar125
@abubakarumar125 2 жыл бұрын
Siyasace malam kuma limancinmasallacin abuja yafikarfika na gadonkaya wlh kayikaga Allah yafika
@idrissani1611
@idrissani1611 2 жыл бұрын
Gaskiya akwai matsala a tsakanin musulmi a wannan kasar.
@chaiboumoussa7478
@chaiboumoussa7478 2 жыл бұрын
Lahawla wala quwwata illabillah way jama a kunji abinda abulfatahi yace way su dariqa sune suka murqushe Abdul jabbar mtsss Allah ya rabamu da shedanu
@fatimabello3507
@fatimabello3507 2 жыл бұрын
Amiin ya rabbih
@younoussabaraatou4379
@younoussabaraatou4379 2 жыл бұрын
Amin amin chaibou wallah sakarei ne baisan mi yakeyi ba inajin cewa duk wanda ya kalli mukabalar abdul jabbar da malammai yasan yan izzala ne gaba ba dan tarika ba sabuda yanayin maganar su mane wallah ya bambanta daga ranar mukabalar nan kuwa yasan yan izzala sunfi karfin tarika kuma munji wai ku kaka kashi kasa to miyasa kuma kuka shirya abinku kuma kuka bari yan izzala suka fara magana a wajen tunnan ansan karya ne kawai baku ma san mikuke yi ba
@rabiurabs2294
@rabiurabs2294 2 жыл бұрын
Haba malam ai bekamata kayi magana akaiba tunda harkace bakasauraraba to tayaya zakagane abunda akayi
@rashidaidris4097
@rashidaidris4097 2 жыл бұрын
ALLAH ya kýauta ALLAH yakarama ANNABI DARAJA AMEN banzaye masu fassaran karya kawai
@zulaihatzeenat3959
@zulaihatzeenat3959 2 жыл бұрын
Wannan Gaskiyane YA Saurara Sannan ya yanke Hukunci.
@NazeerAMaj
@NazeerAMaj 2 жыл бұрын
Yes
@yahayamahamansabiou2481
@yahayamahamansabiou2481 2 жыл бұрын
Ya Allah ka rufa Muna asiri Allah ka tsare mana imanin mu Allah ya kare musulunci da musulmi Allah ka hada musulmi wuri guda Allah ya kara muna soyayya Monzon Allah (S A W)
@habibmzya7583
@habibmzya7583 2 жыл бұрын
Allah yakara wa malan darajah
@aminullahbinmusa6603
@aminullahbinmusa6603 2 жыл бұрын
Karshen duniya yazo Allah kayafe mana zunubanmu
@aishatumusa904
@aishatumusa904 2 жыл бұрын
Allah yakawa annabi daraja 🤲
@aminiddeensalisuibrahim9829
@aminiddeensalisuibrahim9829 2 жыл бұрын
Zancen banza kawai,malam yayi kuskure tinda yace bai sauraraba.allah ya ganar damu
@nanabb639
@nanabb639 2 жыл бұрын
Wallahi kuji tsoran Allah gaskiya dayace sbd kun samu bamban cin haqida baya nufin in kaga gaskiya kayi shiru Allah mu 1 musuluncinmu 1 Allah shi muke bautama sbd haka kudena san zuciya a addin kuma kai mai cewa badan kuba yan izala bazasi iya da Abduljabbar ba ku a suwa ku din suwaye mekuka dau kanku masu gaskiya koko me ay Wallahi kunsan yan izala sinabin sannar Annabi Muhammad sallalahu Alaihi wasallam ne kuma ay acikinku agwai masu bi wainda suka san gaskiya Wallahi kunsan gaskiya kuke taketa kuji tsoran Allah shin dan yan izala since abi allah adaina shirka shine sika zama maqiyyanku toh ta Allah batakuba qaryarku mahassada allah yana bayan mai gaskiya
@raheelayunusa135
@raheelayunusa135 2 жыл бұрын
Kuma munanan kalamai dayake fadawa Annabi(S.A.W)shima duk baiyi laifiba?koda bashi y kirkiro maganganunba ai tunda y yrd yake ganin Annabi d sahabbansa sunyi to ai magana takare, ALLAH Y shiryar damu tafarki madaidaici Ameen
@fatimabello3507
@fatimabello3507 2 жыл бұрын
Amin ya hayyu ya qayyum
@souhounounousidi8455
@souhounounousidi8455 2 жыл бұрын
Matsalar kungiyanci a addini Kenan..sun gama da Abdul jabbar yanzu kuma sun koma suna vin kan su...Maqari kuma bayda gaskiya tinda yayi hukunci ba tare da ya saurara ba..kuma tsakar gida akwai gyra a abinda kuka ce maqari ya fada
@alhamdulillah7085
@alhamdulillah7085 2 жыл бұрын
Gaskiyane malam za a mutu Kuma zasuyi bayani daya Bayan daya
@ashanamatchse5905
@ashanamatchse5905 2 жыл бұрын
Masha Allah muna godiya malaman Sunnah sheikh kabiru kano Allah ubangiji ya karemanaku 🤲✅💯💯💯
@adamsaidsale55
@adamsaidsale55 2 жыл бұрын
Allah ubangiji ya Kuma Kare mana ku mlm
@sadiyahassan7532
@sadiyahassan7532 2 жыл бұрын
Lallai makari anyi faduwar bakar tasa anyi walkiya mungaku allah ynata bayyana mana makiya manxon allah s.a.w duk wanda yakare Abdul jabbar akan abunda yayi wanda duniya ta shaida to lallai mutum yacika makiyin annabi
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
Humm, Amma da alama bakifahimce shi bane, ba Kariya yake bashi ba, Amma Zaki Iya tsayawa agaban ubangiji kibada sheda tabbacin cewa Kariya ce yake bashi? Idan bakifahimta bezama Dole kiyi comments ba👌
@sadiyahassan7532
@sadiyahassan7532 2 жыл бұрын
@@rahama___kaduna9894 sekigayawa wanda bahausa ce tahaifeshiba
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
@@sadiyahassan7532 wayasani ko bahausa ce tahaifekiba👌, Wai harda wani anyi faduwar baqar tasa, qila kecedai kikai faduwar baqar tasa, Kuma allah ya tsayar dake ranar sheda agaban, ubangiji, kitabbatar da cewa Kariya ce yakeba Abdul-Jabbar🙄🙄na tabbata prop baze taba kare Abdul jabbar ba,
@kamalhaladu1427
@kamalhaladu1427 2 жыл бұрын
@@rahama___kaduna9894 ke kina daurewa karya gindi. Duk munafurcin Makiya Annabi SAW mun fara ganesu. Allah ya shirye ki.
@kamalhaladu1427
@kamalhaladu1427 2 жыл бұрын
@@sadiyahassan7532 Allah ya biya ki Sadiya. Fada mata gsky.
@umarabdullahi1976
@umarabdullahi1976 2 жыл бұрын
Allah ya fiku
@ashirashir7902
@ashirashir7902 2 жыл бұрын
Kaji sakarai marar tunani wato karyama akayiwa abduljabbar kenan
@mahamadouadanane8498
@mahamadouadanane8498 2 жыл бұрын
Allah qara lafia da ilmi ya prof
@fatimaabdulmalik225
@fatimaabdulmalik225 2 жыл бұрын
Hmm kudai yan darika akoiku da hasada kuma kunada tibka da warwara da kuma sun zuciya kudai kudaina biyema son zuciya dan Allah kuyima muslinci hidima da manzansa dan Allah ku barnuna bangaranci ku wakilci muslinci dan Allah kuji tsoron Allah
@anasmusaabbasmusa9105
@anasmusaabbasmusa9105 2 жыл бұрын
Jahilci hauka
@aishaabubakar9867
@aishaabubakar9867 2 жыл бұрын
Kaji storon Allah da kuke cewa yan izala ne
@maryemmohamed5582
@maryemmohamed5582 2 жыл бұрын
Allah kasa mudace aduniya da lahira ameen Allah kakarawa annabi daraja
@gagaragasa2103
@gagaragasa2103 2 жыл бұрын
Wannan malamin kabiru da asadul Islam basuda fahimta.
@ahmedgora5593
@ahmedgora5593 2 жыл бұрын
ABDULFATHI KAJE KA KARE ABDULJABBAR A GABAN KOTU IN KA ISA KAI MALAMI NE
@user-wf8cq9hj5o
@user-wf8cq9hj5o 2 жыл бұрын
Gaskiya ne
@abdoulhamidnourouddini4190
@abdoulhamidnourouddini4190 2 жыл бұрын
Gaskiya kaga su izalun ba wanda yasaurara har minti biyu ba dan allah suke fadan ba wallahi
@yusufiliya8049
@yusufiliya8049 2 жыл бұрын
Allah S.W.T ya kara shiryarda dukkannin musulman duniya, mugane gaskiya muyi aiki da ita, kuma mugane karya mugujemata domin gudun asarar duniya data lahira.
@tukurmuhammed905
@tukurmuhammed905 2 жыл бұрын
Tsakani da Allah Indai kunaso mu fahimce ku hadisan da yakaranta zaku karanta da sabanin ma'anar fassara Dan mu fahimci gaskiyar ku da ganin kuskurensa
@makanaadam2039
@makanaadam2039 2 жыл бұрын
Gaskiya malan kayi shiru da bakinka
@kadijasalissou704
@kadijasalissou704 2 жыл бұрын
mungode sosai allah ya saka da alkairi
@sarahpillars3402
@sarahpillars3402 2 жыл бұрын
Kai jama'a wai komai se ansa bangaranci na shirme dan Allah kowa ya fiskanci matsalar nan ta jinginawa annabin rahma batanci bakutsaya Kuna wani shirmen bangaranci ba
@shuaibmusa3547
@shuaibmusa3547 2 жыл бұрын
Profesa dan shiya ne kawei kuma nakaryaci ne Allah I meet him in Ghana 🇬🇭he came to shiya house in kumasi
@housniimam9007
@housniimam9007 2 жыл бұрын
A a a haba Malam kajitsoron Allah kuma kayi adalci
@ayubayusufabbas5876
@ayubayusufabbas5876 2 жыл бұрын
ZAGIN SAHABBAI BA RIDDA BANE. DAMAN MUNFADA HARYANZU ABDULJABBAR YAFI DARAJA A WAJANSU FIYEDA MANZON ALLAH,
@zainababdullahi3566
@zainababdullahi3566 2 жыл бұрын
Allah yasa mudace, malaman mu suna fada a tsakanin su, sanin gaibu sai Allah... Allah ka iya mana
@mahamadouadanane8498
@mahamadouadanane8498 2 жыл бұрын
Hakane wly cheikh abulfatahi attijani, Allah qara lafia da ilmi da yawan kwana
@muhammedabdullahialiyu1262
@muhammedabdullahialiyu1262 2 жыл бұрын
Ya Allah kajikan iyayen mallam Bashir hayaki fidda na kogo ameeen.
@kamalhaladu1427
@kamalhaladu1427 2 жыл бұрын
Kai Malam Maqari kaji tsoron Allah. Ta yaya zaayi kayi alkalanci bayan kace baka saurari katobbarar da yakeyi ba. Minti 3 ai bai wadatar ba. Idan kanaso kayi jayayya to Sai ka saurara tsaf.
@auwalsulaimansuleiman1531
@auwalsulaimansuleiman1531 2 жыл бұрын
Dama jinikune Izala nafarko yagayawa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yajitsoran Allah halinkune
@dachichitv
@dachichitv 2 жыл бұрын
A'a Wannan Matsala Gawanda Yasanta Ba Sabuwace Wallahi!!! Mu Munsanta Munsan Asalinta Babu Abin Mamaki Bari Kuji: Wannan Matsalar Tasamo Asali Tun Lokacinda 'yan Dariku Sukaga Yadda Sunnah ke Musu Kutse Har Cikin Gidajensu Wannan Yasabbaba Cewa Yazamo Dole Suzo Suhadakai Suyaketa. Awannan Lokaci Ban Mantawa Ake Hada Waazi Tsakin Bangaren Darika Guda Biyu. Ayayinda Mal Jaafar Allah Masa Rahmah Ke Gabatarda Karatuttuka A Garin Bauchi, Ganin Yadda Mal Jaafar yasamu Karbuwa Da Yadda Sunnah Ke Watsuwa Sai Hassada Da Kiyayya Ta Tashi!!! Wannan Yasabba Haduwan Da Nufin Fada Da Shi( Sunnah)!!! A Lkacinnefa Suka Tura Gron Gayyata Ma Abduljabbar Don Sunaga Snine Tsagera A Lokacin, Shiyas Zakuji A Karuntunsa Na Musu Gori Cewa Sun Gagara Fada Saida Suka Gayyaceshi Cikin Karatuttukansa. A Lokacin Yayita Karatuka A Filin Tashan Babiye Kai Hadda Gidan TV Na BATV Nasuka Da Batanciga Sunnah dDa Malamanta Yana Kirada Duk Wadda Ya'isa Yazo Suzauna!!! Ganin Haka Sai Wasu Dailiban Sunnah Kamar Mal Bala Baba Karami Da Mal Mahmood Da Mal Ibrahim Disina Sukayi Mas Raddi A Filinda Yayi Waccan Katobara Tasa. Sukanemeshi Da Su Zauna Ya Yadda Da Sukaje Hotel Din Da Yasauka Sai Aka Titsiyesh Yaga Babu Mafita Sai Yafara Neman Tada Hankali Har Yakecema Mal Ibrahim Disina "Saina Fardeka"!!! Nan Yagudu Ya Bar Bauchi. Tundaga Wannan Lokacinne Su 'Yan Dariku Sukafara Surutu Cewa '''YAN IZALA BASU FI SU DA WANI ABU NA ILMI SAI ILMIN HADITHI, YAZAM DOLE SU KOMA KAN HADITHI'....... Wannan wallahi Itace Matashiyar Tafiyar!!!! Nannefa Suka Fara Diban Littafan Hadithi Suna Masa TEACH YOURSELF Batareda Koya Wajen Malamaiba..... Don Haka Babu Mamaki Don Sun Kawo Masa Dauki Tunda Su Suka Gayyatoshi, Ai Dole Su Masa Kara...... Ni Dan Bauchine Su Masu Kare Makarinma 'Yan Bauchune Wannan Ketabbatarda Abinda Nake Fadi Amma Kabincika Da Kyau...... Matsalar Gudace Su Suna Kawo Masa Daukine Ba Wani Abuba...... Allah Samudace......
@duniyamakaranta714
@duniyamakaranta714 2 жыл бұрын
Makari Karka kara magana akan Abduljabbar har sai ka karanta littafansa da Karatukansa.
@user-ut9no2cs8m
@user-ut9no2cs8m 2 жыл бұрын
ALLAH.Kyauta
@umarmohammad6403
@umarmohammad6403 2 жыл бұрын
Allah kyauta
@usmanmuhammad3789
@usmanmuhammad3789 2 жыл бұрын
gaskiya malam umar mai shayi ba cewa yayi yan izala ba cewa yayi ahlussunnah dan haka a rinka adalcin zance
@auwalsuleman8152
@auwalsuleman8152 2 жыл бұрын
Izala kenan laanannu
@babangidatv5264
@babangidatv5264 2 жыл бұрын
Abu Umama (r) narrated that the Prophet (ﷺ) had recited so many du'a which they did not memorize, so they complained to him over this and then the Prophet (ﷺ) thought them the du'a: "‏اللهم إني أسألك من خير ما سألك منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأعوذ بك من شر ما استعاذ منه نبيك محمد صلى الله عليه وسلم، وأنت المستعان، وعليك البلاغ، ولا حول ولا قوة إلا بالله‏"‌‏.‏ (Riyadhus-Saliheen 1492)
@maryammohammad4985
@maryammohammad4985 2 жыл бұрын
Gaskiya Yan darika bakuda gaskiya da ina bangarinku amma wllh nabar tafiyarku wnn ai munafuncine yazagi allh amma kana guyon bayan sa
@hafsatsalehaliyu1059
@hafsatsalehaliyu1059 2 жыл бұрын
Allah ka bayyana gaskiya aduk indatake kawar ware mana ita cikin aminci, Allah ka kauda fitina
@xainabummeexeezeesarki5786
@xainabummeexeezeesarki5786 2 жыл бұрын
( S A W ) ya rabbi kabamu kariya 🤲
@ummulkhairisaniahmad4420
@ummulkhairisaniahmad4420 2 жыл бұрын
Maqri ga me hankali yasan kai ne ka mayar da masalar ta bangaranci da kai da masu irin fahimtar ka.. Allah ya rabamu da fahimta irin ta maqri shima mugun dan ta morene
@rabiulecturer4051
@rabiulecturer4051 2 жыл бұрын
Muna fikan banza, wallahi yan izala karya kuke, muna fikai, kunga za'a rushe muku, mazahabi ko
@anasmukhtarhayinalhaji8464
@anasmukhtarhayinalhaji8464 2 жыл бұрын
Wannan magana gaskiya ka fada wallahi, sai dai idan Mutum bai son gaskiya.
@techmdhamzah8750
@techmdhamzah8750 2 жыл бұрын
@@anasmukhtarhayinalhaji8464 en mafarki
@ummulkhairisaniahmad4420
@ummulkhairisaniahmad4420 2 жыл бұрын
Abin kunya wai har da su abulfatahi a magana gsky duniya tazo karshe kowa wai malami wai har da abulfatahi cif amma ga wadanda basa fagen gani sukeyi malamai ne su... Lallai duniya tazo karshe cif Allah ya karemu yasa mu gama lafiya ya sa mu fahimci addini yadda yake ba irin fahimtar yan ta moreba.
@raheelayunusa135
@raheelayunusa135 2 жыл бұрын
Ubangiji (S.W.T) shiya haliccemu yafimu sanin Abunda muke aikatawa,Amma ranar Alqiyama saiya tambayi kowa acikinmu Abunda muka aikata,to sai shine ya isa y yanke hukunci batare d yaji Abunda yake faruwa ba?
@umarshaayaufagam7094
@umarshaayaufagam7094 2 жыл бұрын
Kai jahiline nasanka A buk Banda son mulki ba abinda kasani
@mamanhaidar5239
@mamanhaidar5239 2 жыл бұрын
😢😢😢😢🤲
@alhamdulillah7085
@alhamdulillah7085 2 жыл бұрын
Mutane basu son gaskiya inbaka San abuba baikamata kayanke hukunciba
@ismailaliyuadam1314
@ismailaliyuadam1314 2 жыл бұрын
Amma gaskiya maqari kabani mamaki wllh miststst
@hausaseasontv3560
@hausaseasontv3560 2 жыл бұрын
Wlh san zuciyane kawai
@bashirsuleiman9760
@bashirsuleiman9760 2 жыл бұрын
Gaskiya prof. Maqari yayi kuskure, yace bai saurari karatun Anduljabbar na minti 5 ba amma ya yankee hukunci. Wannan bai dace ba.
@mahamadoulkair5307
@mahamadoulkair5307 2 жыл бұрын
Mahamadoul kair
@bbhg9127
@bbhg9127 2 жыл бұрын
Wawa ne
@mamanhaidar5239
@mamanhaidar5239 2 жыл бұрын
Wallahi maganar ka haka take pro Amma gaskiya zatai halinta in Sha Allah adai je zuwa
@fateemaabdallah6612
@fateemaabdallah6612 2 жыл бұрын
Allah ya kyuta yasa mu gane gaskiya gaskya ce da kuma qoqarin bita ya kuma ya nuna mana qarya qarya ce ya bamu ikon qinta
@hausaseasontv3560
@hausaseasontv3560 2 жыл бұрын
Ameen
@ibrahimalhassan986
@ibrahimalhassan986 2 жыл бұрын
Allah ya temaki sunna
@abubakarumar125
@abubakarumar125 2 жыл бұрын
Wlh karyakakeyipro yafikakomai
@maryamshafiumaryamshafiu6156
@maryamshafiumaryamshafiu6156 2 жыл бұрын
Salam aleykoum
@ilhijiabubakar5530
@ilhijiabubakar5530 2 жыл бұрын
Gaskiya wannan malam yayi kuskure shi malamin To dan mi zai ce baikarantaba
@saniahmadlabo2853
@saniahmadlabo2853 2 жыл бұрын
Gaskiya baka gane bane malam Amma wanda yace kayi karya aka bin cika bakayi ba kenan shi yayi karyar.
@muhammedabdullahialiyu1262
@muhammedabdullahialiyu1262 2 жыл бұрын
Karya kakeyi mallam lokacin mukaballan kana Ina karkamedamu wawaye mana
@siimalharonii7596
@siimalharonii7596 2 жыл бұрын
اللهم انا نسالك الهدايه يا الله
@user-el2yd9od4n
@user-el2yd9od4n 2 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@tijjanisaeedbako4850
@tijjanisaeedbako4850 2 жыл бұрын
Gaskiya M Maqari bakayi adalci ba, inama ace kaji abinda wannan zindikin yake jinginawa Manzon Allah kafin kafadi haka? Kanada kima wajen mutane dan Allah karka jawo abinda zata zube.
@murtalabashir8340
@murtalabashir8340 2 жыл бұрын
Baida dawata kima tunda ya yanke hukunci akan son zuciyarsa
@giade780
@giade780 2 жыл бұрын
Dan makaryaciya
@mussahaske9371
@mussahaske9371 2 жыл бұрын
Ya Subahanallah.
@mohammedmuntaka2431
@mohammedmuntaka2431 2 жыл бұрын
Allah shiryar damu baaki daya. Ameen
@chaiboumoussa7478
@chaiboumoussa7478 2 жыл бұрын
Kay maqari way shi a mazhaba tay to inakake da wata mazhaba to Allah ya sawaqa
@ummulkhairisaniahmad4420
@ummulkhairisaniahmad4420 2 жыл бұрын
Hhhhh maqri ai shima nan gaba sai an nemi tsari da shi.... Sannan inda zaka san maqri be da fahimta me kyau wai bema ji abinda jabbere yace ba to amma yazo yana hukunci..
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
Wlh qaryane Yan izala sunfi kowa nuna bangaranci👌
@kamalhaladu1427
@kamalhaladu1427 2 жыл бұрын
Karyar banza
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
@@kamalhaladu1427 aidama qaryar banza kuke gashi kafada 💃💃💃
@raheelayunusa135
@raheelayunusa135 2 жыл бұрын
ALLAH y ganar daku mlmn darika,to shi da baijiba yazaai yayanke hukunci shi makarin.?
@chaiboumoussa7478
@chaiboumoussa7478 2 жыл бұрын
Amin wlh
@fatimabello3507
@fatimabello3507 2 жыл бұрын
Kema kin fadi Wallh mutum yace beji abu ba amma yana kararwa Allah ya kyauta
@hafsatnaseeryakubu8916
@hafsatnaseeryakubu8916 2 жыл бұрын
Kace bakajiba taya kuma kake yanke hukunci,mtsss dallah malan karka kawo mana wani abun nadaban
@musbahuhaladu2839
@musbahuhaladu2839 2 жыл бұрын
Gaskiyane kawai soyake ya wullawa jamaar annabi shubuha shi makari, acikinsune ake samun yan faira da yan hakika. Baitaba cewa komai ba. Kawai shi adawar sa da yan izala yake shi makari.
@aliyuhadialiyu4000
@aliyuhadialiyu4000 2 жыл бұрын
Gaskiya maihali bazai dainaba Allah kataimaki frop
@Mdfulani
@Mdfulani 2 жыл бұрын
Allah yasaka maka da alkairi
@salwammummulkhartayif850
@salwammummulkhartayif850 2 жыл бұрын
Dan. Allah mlm Nan kudai Amana wasadahankali kudai a kawomana rudani hakanana
@idrissani1611
@idrissani1611 2 жыл бұрын
Rudani kam an kawo shi kuma kana ciki tsundum. Kayi kokari kayi ta kanka.
@salwammummulkhartayif850
@salwammummulkhartayif850 2 жыл бұрын
@@idrissani1611 gaskiyafai Kam. Allah samudace
@user-kh7ub6cw7j
@user-kh7ub6cw7j 2 жыл бұрын
كلما لا لله فأخره انا لله
@Sadiyamk
@Sadiyamk Жыл бұрын
Haka shehu Tijjani yace akan kashe zindiki hallaj
@mariamhassan7135
@mariamhassan7135 2 жыл бұрын
Chi wannan mai Karé professeur in ba gaskia a Lamarin chi
@mouctarusman1678
@mouctarusman1678 2 жыл бұрын
Gaskiya Nigeria akwai masune man suna koda zasu sabama addini wanna malamin tinda naji yace wai baigo yan bayan malamai sushi ga siyasa koma naga inna ace malamai suna shiga siyasa to da yanzu bama samun irin wanna malaman masu zagin annabi (S a w) Allah shirya mu Allah kawo muna zaman lafiya a arewa
@rahama___kaduna9894
@rahama___kaduna9894 2 жыл бұрын
Sheikh abul fatahi Sheikh Junaid kunyi, Dai dai, ko mamanka da babanka ne bezama Dole fahimtar ku tazo daya ba, Amma ba wani abubane yasa sukemai raddi rainin wayau ne,, shi saboda ba Dan bangaren su bane👌
@fidsausimusa5665
@fidsausimusa5665 2 жыл бұрын
to mln munada tanbaya saboda indz akan annabine ai badariqa babu izala ni firdausi musa yusuf masoyiyar annabi inaso inji menene kuma wanda yazagi manzan Allah menene matsayarsa tunda bariddabane
@hausaseasontv3560
@hausaseasontv3560 2 жыл бұрын
Duk ilimin da Darika sai ka samu san zuciya a ciki mtsss, ALLAH YA TSARE MANA IMANINMU
@umarhussainiumr8886
@umarhussainiumr8886 2 жыл бұрын
Babu mai son zuciya kamar yan izala
@KhanJan-js1bg
@KhanJan-js1bg 2 жыл бұрын
Baka saurara bah bai kamata kayi magana akai bah
@nagodisaad6399
@nagodisaad6399 2 жыл бұрын
Karatun Prof. Makari yayi kama da na kiristanci inda komai aka kawo sai anyi tawili don a nuna daidai ne. Misali a kiristanci liwadi haramun ne amma sai kaga pastor dan liwadi kuma yana bayyanawa. Akwai kirista da yayi tsokaci akan irin wannan halayya kuma yace musulunchi na burge shi anan. Yana cewa "If you believe in everything then you stand for nothing". I can wear a Tshirt with the inscription "Jesus is gay" and walk the street of London and nothing will happen to me. But if I did the same for the prophet of Islam, I will be dead in an hour! I love people who stand for what they believe. Prof. Makari must stand for something always. Iri wannan karatun na komai yazo akwai inda zaa sa shi bata ne ba shiriya ba. A yanke Abduljabbar zagin annabi yake yi kuma koda Makari zai ce zagin Annabi ba ridda ne ba hukuncin sa kisa ne kuma ba sai gwamnati ke aiwatar da kisan ba. Saboda haka ina siyasa ga masu neman a kashe shi? Iyayen mu yan Tijjaniyya kuyi hattara. Allah ya hada kawunanmu bisa ga wannan masala. Babu mai rike raayi irin na Prof. Makari sai mai wata manufa ta Shia a boye a zuciyar sa.
@imirannouhou8473
@imirannouhou8473 2 жыл бұрын
zaku hadu gaban allah
@abdussamadumarsanda8802
@abdussamadumarsanda8802 2 жыл бұрын
Kace bakajiba baikamta kayanke hukunciba kuma meyasa dayayi sabon bakafito kayi alawadaiba kumawai kai prof.
@ummulkhairisaniahmad4420
@ummulkhairisaniahmad4420 2 жыл бұрын
Wlh abulfatahi bashi da kunya wai har shi yake da bakin cewa malamai manya basu da kunya kaji mara tarbiyya shiysa baka samu komiba kana yiwa jagororin alumma rashin kunya.
@abubakarumar125
@abubakarumar125 2 жыл бұрын
Ku yan izala kungi kunga kaimai mgn dawata manucemana siyasace
@mohammedjidda8869
@mohammedjidda8869 2 жыл бұрын
Malam ko kakaranta lilittafaynsa ?
@izalatv4210
@izalatv4210 2 жыл бұрын
Mallam maqari,idan baka San gari ba? to kasaurari dakah
@nurashuaibu2243
@nurashuaibu2243 2 жыл бұрын
Indai alkur ani akabiba da saurai rina akkba
@abbaahmed1742
@abbaahmed1742 2 жыл бұрын
Kaji wani dan banza me neman suna akarshen video Sai faman zuban yahu yake
@mudassiribrahim5416
@mudassiribrahim5416 2 жыл бұрын
Prof. Ya Zunguri ciwon su...cewa siyasantar da Annabi(a.s) sukeyi. Wannan daman shine ainihin abinda yake ransu ba Annabi ba. Gaskiya zata fitone. Wallahi Allah bai taba halittar sharri a bayan kasa ba masu amsa sunan Musulmi kamar IZala da Dan'iZala
Increíble final 😱
00:37
Juan De Dios Pantoja 2
Рет қаралды 105 МЛН
Backstage 🤫 tutorial #elsarca #tiktok
00:13
Elsa Arca
Рет қаралды 48 МЛН
Can You Draw A PERFECTLY Dotted Line?
00:55
Stokes Twins
Рет қаралды 34 МЛН
RTN - JT HAUSA DU 26 06 2024
17:56
RTN
Рет қаралды 3,2 М.
Da Gaske Ne Malam Yayi Akidar Shi'a.?. | Waye Malam Daurawa 06
17:11
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 81 М.
6 Tambayoyi Malam Amadou Zinder
57:33
ZINDER 24 TV
Рет қаралды 59 М.
Technical error 🤣😂 Daily life of a couple #couple #shorts
0:25