Tayi zafi Yanzu yanzu Ebola ya kai ƙarshin magana ya fitar da matsayar sa Akan kungiyoyin Dambe
Пікірлер: 22
@saduquhassan63215 ай бұрын
Ebola you be enterlagent❤
@S.R.JHAUSATV5 ай бұрын
Gaskiya Ebola yafadi gaskiya akan maganar Dan alin Dan Shago yakamata yaje ya bincika
@AuduAudu-mt2rt5 ай бұрын
Welcome my hero from minna
@NafiuAbdullahi-mx6sj5 ай бұрын
Masha Allah Ebola Naji Dadin Wannan Jawabinna Naka Kanuna Kai Mai ilimi Ne Allah Ya Saka Maka da Alkhairi
@user-km8bo1ot4c5 ай бұрын
Aliyu Ashe ibola cikakken mutunne Allah ya Kara daukaka Baki dayanku amin
@abdoulerazakmaigwaza1695 ай бұрын
kai ashe rabe megida nai ne yaggado wajjen iya maga na masha allah
@NafiuAbdullahi-mx6sj5 ай бұрын
Sallama Gaskiya Ebola Naji Dadin Wannan Jawabinna Naka Kanuna Kai Mai ilimi Ne Allah Ya Saka Maka da Alkhairi Ameen Summah Ameen
@AhmedAhmedSALGA5 ай бұрын
Masha Allah ebloa Allah yaqara Lafay daoki
@user-oo7id5vi8k5 ай бұрын
❤❤❤allah yaqara daukaka mai albarka daga kudu garin ogun state
@abdullahiashiru63955 ай бұрын
Allah y bada sa,a doki
@ahalihausatv48815 ай бұрын
Slm sunanah Sadiq ahali dg Italy ni ba kude ne ebola ni shawara ta gareka kada ka dawo danbe inde qungiyar danbe suna san ka to suyi maka ajo ka samu Jari kaida shagon mada upkudu 💪
@abdula60275 ай бұрын
wallahi Aliyu dan jarida bakaji dadin maganar da ebola yayi akan danliti ba 🤣😂
@abdullahiismaila82844 ай бұрын
Naji dadin wannan hirar, saboda ni masoyin sa ne, tun bayan JAFARU Kura , Babu Dan damben da yake burgeni irinsa. Zanyi farin ciki idan na Samu contact dinsa. Nahode
@saadatuaboubacar63514 ай бұрын
😮
@user-ur5cx3et7n5 ай бұрын
❤❤❤❤
@kabirgarba90955 ай бұрын
Gaba doki gaba doki.
@MansourousmaneMansourous-ty9ci5 ай бұрын
Kaga dan dambe mai ladabi da biyyaya
@user-pl8rw8yn5n4 ай бұрын
8
@MansourousmaneMansourous-ty9ci5 ай бұрын
Dan liti cewa yayi yaje wurin magabata
@umaridris89215 ай бұрын
😂😂 Mansur Inji Aliyu Dan Jarida Wai Kadinga Tura Gudun Mawa Kaima
@abubakarmuhammedaliyu39285 ай бұрын
Gaba doki kai gaba doooki
@AdamMuhammad-np3gi5 ай бұрын
Ebola kana d hankli sosai kayi kokari sosai kayi adalci da ka biye ma wayanan shaidanun d sun hada ka fda d mutane