Allah yakara sani yasanyawa rayuwar mallam albarka
@sakinadeeni47136 жыл бұрын
Salamu alaikum. Mallam, dan Allah shi kuma Talaka marar halin ciyar da mutum daya ma, bare Goma ko wanda dakyar yake samun abincin da ze ciyar da kansa, ko kuma halinsa ze iya ciyar da qasa da mutum Goma idan sukai rantsuwa suka karya alqawarin da suka dauka, menene hukuncinsu a kaffara?