Tsokacin Dr. Sani kan kashè Nasrullah Shugaban Huzibullah da Isra'ila tayi a Lebanon

  Рет қаралды 3,855

Karatuttukan Malaman Musulunci

Karatuttukan Malaman Musulunci

Күн бұрын

#karatuttukanmalamanmusulunci

Пікірлер: 27
@V-Voiceless
@V-Voiceless 19 сағат бұрын
Abunda na sani shine wannan ya hudawan Isreala babu ruwansu da Hezbulla ko hamas ko Isis, su a gurinsu suna fadane da Islam, matukan ka yadda musulunci addinine to sai sunga bayanka. Kuna bayan sun gama da wa'encan babu wani Muslimi a duniya da zasu bari , ko sunbar wassu to saidai munafikan musulmai.
@SYSH-c1m
@SYSH-c1m 14 сағат бұрын
Wannan gaskiya ne
@AzamNasara
@AzamNasara 20 сағат бұрын
Allahumma alaika bil Israel
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
Harga Allah akwai kuskure sosai a cikin jawabin Malam.🤦🏽‍♂️
@hauwashafiu9907
@hauwashafiu9907 5 сағат бұрын
Tabbas
@tijaysnain2632
@tijaysnain2632 9 сағат бұрын
Ni dai abunda ya faru ada ya wuce, yanzu dai yan uwanmu musulmai shia da sunni duk kashesu akeyi, ya kamata mu hada Kai koh Kuma rigimar zata ci mu gabadai, gaskiya malaman mu dai Allah ya shirya, shi financial times din da kake magana tashar isaraila ce
@KhadijahRabiuAliyu
@KhadijahRabiuAliyu 20 сағат бұрын
Allah ya raba musulunci da makiyan ciki dana waje
@muhammedabdul6919
@muhammedabdul6919 10 сағат бұрын
Ikon Allah,ni wallahi banyi mamakin maganganun kaba !sabadda itace kadai tare da taimakon Iran,suke qoqarin kare hakkin palasdinawa shiyassa kuka kasa yin komi akai.masha Allah wallahi mungano ku.dole kuyi farinciki
@khadimibachiroudamagaram2983
@khadimibachiroudamagaram2983 8 сағат бұрын
Babu abun mamaki ko kaɗan wlhy halinsa yake nuna wa a fili saboda aydaman abinda suka saba ne yaudarar kawunansu da sunan sunna
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
@@khadimibachiroudamagaram2983tabbas
@MagajiManjo
@MagajiManjo Сағат бұрын
Wannan ra, ayinka ne tunda duk abunda ya faru a Sriya yana daga cikin makarcin yahudawa ka fadi gaskiya malam mi ake da democracy ma duk kanta ne ai asalin abunda daga democracy ya tashi Allah yasa mu gane
@KabiruAHali
@KabiruAHali 2 сағат бұрын
AI KAMAMAI SUKAYI WAJEN TAUSHE YAN ZANGA-ZANGA. MAL. DUK WADANNAN KUGIYOYIN TA'ADDA NE. ME ZAI HANA HAMAS/HEZBOLLAH SU ZAMA SOJOJIN KASA. DON ME SUKE KARBAR UMURNI DAGA WATA KASA WADDA BA TASU BA? 2. IN WADANDA BA MUSULMI BA, SUKAYI KAWANCE DA BANGARE DAYA FA. 3. HEZBOLLA MATSALA CE LEBANON DA MIDDE EAST. 4. UHM KANA GANIN ISRAEL ZATA TARWACE?
@SYSH-c1m
@SYSH-c1m 14 сағат бұрын
To kai malam meye matsayin ka akan kashe nasrullah , Wato malam Kaima malam abayananka kana murna ne akan kashe shi da Israela tayi.
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
Hmmm
@ahmadadamu5601
@ahmadadamu5601 12 сағат бұрын
Malam kenan isra'ila ba ruwan su da wani sunni ko shi'a kowa kashewa suke kuma rashin hadin kanmu yasa isra'ila take nasara akanmu wallahi Meye nakawo labarin nan malam inbanda hassada ma hasbullah
@KabiruAHali
@KabiruAHali 2 сағат бұрын
AMMA FA KUNGIYOYIN KE TSOKANA, MUSULUNCI YA HANA TSOKANA. KUMA BA YADDA ALLAH ZAI TAIMAKI MUSULMI AZZALUMI.
@Ahmad-aliyukd
@Ahmad-aliyukd 19 сағат бұрын
Maganan malam akwai gyara gaskiya
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
Sosai fa
@khadimibachiroudamagaram2983
@khadimibachiroudamagaram2983 8 сағат бұрын
Hum😂 izala izala izala anmadai kaji dai katuwar kunya Umaru sani rijiyar karya har kullum kuna cigaba da nunawa duniya bakuda hankali baku sanmiye kuke fadi ba ballantana ko a baka shawara ace karinga tunanin abinda kake fadawa mabiyanku na daga ire-iren ababan dasuke faruwa gaskiya ka kai dan iska makaryaci bagidaje kawai sannan zalunci ka ya zalunci😢 kuna kuma yiwa musulunci da musulmai zagon ƙasa. Allah ya shirya idan masu shiryiwane ku wai yanzu shi nan malamine wai kuma na addini musulunci gaskiya da sake bayananka akwai qararreyi aciki dakuma zunzurutun son kai da mugun son zuciya saboda tsabar munafunci kazo kana gayamasu chirmanka na banza da kasaba wanda daza anemika kokuma a titsiyeka akan waɗannan surutan dakayi babu wata hujja da kake da saidaima ko kayi gudun dakasaba sukuma daqiqai har yanzu suka su gane waye kai. Kai driver na wawaye Sani wlhy kabi duniya sanu kafin asirinka ya tonu su sugane domin bayau kasaba yin maganganu masu wari dakuma muni wa da'iran musulumci da sunan sunnar karya tuni mun jima daganeka Sani docton shirmai chachan Prof uban tafargaza wanda bai ma san abinda yake fadi ba aniyar ka tabika Allah Ubanguiji ya maida maku aniyar shugaban yan mugun nifi mugun nifinku zai kashe ku annamimai mayaudara da sunan malanman sunnah a a wlhy malunman Suna dai kar muke ganin ku😅
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
😂
@rabiuidris346
@rabiuidris346 Сағат бұрын
Amma Kai baka San me kake ba kuma bakasan darajar manya ba,Allah ya shiryeka idan mai shiryiwane
@Amirumunkaila
@Amirumunkaila 17 минут бұрын
Ire iren ka ba.
@ibrahimabdoulkarim5994
@ibrahimabdoulkarim5994 6 сағат бұрын
Allah ya la anci mai raba kan musulmai
@mohamedsaminoumamadouyaro8624
@mohamedsaminoumamadouyaro8624 15 сағат бұрын
Barka malem
@auwalabubakar5614
@auwalabubakar5614 20 сағат бұрын
Wllh kuwa
@Abdousamad-q2o
@Abdousamad-q2o 10 сағат бұрын
Babu hujja ka kawo ta in dan akoy ta.
@Shettima
@Shettima 7 сағат бұрын
Akwai son zuciya matuqa a cikin jawabinsa.
Matsayin yan Shia da Iran bayan Kashé Nasrullah da Isra'ila tayi
7:57
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 4,4 М.
Как мы играем в игры 😂
00:20
МЯТНАЯ ФАНТА
Рет қаралды 3,2 МЛН
Which One Is The Best - From Small To Giant #katebrush #shorts
00:17
DW Hausa Kai Tsaye
59:59
DW Hausa
Рет қаралды 1,2 М.
Iran launches missiles at Israel | Al Jazeera Newsfeed
1:46
Al Jazeera English
Рет қаралды 239 М.
Journalists Hangout: 01-10-2024
1:50:26
TVC News Nigeria
Рет қаралды 3,6 М.
Analysing Pres Tinubu's Independence Day Broadcast
35:27
TVC News Nigeria
Рет қаралды 1,4 М.
Abin tausayi yarinyar da malam yayi magana akanta
5:44
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 1,9 М.
Sukar Sheikh Yahya Jingir saboda fahimtar akan Muslim-Muslim
21:55
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 1,8 М.