Tun Watan Febrairun Bara Ya Kamata A Cire Tallafin Man Fetur - NMDPRA

  Рет қаралды 1,100

VOA Hausa

VOA Hausa

Күн бұрын

Shugaban hukumar NMDPRA mai kula da dokokin fannin albarkatun man fetur da iskar gas, Injiniya Faruk Ahmed, ya bayyana cewa tun watan Febrairun shekarar 2022 ne ya kamata gwamnati ta janye tallafin man fetur saboda haka matakin cire tallafin da sabon shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana na kan ka’ida.
Haka Zalika, hukumar NMDPRA tace a shirye take ta bada lasisi ga duk dan Najeriya dake da niyyar shigowa da man fetur cikin kasar don kawo sauki a samun wadataccen mai ga al’umma masu bukata.
Injiniya Faruk Ahmed ya bayyana hakan ne a Wata Hira ta musamman da murera Amurka a birnin tarayya Abuja yana mai yin kira ga yan Najeriya da kasa su shiga farga tare da mika bukatar dilallan man fetur su buda gidajen man su, su rika sayar da man saboda kamfanin NNPCL ya tabbatar da cewa akwai wadataccen mai da zai ishi yan kasa nan da tsawon wata guda.

Пікірлер: 1
Mahangar Zamani tare da Garba Shehu kan mulkin Shugaba Buhari
27:45
BBC News Hausa
Рет қаралды 30 М.
It works #beatbox #tiktok
00:34
BeatboxJCOP
Рет қаралды 41 МЛН
Chain Game Strong ⛓️
00:21
Anwar Jibawi
Рет қаралды 41 МЛН
So Cute 🥰 who is better?
00:15
dednahype
Рет қаралды 19 МЛН
CORAN POUR DORMIR QUI APAISE LE COEUR (Recitation magnifique) 2021
1:31:41
DOUAA PROTECTION
Рет қаралды 18 МЛН
HADIZA GABON: Fati Nijar ta dauke wuta saboda wata tambaya.
20:06
HADIZA GABON OFFICIAL
Рет қаралды 714 М.
It works #beatbox #tiktok
00:34
BeatboxJCOP
Рет қаралды 41 МЛН