Tabbbas abdallah yama jiddah lefi amman wllh allah yana mugun bani tausayi sosai wllh 😢😢😢😢
@UmarIbrahim-ym6ir5 күн бұрын
Bilal bai ma kamace ta bah sabida duk dan namiji da zai neme ki da auren ki baya sonki sabida Allah
@UmarIbrahim-ym6ir5 күн бұрын
Kuma itama jiddah bata masan tayi laiffi bah habah da auren ki kije kina bi wani namijin dan mijinki bai baki kulawa
@nanakhadeejah74564 күн бұрын
@@UmarIbrahim-ym6irai ni wannam littafin haushi yafara bani shiyasa nadena jinsa
@user-co1id3ty9h4 күн бұрын
@@UmarIbrahim-ym6ir gaskiya ne ni kaina kafin yanzu Jiddah tana bani haushi mu samman yanda kome abdallah ya mata zata fadawa kawarta sannan ta kulla alaka da Wanda ba mijinta ba hakan tabbas Bai dace ba
@user-co1id3ty9h4 күн бұрын
@@UmarIbrahim-ym6ir Abu dayane yanzu ni wllh Abdallah Yana bani tausayi in banji dai dai ba naji kamar yabama Baban ta qoda Daya yakamata ta tausaya masa Abdallah shine dai danta