Gaskiya Nigeria talalache kuma sanadiyyar shugaban kasa buhari Allah ya isa bazamu yafeba yachuchemu Yakima yaudaremu
@smstv40093 жыл бұрын
Gaskiya laifin shuwagabannine
@nusaibasani94563 жыл бұрын
Innaillahi Wa inna ilaihi raju'una
@marwanaabou15473 жыл бұрын
Gaskiya naira tana yawan faduwa kasa. Ya kamata shugaban kasa ya maganta kan haka a nemo mafita
@تفائلبالخيرتجده-ر7ج3 жыл бұрын
Allah Allah Allah 😢😢😢
@دنياحظوظ-ذ2س3 жыл бұрын
المخرج هو رجوع إلى الله سبحانه وتعالى
@talafami69943 жыл бұрын
Ikon Allah
@yakubuisahahmed36493 жыл бұрын
Inna lillahi WA Inna ilai hir raji u
@saniishaka46133 жыл бұрын
Gaskiya BBC mungode
@محمدالأرباح-ذ8ت3 жыл бұрын
Sai dai mu ce allah yataimaka
@محمدالأرباح-ذ8ت3 жыл бұрын
Ibrahim umar magariya Allah ka ka mu dragon mar
@محمدالأرباح-ذ8ت3 жыл бұрын
Ibrahim umar magariya Allah ka ka mu dragon mar
@AbdulAziz-iz2ce3 жыл бұрын
Allahu. Yatayimaka
@samirabubakar98013 жыл бұрын
Allah yakawo mafita mu najeriya kullum baya muke kallo
@mustafanakowa60743 жыл бұрын
Asauke bahari kawayi
@bakuraiyaye37813 жыл бұрын
Kudin banza da ake kashewa sanatoci da kuma yan majalissa kamata yayi ace an bawa companoni da inganta kasar sai de kash gomnatin bazata iya hakan ba, yaude talakan najeriya ya cikin halin ha ulayi, ALLAH YA KAWO MANA SAUKI
@shamsuumar44363 жыл бұрын
Mafiata dayace kawai ayi tashin kiyama kowa ya huta domin shuwa gabannin my azzalu mai ne sune me Kara jefa mu cikin matsaloli a kullum
@sufiyanushitu44523 жыл бұрын
Allah yayi mana magani
@salihuabubakar69963 жыл бұрын
Al ummar Nigeria su sauya halayen su.
@abdurahamanhusseini45403 жыл бұрын
a gaskiya laifin gommete ne
@auwalbalesa67403 жыл бұрын
Toh sai kasa tadogara da kanta kuma sai andakile cinhanci da rashawa
@bellokabiru92693 жыл бұрын
No no is two band
@sulaimankabirubebeji76993 жыл бұрын
Man fetur yakamata gwamnati tarage kudi saboda yanzu komai saida sufuri idan kudin sufuri yarage to insha Allah komai ze sauka.
@mustyone78393 жыл бұрын
Toh Aiko maiyalon Shima bayalon yakeshiba kumazai seyi sutura koma yanada Yara saika imagine
@umarbakura44773 жыл бұрын
Babu abinda zamuce. sai dai mukai kukammu ga mahaliccin mu.
@fathimamusaabdullahi66663 жыл бұрын
Lefin kwamnatine da bata tsayar da farashin kayaba ta barwa an kasuwa suci karen su babu babaka shine yasa
@Theordinarypresidentson3 жыл бұрын
Laifin Gwamnatin Mune saboda kasar bata dogara da kanta ba game da man fetur
@veritasmedia5153 жыл бұрын
Kum manta ambaton basussukan da gwamnati take ciwowa a dalilan da suka sa naira ta ci gaba da faduwa.
@aishatumusa9043 жыл бұрын
Allah y kamana sauki kawai
@jamilababa48133 жыл бұрын
Mufitar mu Allah ku ma munayin abobowa akasarmu Dan Allah mudena Alfahari dakayan wata kasar Allah ya da fa wakasarmu Nigeria
@adamazango.officialfans66593 жыл бұрын
Nigeria 🤭🤭
@malamaminukano14983 жыл бұрын
Mafita mu 'yan Nigeria mukoma ga Allah mu daina cewa wani ne zai gyara mana Nigeria. From Egypt
@adamsymtvadamsy62073 жыл бұрын
mafita shine a talafawa kanfanoni wajen farfado da su