Gaskiya ne doctor wallahi muna tareda kai, 💯💯 Bauchi garin sunnah ne, garin Qur'ani ne, idan wannan Abun yatabbata kawai Sai dai muce Allah ya isa.
@ahmedharuna6289Ай бұрын
Dr Ina Maka Datan Alkhairi, Allah Ya Qara Maka Lfy. Dr Dan Allah Kabugawa Wannan Dr Na Kano Kaji Daga Bakinsa Zaka Fi Gamsuwa Sosai.
@nuhumaishanu6944Ай бұрын
Gaskiya sai anyi bincike akan wannan magana
@jibrilsmagaji6816Ай бұрын
Yakamata, Dan gaskiya Bauchi bamu da irin bala'in nan gaskiya anci piskanmu wallahi
@MuhammadSani-q2yАй бұрын
Aiki ya sami Dr. idris a Bauchi
@sakanauahedalhatu7315Ай бұрын
Lalle dr jaki ka tabbata jaki hailallah ce kukan kwadi Allah ya qara tsine maka albarka
@d.bcooper2271Ай бұрын
Akwai G A B A tsakanin Bauchi da Kano.
@jibrilsmagaji6816Ай бұрын
Gaskiya amfara yakin sunkuru northwest sukeyi damu tunba yauba
@HuduZubairu-ng8pqАй бұрын
Aa
@aboumaharadjimammaneabouma5249Ай бұрын
DR Idris kenan ina son ka saboda kana bin sunnar Manzon amma a da,awar ka akoi kuskure bai kamata babban malami ya kasance duk darasi sai ka zunguri wasu
@shehuidrisahmed5622Ай бұрын
Wai kukan kwadi 😂😂😂😂
@Imam-f5bАй бұрын
him
@HelpTheNeedy-y4mАй бұрын
Amman malam ka bani mamaku,mai makon ka tsoratar da Batun Alfahsha da Munkarin akan irin Azabar da Allah zai yiwa masu irin Aikin da Mutanan da Akeyin aikin a cikin su,shi ke nan sai kayi shiru. ai ko bai tabbata ba ya kamata ka tsoratar akai ttunda ksan zasu iya aikata komai. ballantana suna aukata shi a sauran kasashe a Duniya. Allah ya yafe maka
@jibrilsmagaji6816Ай бұрын
Bai kamata yagoyi bayan abunda bai tabbatar ba yana daga cikin manyan mutane a Bauchi kuma, nima nace wallahi tallahi bazai zamo gaskiya ba insha allahu indai Bauchi ne Allah ya yaye mana bala'in nan alhamdulillah
@salisumuhammad2273Ай бұрын
Dr Da kayi bincike Saboda Wannan mutumin yasaba Tsara lbr yafada Daga baya kuma Agano Karya yake
@Speedyvampir2Ай бұрын
Na tuna lokacin da ya ce yawanci Nurses na asibiti na zina da likitoci a asibiti. Amma Dr Idris ya yi bincike sosai.
@d.bcooper2271Ай бұрын
Lol 😆 @@Speedyvampir2
@KabiruAHaliАй бұрын
DA NINE ABDALLA GADON KAYA, DA MOTA ZAN SHIGA SAI BAUCHI, IN TABBATA, IN WA ADDINI AIKI. HABA MAL. BA MALAMAI A BAUCHI NE? BAKA KIRA KAJI GA BAKINSU, KO KAI KADAI KAS SAN ALLAH. WANNAN CIN ZARAFINE?
@d.bcooper2271Ай бұрын
Lol 😆 Dr. Idris ai yakan ɗaura laifi ga Kanawa wai duk alfasha a can ake yi..... toh ashe dai ashe dai.
@jibrilsmagaji6816Ай бұрын
Su ai kano ansaba kamawa kuma yan daudu masu tuwo tuwo suna nan kasan aikinsu ne mukam a Bauchi babu wallahi