Dr. Dan Allah kure addini sai Allah ya kareku bawai kullum sai kare Dr. Idris ba
@alimahmoud146411 күн бұрын
Allah yasa a gane kuma yasa mu gama da duniya lafiya, Allah ya bada lada amin.
@SaniNasir-k6uАй бұрын
Allahu akabar malam Allah yasaka da alkairi
@NajeebNasiru-b8eАй бұрын
Masha Allah
@abdoulayedouka5586Ай бұрын
Macha Allah
@AbubakarAbdurrauf-ws6usАй бұрын
Allah ya Kara basira mlm
@shamsudeenusman-qw6nrАй бұрын
Duk wayannan malaman da Ka kawo ba Mai zage zage da cin mutunci irin Dr Idris
@khalilullah_tvАй бұрын
Kai bawan ALLAH gaje kaji karatun kabiru gombe ananne zakagane yana cin mutunci dahiru baucchi wato raasul jarimah
@alhaliyumuhammadinuwa7766Ай бұрын
Arna masu rabakan addinin musulunci izala makiya iyayen manzon allah
@mamaneoumarou543Ай бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ Jazak'allah khairan qu'Allah te protège contre les maux
@RabilouSani-g7xАй бұрын
ما شاء الله تبارك الله وجزاك الله خيرا
@matchawdikaini2139Ай бұрын
Saying it like it is ,Masha Allah mungode
@Ibrahim-bg1eyАй бұрын
Ma.sha.allah allah ya kara sibati
@IssiakouAhmadouАй бұрын
Waywaye adon tafiya. Allah ya yi albarka dr
@LawalSulaiman-h5gАй бұрын
Malan kayi hakuri amma gaskiya kashiga rudani sabida qoqarin kare malamin ka duk wa'inda ka lissafo ba salon karantarwar su kenan ba yaqi sukeyi da bidi'a shikuma dr. Idris neman kuskuren malamai yakeyi kuma wlh akwai cin mutunci aciki😢
@KochechekaraoBoubacarАй бұрын
Toh ahlissunnan malaiiku né da ba ai musu gara? Kenan waazi ya qaré kan an bidia kaway, wly kuji tsroron Allah
@MARYAMTUKUR-de1ihАй бұрын
Gaskiya bakada adalchi Amma ba laifinkabane Kai ma karenakan kakaeyi ,kukuna da dama ku kare naku ammasu basuda Daman kare masu kenan don abakua son daawan Dr, tauhid Allah ye sa wwaga ,
@MARYAMTUKUR-de1ihАй бұрын
@@KochechekaraoBoubacarkasan Mai son Rai ai bazaa iyamasaba ,dadin abun duk inda sukayi wa Dr tauhid sharri haka Allah Kuma yeke dada sa masu son gane gaskiya ganewa alhamdulillahi
@LawalSulaiman-h5gАй бұрын
@@MARYAMTUKUR-de1ih malan me nayi narashin adalci? Tsakaninka da Allah duk malaman daya lissafo haka suke karantarwar su? Suna bibiyan yan uwansu ahlussunna suna neman laifukan su?
@LawalSulaiman-h5gАй бұрын
@@KochechekaraoBoubacar aa ba mala'iku bane amma dai irin zafin dayake fada wai malamannan sunayi tsakanin ka da iri dayane dana dr Idris? Shifa maida raddi yakeyi
@abubakarsuleiman5595Ай бұрын
Dr Jamil kaji tsoron Allah sautul Sunna shifa Baya cin mutuncin malamai ahalus Sunna wlh shifa da Yan bidia ne
@K.omarissaabdoullayeKingomarАй бұрын
Kai KO wayé Ya futa daga hanya dolé ne akalubalence shi wannan shiné sunnah gaskiya da gaskiya
Sunyi abun zaginne shiyasa malam in basua son azagesu sei sudena
@ibrahimsani3918Ай бұрын
Wlh sonzuchiya yashiga dr idris ne dason chinmutunchin mutane kuma malamai
@mustaphasurajosurajo6309Ай бұрын
Makaryacin banza masu bautar dr hauragiya
@abdoulkarimtanko19 күн бұрын
Gaskiya ne.
@ibrahimsani3918Ай бұрын
Shifa idris malaman sunnah masu kokarin karantarwa yake chiwa mutunchi Sukuwa duk wadannan wlh mushirikan 'yanbidi'a sukeyiwa zafi
@MARYAMTUKUR-de1ihАй бұрын
😂😂😂😂kila dei Kai Dan bana bakoidei
@SaniNasir-k6uАй бұрын
Kaidai wllh kaji kunya mikiyin Dr kai mutumin banzane wlh
@khadimulansartvАй бұрын
Karya kakeyi Jamilu, wllhi su ba cin mutunci da hira a minbari suke ba, Basu zagin Ahlissunnah ko neman kuskurensu. Salon Dr daban shi zai ga kuskuren kowa shi Kuma baya kar6an nashi
@MARYAMTUKUR-de1ihАй бұрын
😂😂😂😂aaah wanzami bayason zarfa kila Kai Dan bana bakoine innagani
@matchawdikaini2139Ай бұрын
Learning further from Sheikh Jamil ,Masha Allah
@AdamMuhammad-tx1sbАй бұрын
Duke sun tuba zungani kaskiya saura allanka Dr jaki jahili zamani
@MARYAMTUKUR-de1ihАй бұрын
😂😂😂😂😂babu hujja
@SaniNasir-k6uАй бұрын
Allah tsinema
@SaniNasir-k6uАй бұрын
@@MARYAMTUKUR-de1ih wannan bawan Allah baisan miyakeyiba ki rabuda shi