Masha Allah! I so much fall in love with his lectures! Alhamdulillah with sunnah
@HarounaHassane-nb1fg Жыл бұрын
Maa shaa ALLAH
@HarounaHassane-nb1fg Жыл бұрын
Malummai na Sunnah, ALLAH ya sakamuku da Mafificin alkheri ❤❤❤❤ Muna Godiva sosai da kukarin da karantar damu da kukeiyi muna na Tauhidi Jazakallahu kher 😢😢😢
@sarkinruwa6394 Жыл бұрын
Wai Dan Darikane zaichema anyiwa manzan Allah rashin ladabi Dan baida kunya abinda yabata musurai Dan Doctor ya tabo waliyyansu na bogi shine sukeso su makale da Manzan Allah
@murtalaaliyumuhammed68 Жыл бұрын
Masha Allah TABARAKALLAH ALLAH YA qara jagoranci yasa ka da alkhairi
اللهم صلى على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين عدد ماكان وعداد مايكون وعدد حركة والسكون
@meyoutv9385 Жыл бұрын
Uhm kaji bawan Allah
@HarounaHassane-nb1fg Жыл бұрын
Gaskiyane
@malan_abduabubakar-ibrahim7438 Жыл бұрын
Ai sunsanda gsky kawai basaso suyi anfanida ita ne
@auwalhadith5189 Жыл бұрын
Allah yasaka da alheri
@dancadimahamadgara4871 Жыл бұрын
Wallahi Nima Sai Naji muriyar sa Kamar sheck Jafar
@AbdoulayeAbdoulaye-nu9yy Жыл бұрын
❤❤❤
@bashirbuhari8235 Жыл бұрын
Allah yasaka maka da alkhairi malam mungode
@HarounaHassane-nb1fg Жыл бұрын
Ameen ya rabbih
@asiyazakari7993 Жыл бұрын
Yakamata ai tunda kana da ilmi kai ba jahili bane ka duba karatu ko wani bangare qur,ani da hadisi kagani babu inda Annabi S A W zaiyi taimako
@BadaruAbdullahi-iw3le Жыл бұрын
Nima suna phon store
@wadakoli4140 Жыл бұрын
Yan bidi'ah kun taro march
@akahuhshs9849 Жыл бұрын
Ai malan mu inyasin naso mukeso sutasoshi basuna tada matatuba tosutasoshi azauna dashi ayi mukabala dashi akan liltatafanshi basunce suna ganishi abangoba ko akan folwaya ko ashago
@HarounaHassane-nb1fg Жыл бұрын
Gaskiya
@asiyazakari7993 Жыл бұрын
R T A to ai muma mun isheku kuzo muyi daku ba sai muntashi inyass ba
@ahmadabubakar352 Жыл бұрын
Kuma Dan antambayeka a ilmi wanan aiba wani abu bane
@mshauqeetv3974 Жыл бұрын
Zindiqi
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Babu rashin ladabi kalaman dr idris
@sarkinruwa6394 Жыл бұрын
Get out full what you no about education
@abdussalamyakub7364 Жыл бұрын
Kamarya kenan ayi mana bayani
@ibrahimmuhammad2307 Жыл бұрын
Tijjanawa munafukai inyas yakira annabi da kalmar da ko babansa wlh bazai fadawaba amma sunyi tsit tinda ibrahim inyasne
@asiyazakari7993 Жыл бұрын
Meyace inyass
@ahmadabubakar352 Жыл бұрын
Banda kai ba aibabu wani abu da aka kollo domin shine ya kollo zance kuma wanan yanuna
@BadaruAbdullahi-iw3le Жыл бұрын
Aiya aikafadi dada malamin jahilai
@muryarmasuntatv7669 Жыл бұрын
Malam to ai kayi tubka da warwara kacewa wasu jahilai Kuma kace ba acewa mutum jahili Anajin tsoron Allah dai malam
@yahayagoumbi8340 Жыл бұрын
To kunga abinda akewa gudu zai faru,ku dinga kurara malamanku,to kun fara konce musu zane a kasuwa,shawara ta da Izala da dariqa,dan Allah idan zamu yin abu,mudinga yinsa cikin taka tsan-tsan,banda kambamawa,amma ko shakka babu,kin tijjaniya ku kai malaman ku inda basu kaiba,wani karo sai kai tunani wai meyassa kukeyin haka,kaji mutun ya cewa dut a Izala babu kamar wane?ko dut a dariqa babu kamar wane?kai kasan dut kin gidan?ai jahilci ne cika baki,ai na rantse da Allah dut wanda yaga tattaunawar Alkasum hotoro da Abdul Jabbar na dubu biyu da sha ukku,wallahi sai kayi mamakin,wai a inane adda wannan malami amma kuma bai yi su Naba,to Allah yakan Boye bayinsa,koda yake banso malam ya bayyana wancen sirri ba,naso da ya hakura,amma yanayin da kin dariqa keyi yakan fusata ko ma waye,ku dinga doka cewa babu irin malamanku,to kun tona musu asiri,kun futa