ZANGA ZANGA DOLE Raddi Zuwa ga Dr Sani Umar rijiyar lemo By Mal. Sani Isah Kano

  Рет қаралды 9,926

M-Sunnah Tv

M-Sunnah Tv

Күн бұрын

kada ku bari abaku labari dont afford to miss it

Пікірлер: 69
@adamuabuniya4877
@adamuabuniya4877 Ай бұрын
Tsakanin mu da kai Allah ya Isa da kayiwa malamun mu rashin Kunya,
@abuminnatur-rahman4198
@abuminnatur-rahman4198 Ай бұрын
Wannan kacika marar tarbiyya shasha kawai.
@Babbanmutum25Babbanmutum25
@Babbanmutum25Babbanmutum25 Ай бұрын
Ay kaine cikanken mara tarbiya.yanzu gashi anyi zanga zanga waceribarkukasamu ankashewasu rayuka kudaikunsamu abindakukeso sukuma rayukan wadandasuka mutufa.Allah yashiryeka in kanasonshiriyar
@LauwaliAbubakar-v3y
@LauwaliAbubakar-v3y Ай бұрын
ولا يكون المعلم الناس ان يتكلم الا في نص السريح في العدل والا حسان
@Sadiyamk
@Sadiyamk Ай бұрын
Maluman mu sunyi kuskure tunda su ma,asumai bane Allah yasa mu dace ameen
@aliabdulrahman3850
@aliabdulrahman3850 Ай бұрын
Amma kai guy ɗin nan yana da tsaurin ido. Dr. Sa'anka ne?
@abualiyuabualiyu6439
@abualiyuabualiyu6439 Ай бұрын
Masha Allah
@ibrahimbabangida2574
@ibrahimbabangida2574 Ай бұрын
Yanzu haka wane irin hali sudan da libya suke ciki........, indai haka ne Allah yakai wannan yanayin gidan ku.......
@KhuadijhUnus
@KhuadijhUnus Ай бұрын
Allah yakareka allah karka yansiyasa dama sudaukeka 😢kamaryaddasu kayi da fantami😢
@msaniabdullahi431
@msaniabdullahi431 Ай бұрын
Abin mamaki da bakin ka kake kawo misali da Sudan, Egypt, Libya. Kuma duk Munga basu wanye lafiya ba, saboda toshewar basira kuke so ayi irin nasu.. gskya ku sake shawara
@SanusiAbubakar-yp2wi
@SanusiAbubakar-yp2wi Ай бұрын
Ai Kai zaka bada taka shawarar ko mafita
@saeedibrahim6442
@saeedibrahim6442 Ай бұрын
Dan Iya, dan Allah ka kawo naga shawarin
@isazubairu6350
@isazubairu6350 Ай бұрын
Zanga zanga no going back 🔙
@AbdulrashidMusa-vn3pd
@AbdulrashidMusa-vn3pd Ай бұрын
Allha ya sakada Alkairi
@ibsnomaa
@ibsnomaa Ай бұрын
Kwarai da gaske
@abdullahiahmad7107
@abdullahiahmad7107 Ай бұрын
Gaskiya bakada adalci dr sani baya shiga harkar siyasa baitaba cewa azabi waneba ko kar azabi waneba kayimasa qazafi
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 Ай бұрын
Barshi ba bashida hankali ba Kuma bashida kunya ni Ina kalubalantar sa ya kawo mana Inda Dr. Sani ya taba cewa ayi Muslim Muslim ticket. Saboda Dr. Sani ko shiga harkar Yan siyasa bayayi.
@msaniabdullahi431
@msaniabdullahi431 Ай бұрын
Malam duk wannan abin da kake fada rashin tarbiyar ya fito karara.. Kuma wannan shi ya nuna abin da Dr Sani Umar ya fada a kanku gaskiya ne. Wallahi duk abin da addu'a da neman taimakon Allah bai ba yarba akasin haka bazai bayar ba.. mu gyara tsakanin Mu da Allah shi ne mafita kawai..
@IshaqHaroon-ux1nm
@IshaqHaroon-ux1nm Ай бұрын
Wallahi wannan bawan bashi da tarbiyya kamar yadda Dr. Sani ya fada Kuma bashi da adalcin magana
@IshaqHaroon-ux1nm
@IshaqHaroon-ux1nm Ай бұрын
Wallahi wannan bawan bashi da tarbiyya kamar yadda Dr. Sani ya fada Kuma bashi da adalcin magana
@aminudiko
@aminudiko Ай бұрын
Lallai wannan video na ka shi ke tabbatar da cewa dayawanku daga matasa baku da tarbiya. In ba haka ba, yaushe dan samari kamar zai fito a social media wai kana wa shehun malami, Prof. Sani Rijiyar Lemo raddi. Yanzu, saboda Allah, da mahaifin ka ne ko wani kawun ka y ace kar ayi zanga-zanga, za ka fito ka yi mu su raddi. Sannan kuma ka bada misali cewamatasa ne suka kada gwamnatocin Libya da Sudan. Toh, kila ba ka sani ba ne cewa tun da aka rushe gwamnatin Gaddafi da Al-Bashir, har yau wadannan kasashe sun fada yaki da rashin zaman lafiya. Abun da kuke so ya faru ken nan a Nigeria. Dubi Kenya ma da suka yi zanga zanga kwananan, inda akai ta fasa kantunan mutane ana sace musu dukiyoyin su. Wadansu ‘yan zanga-zangan ma sun rasa ran su. Ai tsoron da su Prof Sani suke ma jama’a da ku kenan. Za mu sa ido mu ga in za ka shugabanci Zanga zangan.
@user-pg7kn7lk9w
@user-pg7kn7lk9w Ай бұрын
This is the fact bro
@user-mh1bn7ki9o
@user-mh1bn7ki9o Ай бұрын
Bahaka dr sani yaceba wasu yace badukaba
@usmanumar5541
@usmanumar5541 Ай бұрын
Kaje kayi zaka gani
@ahmadshuwa
@ahmadshuwa Ай бұрын
ZAIGA ALHERI IN SHA ALLAH
@aliyudambatta5720
@aliyudambatta5720 Ай бұрын
Dr sani baiyi makaranta a Nigeria ba baisan meketafiyaba
@ABBASADAUKI2
@ABBASADAUKI2 Ай бұрын
Kamar yadda kaima babanka baiyi karatun Addini ba, shi yasa baya gane illar abun zai iya janyowa
@ABBASADAUKI2
@ABBASADAUKI2 Ай бұрын
Kamar yadda kaima babanka baiyi karatun Addini ba, shi yasa bai gane illar abun zai iya janyowa Al'umma cikas ba. Da ya gani da watakila ya hanaka yi
@brhmsaad
@brhmsaad Ай бұрын
Duk wani abu mara dadi da ake gudu zanga zanga zata haifar, tun tuni yana faruwa a Nigeria.
@habibullahabdulkarim2494
@habibullahabdulkarim2494 Ай бұрын
Malamai kunyiwa matasa butulci
@ibrahimashiru9904
@ibrahimashiru9904 Ай бұрын
Lallai ka je ka sake tunani
@IsmailMuhammed-wh7ng
@IsmailMuhammed-wh7ng Ай бұрын
To idan kun saka kasar ayaki irin na sudan sai kakaimu gidan uwarka
@ibrahimbabangida2574
@ibrahimbabangida2574 Ай бұрын
Neman suna yake fa shima......
@abubakarsulaiman7390
@abubakarsulaiman7390 Ай бұрын
Wallahi Muna tare DAKAI akan wannan ra,ayi gaskiya ce zallanta
@SaniIbrahim-fw4bz
@SaniIbrahim-fw4bz Ай бұрын
❤❤❤❤ Allah ya sakama da Alkhairi ❤❤❤👍👍👍
@SunusiYahaya-kl9mx
@SunusiYahaya-kl9mx Ай бұрын
Allah ya saka da alkairi mungode mlm
@aliyumuazu6060
@aliyumuazu6060 Ай бұрын
Allah ya Saka maka da alkhairi.naji dadin wannan jawabin naka wallahi.
@aishaabdulhameedidrees9885
@aishaabdulhameedidrees9885 Ай бұрын
masha Allah
@mohammedusmanmohammed9889
@mohammedusmanmohammed9889 Ай бұрын
Anya ba kwangila ka karbo ba?
@AbubakarilyasuJido
@AbubakarilyasuJido Ай бұрын
❤❤❤❤❤ Masha Allah❤❤❤❤❤
@basharlayilayi3563
@basharlayilayi3563 Ай бұрын
Wannan karara yana nuna muna cewa su Sani rijiyar lemu suna girbe abunda suka shuka Allah ya sawwaka
@IshaqHaroon-ux1nm
@IshaqHaroon-ux1nm Ай бұрын
@@basharlayilayi3563 Muji tsoron Allah kawai, Kuma mu kiyayii zagi da cin mutuncin bayin Allah.
@MaryamUmar-pg7mi
@MaryamUmar-pg7mi Ай бұрын
Masha allah mlm muna gdya
@abdulgsm126
@abdulgsm126 Ай бұрын
Allah ya baku sa'a
@SanusiAbubakar-yp2wi
@SanusiAbubakar-yp2wi Ай бұрын
Ameen
@abdullahiahmad7107
@abdullahiahmad7107 Ай бұрын
Dafarko nazaci kasan me kakeyi amma daga baya sai naga dakanka kake dabawa kanka wuqa yanzu irin abinda yafaru a libiyan kukeso mujawo kokuwa abinda yafaru a sudan? wadannan sune abinda ake gudu kaikuma sune suke burgeka?? Agaskiya aqara tunani aqara hangen nesa
@ibrahimbabangida2574
@ibrahimbabangida2574 Ай бұрын
Haka fa sukę duk basu da tunani mai kyau
@saeedibrahim6442
@saeedibrahim6442 Ай бұрын
Allah ya saka da alheri Malam.
@snurasulaiman
@snurasulaiman Ай бұрын
Mlm kaji tsoron allah!!
@sulaimanahmad8138
@sulaimanahmad8138 Ай бұрын
Wawa kayi wa mutane shiru don Allah, bakasan komai ba kana ta hauka. Kananan kwata kwata baka da adalci na biyu baka da fahimta na uku kai jahili ne, na hudu baka ma yarda da tsarin ubangiji ba, na biyar kaine ma babban wanda yajanyo mana wannan matsalan da ire irenku
@AbdullahiAminu-mr9xf
@AbdullahiAminu-mr9xf Ай бұрын
Muna gdy ❤❤❤
@IsmailMuhammed-wh7ng
@IsmailMuhammed-wh7ng Ай бұрын
Kaima kayi maganganu irin na yara. Kaji zaku kwaci hakkinku agurin gwamnati. Ta karfi kenan?
@ibrahimbabangida2574
@ibrahimbabangida2574 Ай бұрын
Ai dashi da ire Irensu Basu DA zurfin tunani wawæye NE.......Kuma włh indai wanna hanyar zasu bi..... Za'a kashe SU a banza..... Wannan Daga Jin maganganun są kasan akwai karancin tarbiya da tunani a gareshi......
@ibrahimalhasan9489
@ibrahimalhasan9489 Ай бұрын
Allah ya saka da alkairi
@bellomuhammad7764
@bellomuhammad7764 Ай бұрын
Allah yasaka maka da alkhairi malam
@IshaqHaroon-ux1nm
@IshaqHaroon-ux1nm Ай бұрын
Wallahi na saurari jawabin dr.sani umar Kuma wallahi baice matasa basu da tarbiyyah ba. Magana yake akan abu salma da ire irensa. Wallahi bakayi adalcii ba a bayananka ko kadan.
@ABBASADAUKI2
@ABBASADAUKI2 Ай бұрын
Masha Allah. Kai daka bibiyi abun kenan. Amman su DaQiQai basa ganewa
@IshaqHaroon-ux1nm
@IshaqHaroon-ux1nm Ай бұрын
@@ABBASADAUKI2 ai duk abinda bazamuyi qoqari mu sanya adalcii a cikinsa ba to wallahi duk yadda zamu 6ullo to abin bazai ta6a yin amfanii ba
@hafizrabiu
@hafizrabiu Ай бұрын
Ku saurare shi wlh yana making points sosai amma sai ka zurfafa tunani.
@mohammedusmanmohammed9889
@mohammedusmanmohammed9889 Ай бұрын
Fadi raayinka
@abdulgsm126
@abdulgsm126 Ай бұрын
Soko kawai ka dauko ubanka mai tarbiya ku tafi zanga zanga tare dashi
@MustaphaIsa-fm4rg
@MustaphaIsa-fm4rg Ай бұрын
Subhanallah mene haka
@user-dy3us6cz7z
@user-dy3us6cz7z Ай бұрын
Zanga Zanga bamafita bane
@user-zq4mt9hc4i
@user-zq4mt9hc4i Ай бұрын
To Menene mafita sai kagayamana
@salihuadamu-xg5ji
@salihuadamu-xg5ji Ай бұрын
Gaskiya barkada hangen nesa Amma duk abinda yabiyo baya akwai kamashonka
@isazubairu6350
@isazubairu6350 Ай бұрын
Dan uwa babu abinda zaibiyo baya , saidai ya maimaitu , ana kashe muta ne , ana cinikin muta ne , ana cin dusa, ana kwana da yinwa ...ana mutuwa saboda yinwa Kuma babu wani Abu dazai canza wannan milkin sai zanga zanga
Da zafizafinta Radi zuwaga Lubna Sale Michika
16:00
M-Sunnah Tv
Рет қаралды 2,2 М.
Zombie Boy Saved My Life 💚
00:29
Alan Chikin Chow
Рет қаралды 36 МЛН
OLUWO OF IWO - REINCARNATION OF ÀFỌ̀NJÁ
25:32
Awikonko Tv
Рет қаралды 2,8 М.
TSAKANIN DR IDRIS BAUCI DA PROF IBRAHIM MAQARY. SARKI NURA AMANNA
5:19
Sarki NURA AMANNA Suleja
Рет қаралды 10 М.
Short Story (1): The 'MONK' and the 'CAT'
50:17
Imam Agba Ogbomoso
Рет қаралды 10 М.
Wanna malamin ya Tona Asirin yayen sheikh Dahiru Bauchi
6:57
M-Sunnah Tv
Рет қаралды 25 М.
Yan Arewa Muna Bukatar Adalchi Shaikh Sani Isah Kano
12:03
AA Al-hudaa Media
Рет қаралды 20 М.
Zombie Boy Saved My Life 💚
00:29
Alan Chikin Chow
Рет қаралды 36 МЛН