SABON TATTAUNAWAN AKAN DIWANI TSAKANIN ASADUSSUNNA (Izala) DA S MUNIR KOZA (Dariqa), A SARKI ZAKI..

  Рет қаралды 72,508

ZAWIYYA TV

ZAWIYYA TV

Күн бұрын

Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

Пікірлер: 188
@msalihu4045
@msalihu4045 2 жыл бұрын
Salam alaikum, Sarki Zaki may almighty Allah continue to bless you, your program is a great one. Thanks
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
Duk Mai ciwon hassada baya gane gaskiya
@SulaimanIbrahim-ij5li
@SulaimanIbrahim-ij5li 5 ай бұрын
Gaske Jazakallahhu Khairan masoya manzon Allah s.a.w
@muhammadibrahimsulaiman4262
@muhammadibrahimsulaiman4262 2 жыл бұрын
Wannan Kazantar tayi yawa, Kunce Manzon Allah (S.A.W) Bai San Gaibu ba, Amma Ibn Taimiyyah kuna nuna cewar ya San Gaibu. Kenan Kun fifita Ibn Taimiyyah akan Manzon Allah. Wa'iyazubillah.
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Rabi dasu munafukan baza kawai
@bahariousmane4191
@bahariousmane4191 3 жыл бұрын
Macha allah jazakumullahu munir koza asadu yakoma kura
@jifsoneasywelder7540
@jifsoneasywelder7540 2 жыл бұрын
Allah Ya Karemana Kai Mlm Musa Yusuf Asadussunah, Allah Ya Qara Maka Lfya, Ya Baka Ikon Cigaba Da Tonawa Yan Bidi'a Asiri.
@jamiluaudumohammed2833
@jamiluaudumohammed2833 2 жыл бұрын
Ameeen ya ALLAH
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Alahira kuma yaci ubansa ba mushen kura kawai
@Samailamoussa-niger
@Samailamoussa-niger 7 ай бұрын
Nagode
@ikramcissetv8771
@ikramcissetv8771 2 жыл бұрын
Masha Allah malam mannir koza
@hassanumarmarafa752
@hassanumarmarafa752 5 ай бұрын
Allah ya Kara ma shekh Junaid lafiyyah in sha Allah Zan bar izzala Daga yau Zan Karbi darika
@hassanumarmarafa752
@hassanumarmarafa752 5 ай бұрын
Ni Hassan Isah Umar dake Kaduna State
@hassanumarmarafa752
@hassanumarmarafa752 5 ай бұрын
Darika gaski CE mungane gaskiya Daga bayanin Malam Shekh Junaid Allah ya Kara Mai lafiya
@AbbaMuhammad-g6s
@AbbaMuhammad-g6s 4 ай бұрын
Allah yasaka wa darika da alkhairi
@ridwanusani490
@ridwanusani490 3 ай бұрын
kukula da dukwani dan izala dakugan su fuskansu ba annuri ko walwala da kagansu kaman dasuyi kuka.
@IbrahimNaziru-gc3yd
@IbrahimNaziru-gc3yd 10 ай бұрын
Allah yakarawa sheikh Munir koza
@IbrahimNaziru-gc3yd
@IbrahimNaziru-gc3yd 10 ай бұрын
Allah ya biya sa boda ma aiki
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Wannan itace Asalin jijjiga wallahi wallahi asadu izala ya jijjigu Allah ya saka wa Sayyid muneer koza da Abul fathi da alkhairi wallahi muna matukar alfahari daku
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Ameen wannan gaskiyane
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Wayyo Allah wallahi ina tausayawa asadu izala
@aliyuhaydar9067
@aliyuhaydar9067 Жыл бұрын
Ai bashi da ilimi kwata kwata sai jayayya wlh haba shi wai asadussannah uhmm tab
@mustaphakabirsharu7678
@mustaphakabirsharu7678 3 жыл бұрын
Kamashi shehu munnir koza dam keshei abulfatahi assani
@aishaaminu8134
@aishaaminu8134 2 жыл бұрын
Asadus sunna ka keresu kana zuba musu ruwan ilimi su kuma suna zuba ruwan shirme
@adamyusuf6879
@adamyusuf6879 2 жыл бұрын
Hmmmmm
@ibrahimauwal715
@ibrahimauwal715 2 жыл бұрын
Allah Ya Saka sheikh Munir koza albarkar Annabi SAW
@abakardeco5624
@abakardeco5624 2 жыл бұрын
Wallahi asadu yaki gaskiya kame kame yake kawai Allah
@daveedmuhammad572
@daveedmuhammad572 2 жыл бұрын
Yan darika irin karatun yahudawa kk yi wollai 😂 karatu da xuqe xuqe
@djaafarharouna9385
@djaafarharouna9385 2 жыл бұрын
الله أكبر أسد السنة دمر حجج أهل التيجانية وما عندهم حجج أصلا إلا الشبهات هداهم الله
@alqaseemalmukhtar9589
@alqaseemalmukhtar9589 2 жыл бұрын
ALLAH yasaka Mal. Munir Koza (hhhh, wannan dan asadu) kaga idanun kura.
@IbrahimDimo-ce7fz
@IbrahimDimo-ce7fz 4 ай бұрын
Allah yasaka da alheri ancuku me asadu sunna yakarbi Kansa ma ya ishesa
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 3 жыл бұрын
Ga litafi da Shafi malam munir ya che zai tura asadu izala yasan karya ne babu abunda shaik munir ya tsalake ko ya boye,yanzu haka ga litafin a gabana yanzu Kuma mu koma wurin shaik google,asadu ka hakura a koma makaranta
@rilwanabubakar1494
@rilwanabubakar1494 2 жыл бұрын
Wallahi karya kakeyi kudai cigaba da kare karya zaku gane,tunda kunmaida karya gaskiya
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 2 жыл бұрын
@@rilwanabubakar1494 ai duniya tasan makaryata masu Shari da kafirta duk Wanda bai ibn taimiya a mumunar akidarsa ta Raina manzon Allah da zagin Sayadina Ali,da da shigo da bidar raba tauhidi gida,uku akwai makaryaci irin Wanda ya sifanta Allah bayan ga ayoyi sun karyata ibn taimiya Kan Yi ma Allah jiki,a dalilin da aka daure shi yakzatan samun sahabi daya ko wani tabi da ya dogara da shi na sifanta Allah,ya mutu a gidan yari bai tuba ba,ku da a litafin ku kuka che ibn taimiya daidai yake da annabawa,a kuka halata kashe musulmi a cikin majmual fatwa na ibn wuri 400 ya bada huja da umurnin kashe mutun,yau Yan bokoharam in zasu yanka musulmi da majmual fatwa zasu kafa ko litafan abdulwahab Al najadi duk musiba da wulakancin da ake ma musulmi kune sanadi saboda muguwar akidar kafirta musulmi da zub da jini yau duniya na kallon addinin gaskia addinin adalci da tausayi da jinkai,ga karamchi adalci kyautatwa ga musulmi da Wanda ma ba musulmi ba koyarwar shugaban halita kaf Muhammad( s a w)an wayi gari ana ma musulunci kallon addinin kashe kashe da zalunci,kun saki koyarwar annabi kun dauki ta wani mutun da ya zo shekara 700da Yan Kai ai karya ta Kare a gidanku
@mujimediainfo4644
@mujimediainfo4644 2 жыл бұрын
Wannan asadun jahilini Malan munir ka kyaleshi bazai ganeba ilimin yafi karfinsa
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Wannan gaskiyane
@Berbatov88
@Berbatov88 2 жыл бұрын
Shege mushen kura
@salihuzainab5845
@salihuzainab5845 2 жыл бұрын
Gaskiya naji dadi amsa mal Munir
@SaniDanjuma-pb4ob
@SaniDanjuma-pb4ob 5 ай бұрын
Wallahi shehu mugun makaryacine gashi ya mutu ya barmuku baya da qura har yanxufa da malami daya kuke gwagwa Kuma ba hujja ba dalili😂😂😂😂😂😂😂😅😅😅 Allah ya shiryaku Dan girmansa
@najibbappayo9516
@najibbappayo9516 2 жыл бұрын
Ai rigima kam ai kune masu rigima kun kasa bashi amsa sai zillewa akan kura kuren ibn tamiyya,mu mun yarda ibn tamiya na kuskure amma ku kuru kuru baya kuskure bayan baizo da komi wa musulunci ba sai batar da wawaye da yayi da gaffalallu
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Ai bazasu gane hakanba se anje cen
@rasheedatabubakarmusa2399
@rasheedatabubakarmusa2399 2 жыл бұрын
Allah yaqara wa malam asadussunnah lfiya da nisan kwana Mai albarka 🥰
@naserfako4596
@naserfako4596 2 жыл бұрын
hhhhh
@muhammadharuna5408
@muhammadharuna5408 2 жыл бұрын
Amma.asadu izala.Dan raguwane jahili.
@sunusiyusuf2329
@sunusiyusuf2329 2 жыл бұрын
Mujassamawa kun ebo ruwan dafa kanku IBN taimiyya kristane
@jamiluaudumohammed2833
@jamiluaudumohammed2833 2 жыл бұрын
Malam assadussunnah Allah yasaka da Alkairi
@aliyuhaydar9067
@aliyuhaydar9067 Жыл бұрын
Uhmm ai bashi da ilimi wlh kwata kwata sai jayayya ya yake haka kuma
@siradjinaannabi9222
@siradjinaannabi9222 2 жыл бұрын
Chak mounir koza allah ya karemou na kai
@IbrahimDangarbaillela
@IbrahimDangarbaillela 4 ай бұрын
Masu sauraro kuji tsoron Allah kuyi hukunci na gaskiya kufadi wanda yayyi nasara shi kuma wanda ya kasa ya ji tsoron Allah ya bi gaskiya
@anasdandinshe5077
@anasdandinshe5077 2 жыл бұрын
Allah yaqara lafiya da nisan kwana Malam Musa Yusuf Asadus Sunnah
@daveedmuhammad572
@daveedmuhammad572 2 жыл бұрын
Kai koza kk ko wa wlh tlh kai ne kk kauce kauce, ana kan maudu'i se ka koma gefe kai ne kk saka signal din kenan, so kk asadu ya turo kai ma se ka turo irin nashi ko, hmm wlh tlh ko kun qi ko kun so inyass ya gigita addini
@aliyuhaydar9067
@aliyuhaydar9067 Жыл бұрын
Gaskia malam munir sarkine wlh inajidaku kasan gaskia Allah rabamu da izala yan boko haram
@shehubala4419
@shehubala4419 2 жыл бұрын
A Gaskiya sheikh Musa Asadu izalah bayason Gaskiya Allah ya rabamu mutun irinshi
@jamiluaudumohammed2833
@jamiluaudumohammed2833 2 жыл бұрын
Wannan kuma ra'ayin Ka ne
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Ok kaima makiyin allah ne
@SANUSIHassankinafa
@SANUSIHassankinafa 5 ай бұрын
Goni sai gayya Mal Musa Allah yakareka
@maryamlamin6563
@maryamlamin6563 5 ай бұрын
To ai wan nan abayyane take akawai bangaranci banga dalili akasar da ake fama da jahilci ilimi bai ishi mabiyaba azo ana jayayya wanima bai iya tsarkiba bare alwala ta cika bare sallah da sharadinta tsarki naciki ta samu dan Allah akoyawa al umma ibada kan doron tafarkin Allah da manzon sa shimuke bukata Ba jayayyaba
@ayshayarima978
@ayshayarima978 Жыл бұрын
Wallahi bantaba ganin jahili mai son zuciya irin wannan munir din ba, duk mai hankali yasan inyas zindiki ne
@BismarkAdams-t1k
@BismarkAdams-t1k 4 ай бұрын
هذا هو الذئب السنة أول من اعداء النبي الرحمة وامام المرسلين
@abakardeco5624
@abakardeco5624 2 жыл бұрын
Masha Allah, Allah kara basira sheikh koza
@waladalqasum6368
@waladalqasum6368 2 жыл бұрын
Masha Allah
@sunusiyusuf2329
@sunusiyusuf2329 2 жыл бұрын
Anzo aci banza gabanzar batasamuba asadu akoma makaranta
@adamgoni7242
@adamgoni7242 3 ай бұрын
Malan izala asadusnnu ya na neman haskene atarika wllh yaki gaskiya kawai
@MohammedAbubakar-r7c
@MohammedAbubakar-r7c Күн бұрын
Malamai sune magada annabawa kuci gaba da tonawa wahabiyawa asiri ba sunnar manzon Allah suke bi ba ta taimiya ce
@rilwanabubakar1494
@rilwanabubakar1494 2 жыл бұрын
Malamai biyu Amman daya yagagareku sabida har abada babu yadda za ayi karya da gaskiya su hadu.
@shehubala4419
@shehubala4419 2 жыл бұрын
Mu Ajeson zuci Mudauki Gaskiya Daya ce
@ridwanusani490
@ridwanusani490 3 ай бұрын
kukula da dukwani dan izala dakugan su fuskansu ba annuri ko walwala da kagansu kaman dasuyi kuka.
@ridwanusani490
@ridwanusani490 3 ай бұрын
kukula da dukwani dan izala dakugan su fuskansu ba annuri ko walwala da kagansu kaman dasuyi kuka.
@MohammedAbubakar-r7c
@MohammedAbubakar-r7c Күн бұрын
Kai ai malam munir ya gayi kuskuren ibn taimiya yace kafadi kuskuren maulana Ibrahim inyass amma ka kasa kunya ta tabbata gare ka
@IsahSabiu-gu7og
@IsahSabiu-gu7og Жыл бұрын
Batara litafaibane ilimiba
@MohammedAbubakar-r7c
@MohammedAbubakar-r7c Күн бұрын
Mlm manir Allah saka da allhairi ya kara sutura da karshe mai kyau
@kabirhussainitafida1235
@kabirhussainitafida1235 Жыл бұрын
Wai taya zaku gyato jahili asadu izala akan diwanin shehu aduniyar wahabiya ma diwanin shehu yafi karfinsu
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Wallahi kuwa
@ididjibril3815
@ididjibril3815 2 жыл бұрын
Malam mussa bayaganewa
@shehushuaibu8222
@shehushuaibu8222 5 ай бұрын
Yes Allah amin
@issoufouinoussa8001
@issoufouinoussa8001 3 жыл бұрын
Masha'allah kuna wuta Allah kara kusanci da annabi (S.A.W)
@i-learnersacademy6104
@i-learnersacademy6104 2 жыл бұрын
الحمد لله والصلاة والسلام على رسول الله وعلى آله وصحبه أما بعد: فالرسالة المسماة "بيان زغل العلم والطلب" أو "النصيحة الذهبية" المنسوبة للإمام الذهبي والتي فيها حط كبير من شيخ الإسلام ابن تيمية رحمه الله تعالى لا تصح نسبتها إلى الإمام الذهبي، قال الشيخ بكر بن عبد الله أبو زيد: والإمام الذهبي في دينه وورعه وخلقه يرتفع قدره عن مثل هذه الرسالة التي تنادي عباراتها على بطلانها. وقد ألف الشيخ محمد بن إبراهيم الشيباني رسالة في إبطال نسبة هذه الرسالة إلى الإمام الذهبي سماها "التوضيح الجلي في الرد على النصيحة الذهبية المنحولة على الإمام الذهبي، " ومما جاء فيها "أقول إن هذه النصيحة لا تصح نسبتها إلى الإمام الذهبي لاعتبارات عدة: أولاً: لم يذكرها أحد ممن اعتنى بمؤلفات الذهبي رحمه الله تعالى. ثانياً: الذهبي تلميذ طالت ملازمته للشيخ ابن تيمية وحتى آخر أيامه إلى وفاته رحمه الله تعالى. ثالثاً: جميع أقوال الذهبي في كتبه المعتمدة أو أقواله المنتشرة في الثناء على ابن تيمية والحفاوة به تنكث هذه الرسالة وتنادي ببطلان نسبتها إليه بل وتزويرها عليه. رابعاً: هذه الرسالة بخط خصم ملد لابن تيمية رماه بسهم من القول مفزع، وهي شهادة مرفوضة شرعاً. خامساً: حتى الساعة لم نر دليلاً من دلائل التوثيق المعتبر يسند صحة نسبتها إليه، وهذا دونه خرط القتاد. سادساً: لم نر من نسبها للذهبي رحمه الله تعالى بعد ابن قاضي شهبة إلا عصريه الحافظ السخاوي رحمه الله، وفي الوقت الذي لم يذكر فيه مستنداً للتوثيق لا نشك أن اعتماده على هذه النسخة لا يتجاوز زمنه، ومن مضلات عصريه ابن قاضي شهبة، ولهما التقاء في المشرب المناهض لدعوة ابن تيمية رحمه الله تعالى. سابعاً: أما المعاصرون المثبتون لنسبتها إلى الذهبي فهم بين رجل يلتقي مع ابن قاضي شهبة مذهباً ومشرباً، وآخر لم يأت بدليل، وأنى يكون القبول لقول عري عن الدليل. ثامناً: الشدة غير اللائقة بأهل العلم ومنهم الإمام الذهبي مع شيخه الإمام ابن تيمية. انتهى. عن كتاب "كتب حذر منها العلماء" 2/309. والله أعلم.
@danautanshairaitv9241
@danautanshairaitv9241 2 жыл бұрын
Q,
@kabiruyusuf7809
@kabiruyusuf7809 5 ай бұрын
😅
@MusaGoni-r5l
@MusaGoni-r5l Жыл бұрын
Wslm
@aminuawal8617
@aminuawal8617 Жыл бұрын
Ya tu keusosai
@ashafaumar469
@ashafaumar469 2 жыл бұрын
Munir koza
@umarsumaila9158
@umarsumaila9158 2 жыл бұрын
Umar🙏🙏🙏🙏🙏
@abdallahganatcha776
@abdallahganatcha776 2 жыл бұрын
Allah sarki izala akoyi son batar da hankalin wayeye wlh
@shaaraniubaabdullahi6952
@shaaraniubaabdullahi6952 Жыл бұрын
Ai Kaine kwakiriyya😅😅😅😅😅😅 ankuraka kaki ka karbi gyara
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Haka suke se jaye jaye
@SalisuMuhammad-wr3fn
@SalisuMuhammad-wr3fn 5 ай бұрын
Allah yasakamaka da alkairi
@siradjinaannabi9222
@siradjinaannabi9222 2 жыл бұрын
Allah ya gana damou gasskiya
@SANUSIHassankinafa
@SANUSIHassankinafa 5 ай бұрын
Goni sai gayya mallam
@SaniAbdoussalam-f1f
@SaniAbdoussalam-f1f 21 күн бұрын
Assadu suna akoma makaranta
@musamamuda8669
@musamamuda8669 3 жыл бұрын
Wayyo allah yakarama malam Munir lafiya alfarman annabi Muhammad
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
S a w ameen summa ameen
@MohammedAbubakar-r7c
@MohammedAbubakar-r7c Күн бұрын
Ka amsa muna tambayar da muka yima
@aliyuhaydar9067
@aliyuhaydar9067 Жыл бұрын
Sarki zaki ga shawara Dan Allah kadai Na gayyatar asadussannah sabo da bashi da ilimi wlh kwata kwata wlh haba
@Samailamoussa-niger
@Samailamoussa-niger 7 ай бұрын
Yayi ubanka ilimi
@SANUSIHassankinafa
@SANUSIHassankinafa 5 ай бұрын
Goni sai gayya Mal Musa Allah yakareka
@SANUSIHassankinafa
@SANUSIHassankinafa 5 ай бұрын
Mal Musa Allah yakareka
@AbbaMuhammad-g6s
@AbbaMuhammad-g6s 3 ай бұрын
Musa dai wawa ne
@bashirumusa3872
@bashirumusa3872 2 жыл бұрын
Asadussuna yagama da ku
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Agidan ubanwa
@bashirsalisukurna5674
@bashirsalisukurna5674 2 жыл бұрын
Hhhhhhhh Wlh Asadu Sunnah Yaban Dariya Dayawa 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Wlh Duk Ya Dimauce Duk Yamantama Da Abinda Ake Tattaunawa ma wlh
@rakiyaabdullahikakumi9873
@rakiyaabdullahikakumi9873 2 жыл бұрын
Asadu dodan yan bidia🤣 har yanxu sun kasa amsa tambayan matsayin Allah da suka Bawa Shehu....Muna Jira munji inda a Qur'ani aka Bawa Shehu Khalil
@nuratasiu1064
@nuratasiu1064 3 жыл бұрын
Allah ya kara Ililmi Musa Asadun Sunna
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Ai munyi jana'izar shi tun jiya
@rilwanabubakar1494
@rilwanabubakar1494 2 жыл бұрын
Ameen
@mosaakelefti8743
@mosaakelefti8743 Жыл бұрын
munir munabayanka
@hassanahmad770
@hassanahmad770 3 жыл бұрын
Zaki sunnah kenan kura kyaci da gashi daya tamkar da dubu ya gagari kwarin tijjanawa
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Hahahaha Wallahi kunji kunya
@malanaminou2286
@malanaminou2286 3 жыл бұрын
Hhhhhhhhhhh bakajiba
@jaxakallahkairantomunabara4743
@jaxakallahkairantomunabara4743 2 жыл бұрын
Ya kaxxab sai dai kumutu dabaqincikinkuu wala fakhara anfiku ilmine shiyasa kustaya kukoyi karatuuufa kawai
@famdaheaa
@famdaheaa Жыл бұрын
Kokuma Karen su izala kashjnsa yabusheba tunda yamoma karbar ilmi agaban masoyan manzon Allah
@jibrilhussaini6277
@jibrilhussaini6277 2 жыл бұрын
Jamaa assadussunna bamusulmibane saboda yananeman atashi wani annabi bayan muhammad rasulullahi kagako bamusulmibane
@alhassanumar9965
@alhassanumar9965 2 жыл бұрын
Idan kace zaka zagi shehu Ibrahim inyass wlh katonama kanka asiri haka shehu yake
@salismobilerepairservice
@salismobilerepairservice 2 жыл бұрын
Allah yadatar damu amman amaida hankali kan sallah da alwalah domin jama'a sunfibuqatuwa izuwa wannan dan shi Allah zaitanbayesu . malamai kuji tsoran Allah kutina Allah zai tanbayeku akan maganganinku
@salifuoyahaya306
@salifuoyahaya306 2 жыл бұрын
Dukan Wanna ba malamai bane da Ianmalamai ne basu Haka dan shi malami bashi gara dama da ialimi domina shi ialimi yawa gareshi dan a bida kasani wabay sa Shiba dan Haka kubar gana a bida bakusaniba do mina Zaku batar da mutane
@muhammadghabibu
@muhammadghabibu 5 ай бұрын
Wannan musan Jahiline wlh
@SaniDanjuma-pb4ob
@SaniDanjuma-pb4ob 5 ай бұрын
Kai kumafa Dan akuya kazo ayi da Kai 😮
@misbahuabba9901
@misbahuabba9901 2 жыл бұрын
Wallahi nafahimce shi wannan malami Assadus Sunnah yanada son zuciya
@malanaminou2286
@malanaminou2286 3 жыл бұрын
MASHA Allah
@maaroufiamadou5227
@maaroufiamadou5227 Жыл бұрын
Macha allah
@misbahuabba9901
@misbahuabba9901 2 жыл бұрын
Assalamualaikum warahmatullah, Don Allah meyasa shi assadus Sunnah bayason gaskiyane dukkannin ayoyi da hadisai da akakawomai bai'isheshiba toshi munason shima yakawo nashi ayoyin ko hadisai bayawan musuba. Hujja mukeso daga Qur'ani ko Hadisai Manzon Allah S.A.W.
@usmandanyarodadinkowa7272
@usmandanyarodadinkowa7272 2 жыл бұрын
Yahu,sawa,sunyi,nasara,sun hada,musulmirigima
@kamalumar8132
@kamalumar8132 3 жыл бұрын
Shekh munnir Allah yakara ilimi da daukaka Albarkacin Annabi Muhammadu SAW
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Amin Ya Rabbi
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
S a w ameen
@ibbabakafushi6634
@ibbabakafushi6634 2 жыл бұрын
Koza yanke wa yakema asadus sunnah Magana wannan bayibane
@king_rabeel_bichi8345
@king_rabeel_bichi8345 2 жыл бұрын
Sheik muneer Sheik Abul fathi Allah yasaka da Alkairi amma inaso inyi kira agareku kan yakamata ku maida hankalinku kan wani fasiqee da yafito bashi da Abunyi sai kafirta mutane yana nan suna kiransa da Bello yabo LA'anatullahi alaihi
@hassanmbuba1581
@hassanmbuba1581 2 жыл бұрын
Babanka ne fasiqee jaki dan wahala
@issoufouinoussa8001
@issoufouinoussa8001 3 жыл бұрын
Jinjina ga malan mannur allah ga kara kusanci da annabi saw
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
S a w ameen
@ibrahimmatoabdullahi7125
@ibrahimmatoabdullahi7125 2 жыл бұрын
Allah yatemaki shehi na munir koza
@ibbabakafushi6634
@ibbabakafushi6634 2 жыл бұрын
Amma gsky abunna inyass yakusa zama alfahari wlh
@soumanadiollo2532
@soumanadiollo2532 3 жыл бұрын
Ma shallah assadou Sunnah kunkuru sakiyar macizai
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Anji kunya dae
@ibrahimjibrin59
@ibrahimjibrin59 2 жыл бұрын
Jazakumullahu Khairan
@ABDULLAHlABASS
@ABDULLAHlABASS 5 ай бұрын
Malalam Musa Masha Allah
@hassanmbuba1581
@hassanmbuba1581 2 жыл бұрын
Allah ya taimaki kura
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
akan zalinci ba
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Kuma allah yasa takare akan kuran shegiya azzaluma
@muhammadbukardauda5803
@muhammadbukardauda5803 Жыл бұрын
Hhhhhh izala addinin cin abinci ne
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Ashe kungane
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Shegu mayunwata
@adamgoni7242
@adamgoni7242 3 ай бұрын
Hhhhhh
@Sadiyamk
@Sadiyamk 2 жыл бұрын
Wallahi tijjaniyya kafirci ne dan Allah ku fahimci gaskiya ku dawo bisa hanya mai kyau mugudu tare mu tsira tare Allah yasa mu gane Amin
@ahmedgarba357
@ahmedgarba357 2 жыл бұрын
Jahili
@نسرينتكروني
@نسرينتكروني Жыл бұрын
Agidan uwarka tazama kafircin ko
@HuzaifaMukhtar-gy7nm
@HuzaifaMukhtar-gy7nm 3 жыл бұрын
Shekh muneer koza Allah yakara ilmi wlh kana burgeni sbd kana bibiyar abu tiriyan tiriyan👌
@umarsaeed1684
@umarsaeed1684 3 жыл бұрын
Amin Ya Rabbi
@SAdam-ys2yg
@SAdam-ys2yg 2 жыл бұрын
Jazakallahu kair Mal. Musa Yusuf
@aminukhalildansudan9103
@aminukhalildansudan9103 2 жыл бұрын
Aslm Agaskiya shawarata shine ya Kamata Malamanmu su maida hankali akan Lubbu na kishru ba ma ana kwaya ba bawo ba abunda nake nupi anan shine Yin mukabala akan Sheikh Ibrahim Ko Ibn Taimiyya ni inaga kamar bazai rage addiniba kokuma Kara shi domin yarda da Sheikh Ibrahim KO Ibn Taimiyya bai zama wajibi ba acikin addini wani ma Bai riskesu ba arayuwa.Allah yasa Mu dace
@salismobilerepairservice
@salismobilerepairservice 2 жыл бұрын
Gaskiyane Allah yaqara fahimta
@hamzaabubakarusman
@hamzaabubakarusman Жыл бұрын
Allah y ganar damu gaskia
@saddiqsaleh4525
@saddiqsaleh4525 2 жыл бұрын
Allah yakaramaka Lafiya DA jajircewa wajen fadamusu gaskiya amin
@saddiqsaleh4525
@saddiqsaleh4525 2 жыл бұрын
Allah yakare shek Musa Yusif asadussunna
РОДИТЕЛИ НА ШКОЛЬНОМ ПРАЗДНИКЕ
01:00
SIDELNIKOVVV
Рет қаралды 2,8 МЛН
IMAMU MINUR ADAM KOZA YA BI TAKA WANI RIQAQQEN DAN IZALA
44:10
Al-Ulum, Asraril Falak Tv
Рет қаралды 4,2 М.
Qafiyar sarkin Kano akan sunan Muhammadu
1:35:23
AL KWANNAWY TV
Рет қаралды 885
Dr Idris Abdul-Aziz ga Sheikh Awal: Koma Makaranta on Qibla FM
1:48:44
mukabala tsakanin Yan salafiyya da Yan kur,aniyyun
48:08
RIGASA TV NEWS
Рет қаралды 102 М.
TATTAUNAWA TA MUSAMMAN TARE DA MALAMAI AKAN RIKICIN DA YA BARKE TSAKANIN DARIQA DA IZALA
3:19:59