Mukam bamu goyi bayan wannan ba, yiwa shugaba biyayya dole ne a addinin musulunci, Allah yasa mudace, nan kam mun samu sabanin fahimta
@user-jk7rd6gc3t3 ай бұрын
In shugaba yabi Allah sai abishi
@user-hl2iq2lp1t3 ай бұрын
Koh yasabama Allah da annabi S❤A❤W
@dawudadosahabi5133 ай бұрын
Ku suwa wayé kay
@ibrahimdizguy56383 ай бұрын
Alhamdulillah Allah ya karbi ibadunmu mlm munmaka mubaya’a
@user-fd5mx8ki4i3 ай бұрын
Hakane mana fahimtarkuce ai Amin Amin
@issoufoumahamadou4673 ай бұрын
Macha Allah.Allah ya karba mouna
@muhammadabbaaliyu27933 ай бұрын
❤❤❤❤
@LawaliLawali-mk9wn3 ай бұрын
Allah.yabada.ladah
@babayarotv9673 ай бұрын
Gaskiya nima shan ruwa zan yi yau. Mun gode Malam
@dahirusani62403 ай бұрын
Alhamdulillah Allah y saka
@user-fd5mx8ki4i3 ай бұрын
Malam kai kagamsu kanada hujja ka Ajjiye azuminka mukam bamuda hujja sabida ni naga duk shugabanin namu nayanzu basabin ALLAh 100% daribisadari kuma kaidakace muna wahalar baza allah yasan munufarmu kuma allah ba azzalumibane meyasa kuwanne wata ba A rudani saina azumi ? Shi na azumi saidai a ganoma kai bazaka tabaganinshiba?
@salihuyusuf3 ай бұрын
Mu Dai bamu ajewa
@RabiuIlyasu-vd9os3 ай бұрын
Yau talata muntashi da,azumi
@LawaliLawali-mk9wn3 ай бұрын
Aslm.alkm
@ayishatabbas24023 ай бұрын
🙏🙏❤
@sakanauahedalhatu73153 ай бұрын
Duniyar Allah guda ce amma yau litini awata qasa wata qasa kuma talata wa ne irin Wawa ne kai
@sakanauahedalhatu73153 ай бұрын
@mas-udal-hassan9277 qarya kake yanzu qasar sidinie suna ranar lalhamis ne
@user-le7ox2ed1r3 ай бұрын
Barka
@rabiulecturer40513 ай бұрын
Uh-huh Allah ya kyauta ADDINI YA ZAMA KAMAR WASA
@user-hl2iq2lp1t3 ай бұрын
Haba dan uwa Allah da annabi(S❤A❤W) sukace malam sunna ❤❤❤
@rabiulecturer40513 ай бұрын
@@user-hl2iq2lp1t uhmm Dan uwa wallahi cikin maganarsa babu komi Sai tawili, Ina fada Maka Inda sarkin musilmi ya bada umarnin anga wata, to da malam bazaiyi sallah yau badan komiba Sai Dan ya barranta dashi, bashi da wata hujja Sai jayayya da sarkin musulmi.
@muhammadsharifinuwa95613 ай бұрын
fahimta fuska malan Amman muna roqon Allah daya rabamu da aikin wahala ,amman mu se munbi shuwagabammu sabida suma Annabi ne yace mubisu dan haka anan mudai zamibi shugabannimmu in sha Allah
@mujaheedibrahim21233 ай бұрын
Kodai su Shugabannin sun kaucewa Koyarwar Annabi (S)
@RabiuIlyasu-vd9os3 ай бұрын
Kuyan izala yan iska ne
@user-ez8ki5xp6b3 ай бұрын
Kai dan yarinya wannan tsohon baya girmi uwarka ba kuma yafi ubanka daraja tunda ya haddace Kur'ani
@AminuKiloshele3 ай бұрын
Kwarai kuwa
@abubakarjoda97343 ай бұрын
Kunawa shuwagabanni tawaye
@lawalfaruku4093 ай бұрын
😂 addini da hujja akeyinsa yakama ta ka fahimta in kana ganewa
@LimanBello-iv1jn3 ай бұрын
Maqaryyacin banza
@user-ez8ki5xp6b3 ай бұрын
Yafi iyayenka daraja kuma fa
@AminuKiloshele3 ай бұрын
Dangin so gb daya dataja
@sakanauahedalhatu73153 ай бұрын
Wannan shaidani tun kwankin baya yace baza ayi talatin ba dan tawaye ne dan Boko Haram
@user-ez8ki5xp6b3 ай бұрын
Yafi iyayenka daraja kuma fa duk dahaka
@sakanauahedalhatu73153 ай бұрын
@@user-ez8ki5xp6b wannan tsinanne dan Boko Haram Wallahi ba irin ubana bane sai dai ubanka kai da bakaba tarbiya dan boko haramun