Mallam anan karya kakeyi. Lokacin da Afakallah ya zagi su Kabiru gombe da bala lau. Sheik Dr. Idris Abdul'azizs ya bar'ranta dashi. Kuma ya cira shi ya tsawata mishi .akan aikata hakan da yayi. Mallam kaji tsoran Allah wajan jawabanka.
@blackmambablackwidow97002 күн бұрын
Kudaina mushi nasiya , munafikine karara. Bai tsoran Allah. Kuma ba'abin Da Dr. ldriss yai mushi na laifi.
@sanigoogle2042 күн бұрын
Allah Maka jagora Malam, yaki da shirka da mushirikai aikin Annabawa
@user-rl5wt8tj7c2 күн бұрын
Masha Allah mun gode Allah yayi muko albarka ameen ya Allah ❤
@user-jb9qy5uz6j2 күн бұрын
❤❤❤
@UsainiAlhassan3 күн бұрын
Salatin ibrahimian, ya dai , me yasa ba a Kiran shi salatin annabi saidai salatin ibrahimian
@sanigoogle2042 күн бұрын
Kana zuwa makaranta ko!!? Abi nawa a karatu ake mishi suna dan ganeshi,. Misali: Hadisin Jibrilu, ko Hadisin isra'i , ko surorin Qur'ani
@UsainiAlhassan3 күн бұрын
Ka tsaya iya fahimtar ka
@YusufJabir-gg3fw3 күн бұрын
Dan ALLAH ku manta da mahaukacin nan.. Ance tshohon dan boko Haram ne, Kuma ai yan boko Haram mahaukata ne.
@NajibAbdullahiYusif3 күн бұрын
Allah ya Tsinewa Maqaryata kunje Kun Shirya Abunku kunzo Kuna yadawa Allah ya sakawa Shehu Ibrahim da Abin da kukeyi masa.
@NajibAbdullahiYusif3 күн бұрын
Ilimi kogine ka Tsaya Inda Iliminka ya tsaya Karatun zahirinma Wahalar Dakai yake Balle Karatun Badini mlm Abba fa Ba Sa,an yinka Bane😂😂😂 Neman suna phone store
@NajibAbdullahiYusif3 күн бұрын
Kurege yasan amsar Muna Furcine kawai
@IbrahimAbubakar-vx5pv3 күн бұрын
جزاك اللهُ
@shamsuddeensaleh4824 күн бұрын
'yan wahala kawai
@shamsuddeensaleh4824 күн бұрын
Qarya yakeyi munafuki, ya san amsan😂
@BukarGiremari4 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi malam lawan Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka
@BukarGiremari4 күн бұрын
Allah ya saka da alkairi malam lawan Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka
Hahahaha. Lawal triumph is a unless boy ...jahili number one
@AbubakarSanimuazu4 күн бұрын
Allah shi karawa rayuwa albarka mlm
@alhajibelloshatimaargungu87255 күн бұрын
ALLAH SHI YAWAITA MUNA IRE- IREN WANNAN MALAMIN A CIKIN AL'UMMAR MU.
@alhajimusa55044 күн бұрын
Ameen ya rabb ❤
@LawaliTOROGao-sq2tz5 күн бұрын
A A malan ka yiwa dr tawhidi adalci yayimai fada kuma ya Kanye kalamansa Akan su kabiru gonbe
@LawaliTOROGao-sq2tz5 күн бұрын
Afakallahu ya rudé wallahi tallahi tawsayi Yaké bani waya'anda suke tareda afakallahu wallahi suji tsoron allah su fadamai gaskia bé cancanci zama malami ba KO kadan
@USMANABDULLAHI-dn8je5 күн бұрын
Jzkmllh
@AuwalMansir-hp3zc5 күн бұрын
Afakallah jikan ra'asujjarima
@sahiroutafarkimahamanemans7685 күн бұрын
GA KA DAI KAMAR DATTIJO, AMMA RSHIN TSORON ALLAH YAYI YAWA. WANDA KAKE CEWA YAYI JARUMTA, BA WAI BAI SANI BANE, SABODA MALAMAN SHI NE SUKA JEFAR DA MAGANA ANNABI SABODA NUNA GIRMAN IBN TAIIMYYA. BA BAI SANIBA NE, JEFAR DA MAGANAR ANNABI, KAFIRCINE MALAM.
@zeelahabdulhameed83325 күн бұрын
Munrasa inda kadosa kasaki layi afakalla kasamu zamiya Allah yasamugane
@zeelahabdulhameed83325 күн бұрын
Munrasa inda kadosa kasaki layi afakalla kasamu zamiya Allah yasamugane
@user-gw2ss7og8k5 күн бұрын
Yahanashifah
@user-xu4mr2bl9z5 күн бұрын
Naka munafunci ne kuma saiya ciki kuma zaka sha kunya tarayom zai daina karatun tunda karatun yafi karfin shi
@nafiuyusuf65915 күн бұрын
Lawali yasha duka
@user-gd1df5cd1o6 күн бұрын
Kayiwa Dr rashin adalci akan maganar kb gombe da bala lau naji kudbar Dr akan wannan MAGANA WLH WLH WLH KA bincika Dan ALLAH
@usmanabubakar44956 күн бұрын
Kai ma kaji tsoron Allah, Kuma ya kamata kayi wa Dr Idrees adalci
@saeeduhusaini8356 күн бұрын
Assalamu alaikum warahmatullah Malam Allah yasakada alkhairi dan tanbihi akan wannan magana shine cewadakayi lokacinda Afakallahu yaci mutuncin su Bala lau Dr Idris baice komaiba kuskurene gaskiya ya Masha raddi awurare daban har akan mimbari yamasa raddi munagodiya
@zulkifluaminuibrahim32986 күн бұрын
Allah ya biyaka, amma ni naji jankunnen da dr yayi wa afakalla akansu sheikh kabiru gombe, amma ka bincika
@SalifouSalifousani6 күн бұрын
Gaskiyane Allah.yakarawa malam Lawan dakai dan Uwa imani da lafiya❤❤❤
@hibaabubakar36846 күн бұрын
❤
@abdallahmoussa71676 күн бұрын
Aslkm malam munason sawraronka amma akullun sawtinka baya fitows sosey. Allah ya saka da alheri
@kabirousaidou13416 күн бұрын
gaskiya ne malan
@abdullahiibrahimusman81356 күн бұрын
Allah ya Saka da alkhairi mallam. Abulfasadi tusa ta karema bodari, wai yau su abulfasadi ne suka koma neman Daikin mawaka fasikin banza Daman zatane ta tadda mujemu,kunya kam ai yanzu Kuka fara ji, anyi walkiya kowa ya ganku. Mallam Allah ya kara basira, an watsar da Qurani da hadisan manzon Allah SAW an koma Neman taimakon mawaka,tir anji kunya wallahi.
@user-gb3sy5qb9x7 күн бұрын
Izala yahudawa 😂😂
@HassanYakubu-kp7ei7 күн бұрын
Malam Hakan zai iya faruwa saboda darajar da Allah yake bawa bayinsa waliyai
@OumarouIssahassan-kq2ss7 күн бұрын
Hhhhh Allah shiryeku wawaye
@zakirugarba52897 күн бұрын
Dan iskan basalafe an tambayi lawan tramol bai bada amsaba wai kana jinjina mishi saboda kaima baka da adalci lawan tramol ba malamibana