Abdul-Jabbar (DANTAMORE) ya gurfana a gaban Kotun Koli ta

  Рет қаралды 21,984

Mu'assasatul Anwãr Africa

Mu'assasatul Anwãr Africa

4 жыл бұрын

Wannan Raddine da ASSAYYID ABULFATHI SANI ATTIJJANIY ya gabatar jiya Talata 17/03 /2020 dan bada kariya ga janabin ANNABI S.A.W bisa zagin da Abduljabbar Nasiru Kabara yaiwa ANNABI S.A.W shi da 'Yan Hakika.
SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/AAAAAEyt-6pqfGN...
Twitter.com/Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2349022109173

Пікірлер: 98
@ibrahimmadugu889
@ibrahimmadugu889 4 жыл бұрын
Allah ya tsinewa abduljabbar
@abdulshakurkhalid1230
@abdulshakurkhalid1230 4 жыл бұрын
Allah ka shiryi masu zagin Allah, Manzan Allah, Ahlulbaiti, Sahabbai, inkuma bamasu shiryuwa bane Allah ka darkakesu, ka walakantasu ya Allah, ya Allah ka wulakantasu a duniya su wulakanta Warwas, Ya Allah ka tona asirinsu
@zumuncinmutv3313
@zumuncinmutv3313 3 жыл бұрын
Allah ya kara lafiya da nisan kwana albarkacin annabin annabawa s a w amincin allah ya tabbata a gareku tijjaniwa
@yahayaniyass2164
@yahayaniyass2164 4 жыл бұрын
Allah katsine masa dominkuwa sharri yakema annabi s a w Allah kuma yaja kwananka malam abulfatahi yaqara hasken fahimta
@yunusanwarsadat1134
@yunusanwarsadat1134 4 жыл бұрын
ماشاءاللہ جزاك اللهُ‎ وعنا خیرا
@aowalalhaji3376
@aowalalhaji3376 4 жыл бұрын
Subaha nallahi waiya zuballahi Allahu kasa mudace Amin yarab 🤝😭
@aowalalhaji3376
@aowalalhaji3376 4 жыл бұрын
Baraka fiyka Ajarama kallahu haza hakkun rabiy Waddiyka afiya amin 🤝🌹👍
@AbdullahiLawan
@AbdullahiLawan 4 жыл бұрын
Allah Ya saka da alkhairi. Allah Ya qara basira.
@muhammadadam9565
@muhammadadam9565 4 жыл бұрын
ALLAH yasaka sayyade abulfatahe da alhayri
@mahammadmuslim7445
@mahammadmuslim7445 4 жыл бұрын
Aslm, Allah dai yasaka d alkhairi yakara basira d lfy d kusanci d annabi s,a,w madallah d barhama muna gdy shihu
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Hazbiyallahu waniimal wakilo allah sherya dan tamore mungode abil fath allah qara lfy
@mustaphamamman5987
@mustaphamamman5987 4 жыл бұрын
masha.allah allah ya kara basira sheikh abulfathi
@aliyuhaidar1029
@aliyuhaidar1029 4 жыл бұрын
Innahnillahi wa'inna ilaiyi raji'un Allah kastaremu da imaninmu
@usainiusman7852
@usainiusman7852 4 жыл бұрын
جزاك الله خيرا
@simonadarkwah5220
@simonadarkwah5220 4 жыл бұрын
Allah ya saka da alkheiri sayadi kouma Allah yakaramouna son annabi
@aminuadam9894
@aminuadam9894 4 жыл бұрын
Inna lillahi wa Inna ilairra Raju un subhallah a u zu billah
@salimabubakar3356
@salimabubakar3356 4 жыл бұрын
Subhnllah
@hassanmusa8779
@hassanmusa8779 4 жыл бұрын
Idan kunayi dan allah yasani idan kuma kunayi saboda wani abune to kukukasani ga wannan ga fahra suma sunatafama allah yakiyaye
@mansurdatti
@mansurdatti 4 жыл бұрын
Nasaurari wannan surumbuhanar kuma nayi dariya saboda malamin ya bude tsiraicinsa a fili, in banda sakarai kai da zakayiwa abduljabbar raddi sai ka kare a zagin sidi Abdul kadir, hadda ikirarin ibrahim yafi sidi Abdul qadir, Ai shattana maa bainahum da Ibrahim zai ji zindikancinka daya tsine maka, don bashi tawassali daya shige kan sidi Abdul qadir. Indai dagaske kai dalibin ilimine ba murakkabi ba da kai da Abdul jabberi Duk sammakal. Kuma kasani sarki Dan ummul khairi Duk hassadarka yafi Tijjani yafi Ibrahim
@muhammadadam9565
@muhammadadam9565 4 жыл бұрын
Karya kake aykay bakasan subane
@nasiruusman948
@nasiruusman948 4 жыл бұрын
جزاكم الله خيرا
@abyakubabyakub
@abyakubabyakub 4 жыл бұрын
Masha allah
@khanasda7880
@khanasda7880 3 жыл бұрын
Allah yakare Ka abulfatahi
@armayau7169
@armayau7169 4 жыл бұрын
Mushrikan banxa kufadi cikaken abinda yafada kubashi amsa jakuna aladu malam sarki yafikarfinku yafikarfin allolin naku,
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
ARMA YAU Dan kogo daqiqai masu qarya San Anabi
@mwghallahyasakamada.alkair9983
@mwghallahyasakamada.alkair9983 4 жыл бұрын
جزء ك كوم الله الخير
@lawaliaboubakar6923
@lawaliaboubakar6923 4 жыл бұрын
Allah ya kara wa Malan basira
@harisumuhammad6623
@harisumuhammad6623 4 жыл бұрын
Allah ya saka
@auwaluarijalu2645
@auwaluarijalu2645 4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkairi.
@ibrahimsiria5056
@ibrahimsiria5056 4 жыл бұрын
Macha Allah
@kabirulolo84
@kabirulolo84 4 жыл бұрын
Allah yasa da alkhairi ya syd
@harunahmad9666
@harunahmad9666 4 жыл бұрын
Allah sarki
@princebilyatsamiyaaminu765
@princebilyatsamiyaaminu765 4 жыл бұрын
Allah yasaka DA alhiri
@adamauwalmuazu1249
@adamauwalmuazu1249 4 жыл бұрын
Allah ka tsare mana imanin mu
@aliyuusmansabiu3953
@aliyuusmansabiu3953 4 жыл бұрын
268 sahih bukhari حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ، قَالَ حَدَّثَنَا مُعَاذُ بْنُ هِشَامٍ، قَالَ حَدَّثَنِي أَبِي، عَنْ قَتَادَةَ، قَالَ حَدَّثَنَا أَنَسُ بْنُ مَالِكٍ، قَالَ كَانَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم يَدُورُ عَلَى نِسَائِهِ فِي السَّاعَةِ الْوَاحِدَةِ مِنَ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ، وَهُنَّ إِحْدَى عَشْرَةَ‏.‏ قَالَ قُلْتُ لأَنَسٍ أَوَكَانَ يُطِيقُهُ قَالَ كُنَّا نَتَحَدَّثُ أَنَّهُ أُعْطِيَ قُوَّةَ ثَلاَثِينَ‏.‏ وَقَالَ سَعِيدٌ عَنْ قَتَادَةَ إِنَّ أَنَسًا حَدَّثَهُمْ تِسْعُ نِسْوَةٍ‏.‏
@babayebabaye1712
@babayebabaye1712 4 жыл бұрын
gaskiya wanna jinichi ya halita
@abyakubabyakub
@abyakubabyakub 4 жыл бұрын
Allah ya qara mana lafiya
@hassanulmussannahuseni5111
@hassanulmussannahuseni5111 4 жыл бұрын
Allah ya kiyayeku yan uwa
@mamarameenatu3763
@mamarameenatu3763 4 жыл бұрын
Godiya muke allah taimaka muku malaman mu allah qara muku lfy
@ibrahimbala7745
@ibrahimbala7745 4 жыл бұрын
Subhanallah waya.azubillah Abdujabbar baiyiba totally wlh
@issakahalidou6717
@issakahalidou6717 3 жыл бұрын
Mou moungada adaltchi a Sounnah dan haka allah saka da alkairi malam
@sabityahya827
@sabityahya827 4 жыл бұрын
Sayyadi Allah ya saka,Dan Allah tambaya?way meye yakeso ne wannan mutum ya fahimtar da mutane,a fihimtar bibiyan karatunsa danayi see make ganin Kamar yanaso ya cigyaran wadancen mazagenne masu hadisai,to inhar hakane don Allah sayyadi yakamata a assasa wani karatun da Sai yakasa motsi,muma Kuma matasa mukara ganewa Allah ya saka.
@saboabdoulaziz6793
@saboabdoulaziz6793 3 жыл бұрын
Sakare
@yahayamahamadou9403
@yahayamahamadou9403 4 жыл бұрын
Allah saka da alkhairi
@alhasanabdulmumin3431
@alhasanabdulmumin3431 4 жыл бұрын
Allah yashirya dantamore
@imranamuhammadkabir8962
@imranamuhammadkabir8962 4 жыл бұрын
To aikai Abul bahaka aka raddi ba yakamata idan kasashi akaji to Sai kakaranta hadisin a jiya ya yake
@abdurrahmanabdurrahman9836
@abdurrahmanabdurrahman9836 4 жыл бұрын
Indai mutumin nan mai shiryiwa ne allah ka shiryeshi idan baida ikon shiryiwa allah kai mana maganinsa
@rabiulecturer4051
@rabiulecturer4051 4 жыл бұрын
Ta wani wajen kanada ilmi amma ta wani wajen kaima shashashanne wawa
@aliyuzakiru9033
@aliyuzakiru9033 4 жыл бұрын
Shawarata ga muassasatul anwar shine duk hadisan nan dayakewa fassarar gatari yake halakar da musulmi dasu kuyi majalisi akansu daya bayan daya kujawosu ku fassara duniya taji banbanci domin wlh naji wani karatunsa dayake cewa ana BLUE FILM MASALLACIN madina wai ma.ana agun jam.in sallah sawun karshe dana mata wai awannan hadisin dake bayanin jam.in sallah dan allah kutaima kuyi majilisi game da hadisannan daya bayan daya kutaimaka kutaimaka kutaimaka
@alam4050
@alam4050 4 жыл бұрын
Dan uwa kaba da shawara me kyau, amma ina tsoran cewa baza su iya yin abunda ka fadaba
@aliyuzakiru9033
@aliyuzakiru9033 4 жыл бұрын
Dan uwa zasu iya sai dai karatuttukan zasuja lokaci mai tsayi amma jahadi domin da jama.a zasu fita daga kokwanto
@alam4050
@alam4050 4 жыл бұрын
@@aliyuzakiru9033 naji hadisin da kake magana akanshi, Amma fa idan muna so mu tsaya wa gaskiya ya kamata mu tsayi mi nazari sosai akan wasu hadisan, akwai karya da San zuciya a wasu abu bauwan da aka rawaito, an saka wasu magan ganun wadanda ba magan ganun annabi bane, bari na baka misali akwai wani hadisi da aka rawaito cewa annabi yaje gidan wata mata Ummu Haram ta dafamai abinci yaci yayi barci sai yayi mafarkin cewa wasu daka cikin sahabbansa zasu hau teku dan daukaka kalmar Allah da falalar su. Wannan hadisin Bukhari ya rawaito shi, akwai hadisin da Bhukari bai rawaito ba domin yace daifine, shikuma yana maganane akan abu daya wato hawa teku Amma a dakin Nana maimuna ba a dakin Ummu Haram ba. To abun mamakin anan shine yaya ga hadisin da yake cewa annabi yayi mafarki a dakin matarsa ace daifi ne Wanda kuma akace yayi mafarki a dakin matar wani ya zama shine sahihi. To akwai irin wadannan abubuwan da da ma wadanda ya kamata muyimawa anabin nan namu adalce wajan duk wani abu da mukaji ance yayi ko yace Wanda yayi karo da qurani muyi watsi dashi domin annabi bazai taba fadi ko yin abun da yai karo da koyar war alqurani ba
@al-adammultisynergycompany6343
@al-adammultisynergycompany6343 3 жыл бұрын
Ni dan izala ne Allah ya saka ma mal abul fathi... Allah ya isa da wannan mahaukaci
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Allah yatsinema Abduljabar Dan iskane
@ayagivelliayagee4018
@ayagivelliayagee4018 4 жыл бұрын
Allah yatsinema ubanka baba.
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Ayagivelli Ayagee babana baya zagin anabi ai shiko naka yache babanshima ya Haifa Dan shege, shegu masu bautar memuna 😂😂😂
@saifullahisamaila9491
@saifullahisamaila9491 4 жыл бұрын
Masha Allah
@ismailmustapha8595
@ismailmustapha8595 3 жыл бұрын
Gaskiya Abdul jabberi La'ananne number Daya..
@zanaidouyahaya4981
@zanaidouyahaya4981 4 жыл бұрын
Allah ya saka maku da mafificin alkari
@khadijamuhd4335
@khadijamuhd4335 4 жыл бұрын
Izaladai tafi karfinko Allah shizai karaimu daga sharin ko da Allah muka dogara wlh
@hlomudassiraminu2729
@hlomudassiraminu2729 4 жыл бұрын
Ai yan izala sune manyan wawaye
@abubakarabdullahi1797
@abubakarabdullahi1797 4 жыл бұрын
Matsiyatan ya,darika masukingaskiya.
@bassirouamirou6816
@bassirouamirou6816 4 жыл бұрын
Kanku akaji da sannu zaku tonawa kawunanku asiri
@idrismuhammadbakori1761
@idrismuhammadbakori1761 4 жыл бұрын
Dantamore kana yawan cewa India gaskiya take nanzakashiga to kagyara kuma kakoma makaranta gyaran larabci, duk wannan gudumar kaika jawa kanka kanata cika baki ga'irintanan yaro qarami yanata zabgamaka bulala baka iya ramawa saboda qaryarka taqare.
@duniyarsanannutv5871
@duniyarsanannutv5871 4 жыл бұрын
السلام عليكم
@jafardarekalfoutv5635
@jafardarekalfoutv5635 4 жыл бұрын
Kufadamusu gaskiya MALAM 🤝🤝🤝🤝🤝🤝🤝😭😭😭😭😭😭
@ahmedibraheem3215
@ahmedibraheem3215 4 жыл бұрын
Ya kamata mu zama masu adalci domin kuwa me Raddi ya kawo Ayoyin Qur'ani, ya kawo Nafsin Hadithai, sannan ya kawo baituka masu ma'ana. Amma kuna cewa basa qaratu.
@shuaibuaisha8695
@shuaibuaisha8695 4 жыл бұрын
Dan Allah ku gaya min waye ne yayi wannan wa'azin??
@idrismuhammadbakori1761
@idrismuhammadbakori1761 4 жыл бұрын
Abdujabbar nasiru kabarane yayiwa ANNABI Rashin kunya
@ABBASADAUKI2
@ABBASADAUKI2 4 жыл бұрын
Gindin uwarka shege jahili. Wannan ai jahilici ne. Abduljabbar ba haka yake nufiibah. Kamaidah masu sauraronka jakaiiii. Saiku yanki iya inda kike so, ku gutsure inda kuke so. Banzaye jakaiii. Bakwason Annabi kuna zaagensa. Wallahi Gwanda kanskar jikin karen gidan almajirin almajirin abduljabbar da "Yan fairah. Wallahi Abduljabbar yafiiku kuda shehunnanku.
@aliyuusmansabiu3953
@aliyuusmansabiu3953 4 жыл бұрын
Hhhhhhhhh Hmmmm Amman meyasa baya kawo hadithasn da ya duba ya ga babu wnn maganganu Amman bari nasa 6a misali da hadith guda saiku alkhalanchi a tsakani 268 sahih bukhari حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بَشَّارٍ، قَالَ حَدَّثَنَا مُعَاذُ بْنُ هِشَامٍ، قَالَ حَدَّثَنِي أَبِي، عَنْ قَتَادَةَ، قَالَ حَدَّثَنَا أَنَسُ بْنُ مَالِكٍ، قَالَ كَانَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم يَدُورُ عَلَى نِسَائِهِ فِي السَّاعَةِ الْوَاحِدَةِ مِنَ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ، وَهُنَّ إِحْدَى عَشْرَةَ‏.‏ قَالَ قُلْتُ لأَنَسٍ أَوَكَانَ يُطِيقُهُ قَالَ كُنَّا نَتَحَدَّثُ أَنَّهُ أُعْطِيَ قُوَّةَ ثَلاَثِينَ‏.‏ وَقَالَ سَعِيدٌ عَنْ قَتَادَةَ إِنَّ أَنَسًا حَدَّثَهُمْ تِسْعُ نِسْوَةٍ‏.‏
@itacegreger2782
@itacegreger2782 4 жыл бұрын
Wai Abduljabbar dinnan dan Qadiriyya ne ko?mu iya namu Sani duk dariqun sufaye gayarsu girmama Allah da annabi da waliyai.Sai ga Abduljabbar yana karkata hadithai dan cin mutuncin annabi kamar dai yadda kiristoci orientalists da yahudu suke jirkita maanar Qurani da hadithi dan kawai su soki annabi.kuma abin ban haushi wannan Abduljabbar bai ma fahimci Qadiriyya wacce daya ce daga cikin dariqun sufaye masu kyakkyawar fahimta ga Qurani da hadithai.kaga Abduljabbar ya shigo gidan wahhabiyawa masu fassara Qurani da hadithai a ka ba wata madogara ta ilmi.Dalilin haka Abduljabbar ya zama zindiqi kamar jahilai yan haqiqa da ke kwatance kawai ga littafan tijjaniyya su fito da aqida ta kafirci kamar su halatta abinda sharia ta haramta kamar zina da luwadi su ce ga zahiri suke haram amma ga haqiqa ba haram bane;ko kuma ma suce sun zama alloli ko Shehu Allah ne bisa karya ga sheikh Ibrahim Nyass tunda jahilai ne basu fahimtar bayaninsa. Suko wahhabiyawan izala da yake basa son adalci Sai su nuna shi wannan zindiqi Abduljabbar yana kan daidai da abinda Qadiriyya ta ke koyarwa,maimakon su dauko irin su Shehu usmanu bin fodiyo su gano haqiqanin abinda Qadiriyya take koyarwa su laanci Abduljabbar akan wannan barna da ya shigo da ita da sunan Qadiriyya. Haka yan wahhabiyan Izala ke nacewa akan lallai wadannan zindiqai masu kiran Kansu yan haqiqa suna bisa koyarwar tijjaniyya dan sharri irin nasu da suka samo daga aqidarsu ta yahudu makiyan manzon Allah.
@oumarfarouk2001
@oumarfarouk2001 4 жыл бұрын
Aljabbar Allah yanasson Adaltchi karkayi magana seda massaniya.
@abdulahimusa7158
@abdulahimusa7158 4 жыл бұрын
Mungode Mu' assasatunl anwaru mugoyonbaya dubu vdubu munatare daku bagudu bajada baya
@abdukbubacar7597
@abdukbubacar7597 4 жыл бұрын
Dukkan Ku da masala. Da tujani.da Kabara. Duk makaryata ne
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 4 жыл бұрын
Dukkanin mu muna da matsala muma acikin yan tijjaniyyan namu akwai masu zagin allah da annabi Kuma suna cewa shehu allah ne.. Ni wlh jin wannan hayaniyar ta isheni mtssw
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Aminu Keanuwess karyakake Kai ba Dan tijjaniya bane in Kwai kuma ka kawo cassette kamar yanda suka kawo , kuma Kai katavajin wand yake fadawa anabi Magana kamar yadda yake fada kuma yamusa? Kai munafukine
@jabeermuhd7191
@jabeermuhd7191 4 жыл бұрын
Karyakake munahuki kaibadan tijjaniyabane danboko haramne wato ( Dan izala )
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 4 жыл бұрын
@@ismailbaba6558 ni dan tijjaniyya ne amma ba damuwa tace ka yarda ba.. Amma wlh wasu daga cikin bata garin namu suna aikata abinda wlh ba muslunci bane nawane suke zagin allah da sunan hakika Kuma sau nawa suke dora darajar shehu akan ta annabi muna kano kafin na bar nigeria duk munsan irin kwabar da su taka lafiya suke fada da irin su dan anti su wani mahaukaci wai baban Salma harda shi kanshi sharif uba malamin takan tunda shi kanshi takan ya tabbatar shine yake koya masa abar zahiri akoma badini (hakika) idan baza muce shehu ya aikata Barna ba to dalibansa sun aika to amma mezai hana a gyara Kuma wlh yadda nasha darika wlh baka shaba
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 4 жыл бұрын
@@jabeermuhd7191 hahahaha yi hakuri amma kaje kayi karatu
@aminukeanuwess3093
@aminukeanuwess3093 4 жыл бұрын
Wadannan mutanan dana lissafo sune suke kyankyashe akidar dora darajar shehu akan ta annabi
@ayagivelliayagee4018
@ayagivelliayagee4018 4 жыл бұрын
Yan,fairar inyas bakwayin karatu sai wakoki, danhaka idan ana maganar ilmin hadith's kuyi shiru kawai.
@yahayamahamadou9403
@yahayamahamadou9403 4 жыл бұрын
Chérif Saleh jos da Ahamd maqari duniya ta shaidedu a hadith yan faira ne to kafadamuna a cikin ubanneka wanda duniya ta shaida
@duniyarsanannutv5871
@duniyarsanannutv5871 4 жыл бұрын
Kai Kuma da inane
@yahayamahamadou9403
@yahayamahamadou9403 4 жыл бұрын
@@duniyarsanannutv5871 daga inda nake bashibane muhimin zance dan uwa gérant maganarsa
@ismailbaba6558
@ismailbaba6558 4 жыл бұрын
Yahaya Kai dankogo ne kanka yakule qaramin kafiri
@duniyarsanannutv5871
@duniyarsanannutv5871 4 жыл бұрын
Afuwan kalmar hausa, abin da nake nufi kace Yan faira shine Ni nikum nace Kai Kuma Dan mene
@rafiwuabdulkarim5647
@rafiwuabdulkarim5647 4 жыл бұрын
Macha Allah
Sakon Yan Mauludi zuwa ga Ml. Aminu Daurawa Kano. By Syd. Abulfathi Sani Attijany.
25:11
Sheikh Abulfathi Sani Attijjany ya Wargaza Malaman Salafiyya.
1:12:14
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 50 М.
تجربة أغرب توصيلة شحن ضد القطع تماما
00:56
صدام العزي
Рет қаралды 60 МЛН
Женская драка в Кызылорде
00:53
AIRAN
Рет қаралды 434 М.
Sigma girl and soap bubbles by Secret Vlog
00:37
Secret Vlog
Рет қаралды 10 МЛН
WHAT’S THAT?
00:27
Natan por Aí
Рет қаралды 13 МЛН
MUQABALAH: DARIQA da IZALA akan TAJSEEMI (تجسيم عند الوهابية)
1:09:46
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 112 М.
EFIEWURA TV SERIES Odo Ntentan EP 240B
17:24
Efiewura TV Series Productions
Рет қаралды 211
Wai Annabi Muhammadu ne ko Yesu ne zai yi magana ranar kiyama?
11:59
Pastor Zaye Jere Jengre.
Рет қаралды 2,7 М.
RADDI zuwa ga ABDUN_JABBERI daga Sayyidi ABULFATHI SANI ATTIJANY Bauchi
1:11:41
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 32 М.
MAULIDIN IZALA: Tare da Sheikh (Abulfathi, Nasiru da Hadi).
2:06:32
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 22 М.
Duk mai yin Maulidin Annabi S.A.W ya Kalli Wannan
7:38
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 27 М.
تجربة أغرب توصيلة شحن ضد القطع تماما
00:56
صدام العزي
Рет қаралды 60 МЛН