Gaskia wanna zancen naka ya gamsardani. Allah ya SAKA DA ALKHAIRI
@abdulhafizmusainuwa28466 күн бұрын
Matsalar shine yanda m. Kabiru ya zurfafa yabon fiyeda kima, wannan shine abinda yasa ahlussunnah da yawa basuji dadiba, kuma bedace ka yabi mutum batare da kasan shiwaye ba.
@AdvancePhones8 күн бұрын
Kaidai mutumin banza ne wlh makiyin kuma mai karyan sunnah, Allah zaiyi maganinku wlh
@FRLAs6288 күн бұрын
Walahi, mudade, dasaninka, kana da, munafurchi, Azuchiyank, walahi magana ka, sun, zuciyane, kaiya, rashinkunya, wa, malamay, me, yasa, yanzu, kayi, kwana
@madusamaila8 күн бұрын
karya kake kaima taya ka san zuciyar Mallam kabiru ka sa kaibu
@jifsoneasywelder75408 күн бұрын
Hmmm! Allah Ya Rabamu Da Mutuwar Zuciya, Kai Wannan Yaron Babbar Matsalarka Kai Karen Farautane Alamu Sunnuna Baka Da Abnyi Sai Kare Ra'ayin Yan Kungiya Akan Son Zuciyarsu Ba Akan Gskya. Mutane Ba Mahaukatabane Suna Da Hankalin Gane Gskya Shasha Dan Maula Kawae.