Allah Yakahu Mana Karshin Shi Da Allkhare Ameeeen Yawhiyou Yakaiyoum Kikoma Allah Yasaka Maki Da Gidan Alljana Ameeeen Ya Rabb ❤❤❤❤
@muhammadaliyu11576 сағат бұрын
Dr Idris Abdul Aziz yayi magana aka che hasada ya ke yi wa tsohon minista toh ga irinta na
@muhammadaliyu11577 сағат бұрын
Hmmm Allah ya saka ma Dr Idris Abdul Aziz da alkhari
@sdiallof26068 сағат бұрын
❤❤❤❤ allah ya tsare mu allah ya taimake mu allah ya tsare mana imanin mu 😢
@هيموكنك-ظ3خСағат бұрын
Gaskiyane malam Allah yarabamuda masifun zamani
@رابحهمحمد-ت2ص8 сағат бұрын
Allah karufamana asiri duniya dakiyama
@MohamdAli-uj3wm8 сағат бұрын
Ameeen ya Allah 😢🤲🤲🤲🤲🤲
@khaleefazulfa9338 сағат бұрын
Lokacin da su malan Idris abdulaziz bauchi suketa wa'azi akan yan titok ba zaginsu aka dingayiba...... Ga illarsanan ai, hantsi leka gidan kowa. Allah yasa mudace Amin
@abdul-basidsaadanbantaje53927 сағат бұрын
Wallahi kuwa
@sagirsaminu25616 сағат бұрын
Wallahi kuwa
@ZahraAbubakarAli8 сағат бұрын
سبحان الله 💔😔 اللهم اجرني في مصيبتي واخلف لي خيرا منها
@zahraddeeniabubakar84168 сағат бұрын
Malam Allah yakama da alkairi
@AbdussamadUsmanUsmanabdussamad8 сағат бұрын
Allah yasa afufe tictoc
@IsahMuhammad-zf7ee3 сағат бұрын
InnLillaha wainna ilaihi rajiun 😔
@rabiatam.sanusi48285 сағат бұрын
Allah yaƙarawa Dr. Idris nisan kwana. Fantami bakayimana anfaniba addinance.
@aboumaharadjimammaneabouma5249Сағат бұрын
Kaji tsoron Allah da kai da Dr idris
@زيتزيت-د6ع4 сағат бұрын
Aikwa gashinan nageriar tanatalalacewa saidai Allah yataimakemu yakawomana sauqi badan halimmuba
@heyyouheyyou-zd8gz8 сағат бұрын
و وعليكم السلام ورحمة الله وبركاته يا شيخ العرب
@nurasalisu60313 сағат бұрын
Allah muke roko mun tuba kakawo mana karshen wannan bala.o.i awannan kasa daduniya baki daya ya Allah
@MutariMamuda3 сағат бұрын
Allah yasaka da alkiri
@MamanrabiouHima7 сағат бұрын
Wai a Nigeria bai ya yiyuwa ai
@bachirbachir-tu8fbNiger8 сағат бұрын
حسبنا الله ونعم الوكيل 😢
@hafsatadamu-ld5mx4 сағат бұрын
Inna lilláhi wa'inna ilaihi ráji'uun. Allah yasa mufi ƙarfin zúciyanmu yakuma ka ré mu daga sharrin kómai
@sdiallof26068 сағат бұрын
duniya ta zo karshe... babu kunya allah ka taimake mu
@SaleyAhmadСағат бұрын
Wlh Wlh Wlh reshin hukuncine haka yanzu tasan wanda zai saki video da ace za a kirata awajan hisba da zata fadi kowaye ne
@abdouhalilou-r8x7 сағат бұрын
idan har manhajar tiktok tana aiki to ba chakka barazana ce ga tarbiyyar ƴaƴan mu Allah kasa mu dace
@storyoflifetv43116 сағат бұрын
Wannan Abun yana kara nunama maka cewa Wadannan yaran karuwai ne kawai tayaya yarinya da take da tarbiya ace tsiraici Nata a wage
@رضوانربيع-خ5ض8 сағат бұрын
Allah kashiryamu amma lalacewar da mutane sukai yawuce tunanin mutum Yakamata a tsaftace jahar Kano wlh kowace yarinya intayo gudun hijira daga garin su setazo Kano taitayada alfasha Yakamata duk wadda aka kama tadinga zuwa shekara biyu kurkuku hakan zekawo rangwame
@laifihanjine14286 сағат бұрын
har wanda ya yada labarin tsinewa ta hau kansa
@gffhbgcjhc65694 сағат бұрын
😢😢😢😢
@MohammedUmarMohammedUmar-lt6qo2 сағат бұрын
Banga abin mamaki ba manzon Allah s.a.w ya fada akwai lokacin da zezo ka ture mutane a hanya ka wuce suna zina kuma manzon Allah s.a.w ya fada mana mafi yawan yan wuta mata ne