Ƙaddara Ko Ganganci: Labarin Bazawara Mai Dambu Episode 8
Пікірлер: 55
@abdurrahmanumarwali10 ай бұрын
Waini kuna bani mamaki narantse d Allah da ni macene namiji ya dake ni 1 da 2 to billllahillaxi la ilaha illahuwa Ana ukun saina rama Kuma daga nan har saikasan daraja ta sannan Zan kyale Amma wallahi daga ranar nima ba maganar Imani inmunje gaban ANNABI MUHAMMADU ya tantance
@fatimaadamualiyu-n9v10 ай бұрын
Kome na uku ganganci ne
@zeezeebo10 ай бұрын
Na biyun ma ganganci ne
@muhammadsani523910 ай бұрын
HABA YAR'UWA KINADA LAIFI GASKIYA...MEYASA KIKA KOMA MASA? HABA ! DAKINYI HAKURI WALLAHI SAI ALLAH YA CANZA MIKI DA MAFI ALKHAIRI....TUN KOME NA FARKO DAKIKAYI GANGANCINE, GASHI KUMA KIN SAKEYIN WANI. DUK ABINDA YAYI MIKI KE KIKA JAWA KANKI. WANNAN DAYA FARA NEMANKI BAI AUREKIBA. KIDUBA DUK LOKACIN DAZA KIJE NEMAN TAIMAKO YANA BAKI, KINSAMU AIKIN KOYARWA...KAMATA YAYI KI NUTSU KIMANTA DASHI AMMA KAWAI DAGA YAZO YAMIKI ZAKIN BAKI SAI KIYARDA. DOLE KIBAWA MUTANE HAUSHI.
@ummishuaibuisah88549 ай бұрын
Gaskiya Kam wannan komar taki ganganci ne kamar bakisa wahala ba ai wlh bazan koma ba Gara inci gaba da nema inrike kai na wannan bala'i yayi tsanani 😥😭
@QaddamNazir10 ай бұрын
Ba dalilin da zaisa in.koma bare na kara haihuwa..man gyada tabdi
@aishaabdullahi651710 ай бұрын
Da takoma tabani haushi wlh
@QaddamNazir10 ай бұрын
Wallahi wannan ganganci ne ko a masallaci sai in tare
@sakinababa886010 ай бұрын
Gaskiya akoi ganganci acikin lamuran. Ai mutum bai canja halayenshi saide adade ba,ayi ba. Nikam ba yanda za,ayi na zauna da kai nasan halinka sannan wai bayan mu rabu kazo kamin dadin baki nakoma. Ai annabi ma cewa yayi ba,a cizon mumini sau biyu a rami daya
@نفركويس-ذ7ع9 ай бұрын
Hhhhhm kema sau uku kinakomawo Allah yakyauta kinyi ganganci wlh haba sau uku,, 😭😭
@Bashir7529 ай бұрын
Assalamu alekom barkamu dadar natawsayamata❤❤
@abbacaptin10 ай бұрын
Gaskiya wanan labarin nake. Kema kina da lefi. Msst to na maye..koma wa kuma.. Ke kike Jawa kanki matsala
@BMA2079 ай бұрын
Gaskiya da kikasamu dakin haya da hakura kikayi da auren kawai ki tarbiyar da yaranki tunda kinsamu abun yi har zuwa tsawon lokaci kikaga yanda hali zaiyi tukunna, amma kikomawa mashayi kuma maz***ci abun baiyiba
@ummusahal-hx8di10 ай бұрын
Dan Allah dala fm ina son number ku saboda wanan labarin matar nan ya girgiza ni ina a bani number ta
@sumsum325710 ай бұрын
Allah ya saka miki...Allah ya isanki.
@MeamahBello10 ай бұрын
Allah ya saka maki🥹🥹
@janadriahahmed61869 ай бұрын
YAR UWAR KINYI GANGANCI
@Bashir75210 ай бұрын
Assalamu alekom rayuwarta tanabatasye❤❤
@CittuMon-np4qe10 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭
@MnMn-oy3be10 ай бұрын
😭😭😭
@khadijahjibrin450010 ай бұрын
Wato ita mace saurin mantuwa gareta. Bata jurewa tayi tsayin daka tayi abinda yadace tayi hukunci dashi. Akwai rauni.
@MuhammadSaleh-tg9tr10 ай бұрын
Inalillahi wa inailahirajiun😢😢😢 Kai wannan tana bukatar taimako
@hafsatibrahim485310 ай бұрын
Kai wannan rayuwa Allah mungode maka
@abdurrahmanumarwali10 ай бұрын
Tabbb kika koma gaskiya ke banza ce har kinmanta wulakancin baya Kai gaskiya bakida basira
@ismailalmustapha68419 ай бұрын
😢😢😢😢. Allah ya yakewta
@fatimamuhammedgombe909910 ай бұрын
Wlh bakida hankali ai tun Sakin farko yakamata ki kiyayi wannan mutumin amman don jaraba kikakuma komamasa ai dole ya walakantaki don kinnuna Masha makisan kanki ba 🫤
@ayshaaliyu51628 ай бұрын
Wannan dai kome Taki na 3 wllh gagaci ne ubawa yace ki koma
@SaadiyaUsman-r8j9 ай бұрын
Gaskiya kin yi gagancin komawa
@نفركويس-ذ7ع9 ай бұрын
😭😭😭😭😭 Allah sarki ruyuwa Allah sakamiki insha Allah Sai Allah yanumasa
@SaminuShaibu-kw8nb10 ай бұрын
Allah ya tsinewa wannan mugun azzalimi 😢😢😢😢 allah ya isah insha Allah zaika makomar shi azzalumi 😢😢😢 Yar uwa insha Allah allah yana tare dake Kai wannan rayuwa kai jamaa mi muka maida mata ne wai
@khadijahjibrin450010 ай бұрын
Wannan akwai tsinanne mitsiyaci!. Wlh irinsu ma suna asirce iyayen yarinya da ita yarinyar duk abinda zai mata kaga tana jurewa.
@zeezeebo10 ай бұрын
Kai! Duk da karatunki ki. Kun cika ganganci wallahi. Ai da sai ki daina haihuwa tun daga na farko.
@binonigarba359610 ай бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi raju un
@ibrahimyakase985510 ай бұрын
Allah katsine wamaza irinwanna
@zeezeebo10 ай бұрын
Sai ki watsa mai yaran shi ki tafi
@MnMn-oy3be10 ай бұрын
allha sakmkie
@eshatadam995410 ай бұрын
First Comment muna godiya
@رياضالطاهربنغومه10 ай бұрын
Allah sarki abin tausayi
@حبيبهابوبكر-د7ز10 ай бұрын
Allah sarki rayuwa😢😢😢😢😢😢😢
@MdRafi-fh5bo10 ай бұрын
Allah ya 😢😢
@mamanislam501710 ай бұрын
Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un 😭😭😭
@fatimamuhammadkeraukerau833810 ай бұрын
Allah sarki
@creativityenthusiast10 ай бұрын
Kai jama'a 😢😢😢
@maryamdauda225310 ай бұрын
Kaddara KO ganganci 😢😂😮😊
@rahmaishaq957010 ай бұрын
😭😭😭Allah sarki rayuwa
@CittuMon-np4qe10 ай бұрын
😭😭😭😭😭😭
@welcomeramadan311110 ай бұрын
😢😢😢😢
@abdurrahmanumarwali10 ай бұрын
Allah y Kara wayace kikoma saikace bake akayiwa cinmutunmcin baya ba wallahi abn takaici saikace shine karshen mazan duniya
@جميلهجميله-ر4س10 ай бұрын
😭😭😭
@MyMy-ox5jr10 ай бұрын
😭😭💔😭💔
@SaudatuNuhu-kf9bn10 ай бұрын
Allah sarki! Allah ya saka muku
@abdurrahmanumarwali10 ай бұрын
Amma dai Allah y kiyashemu da hau dakuma TSAUTSAYI
@منيرهعلى-ع4ص10 ай бұрын
😢😢😢
@MuhammadSaleh-tg9tr10 ай бұрын
Inalillahi wa inailahirajiun😢😢😢 Kai wannan tana bukatar taimako