Alla yasamoudace douniya da lahira yayimouna jagora amin
@ibrahimboubacar841710 күн бұрын
Ma sha Allah tnx babah tiani ❤❤
@algoniaboubakar29310 күн бұрын
صلوا على النبي الكريم
@Okocha10Jameel10 күн бұрын
Hmmm alllah Shi kyauta
@IbrahimHadeja10 күн бұрын
Hakika Tiani yana neman wuce gona da iri domin tun 'yan Nijar na yabonsa da kaunarsa zasu fara masa tofin Allah Ya tsine. Wallahi Tallahi Nijar bata ta6a rayuwa babu makwaftanta ba musamman talakawanta saboda Nijar da Nijeriya jini da tsoka muke. Dan haka wannan gangar ta kusa fashewa saboda zaqinta yayi yawa matuka.
@AminatouSani-i2o10 күн бұрын
Kaikuma daga ina ???
@IbrahimHadeja10 күн бұрын
@AminatouSani-i2o Daga Nijeriya.
@sanishuaibu71819 күн бұрын
Karabu dasu basuson gaskiya bazasu taba ganewaba Amma mu idone namu jiki magayi
@kabiruauwal341410 күн бұрын
First comment
@Saleh-00510 күн бұрын
Masha allah
@abbasusman229710 күн бұрын
Yan ninjarne zasuci ubansu ai
@AbdulhamidAdamuAkar9 күн бұрын
Yakamata muma Yan Nigeria duk wanni Dan nijar dayake Nigeria arinka kaiyade musu adadin watannin dazasuyi a Nigeria
@MuhammadSani-q2y10 күн бұрын
To abin naku yayi yawa arewacin Nigeria ya kamata suma su saka irin wannan dokar
@abbahassan486310 күн бұрын
Koun yi dai-dai 😂
@AbdulTijaniali10 күн бұрын
kay yakache
@SafiyanuAlkanawy9 күн бұрын
To sai me dan anhana mu shiga wannan mutsiya ciyar kasar
@sulaimanabdullah85109 күн бұрын
Ai ba a hana kuwa shiga Nijar ba... Ci wa aka yi kayi takardo domin tsaron kasa.... Koma kasani Nijar ba matsiyacir kasa ciba
@MammanLawwali10 күн бұрын
👍❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪❤❤🇳🇪🇳🇪✌✌✌
@mdodo238010 күн бұрын
Zaku rushe ne saboda arzikin ku bai kai nan ba
@IsmailAdamou-fv7ht10 күн бұрын
Ubanka dai zai rushe dan shegiya
@mdodo238010 күн бұрын
@IsmailAdamou-fv7ht Kasan inada uba ashe, kaiko baka da uba dan karuwa. Kazo kayi maigadi a Kano 🤣🤣🤣
@AbdussamadNaiye10 күн бұрын
Ok na Allah fa
@tsintsiyyamedia99189 күн бұрын
@@mdodo2380Dukk girma Kano da masu "kudin Ku" ba ku da ruwan sha ballantana wuttar NEPA. Allah wadaran naka ya lallace da dai Lagos ko Abuja cen ne Nigeria 🇳🇬 Haryan zu 2025 a Kano garuwa a ke fah.😂😂
@mdodo23809 күн бұрын
@@tsintsiyyamedia9918 Ai garuwa na daya daga cikin hanyoyin da Kano ke tallafawa tattalin arzikin Nijar saboda 100% din masu garuwa a kano yan Nijar ne. In muka hana garuwa a Kano toh Nijar durkushewa zatayi