Hasada ce tchani sai ta Allah Gani Nan bari Nan incha allah
@AbbansudisAbbansudis3 күн бұрын
Allah yasakada alkairi abu aisha
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin.
@realharunzindertv3 күн бұрын
Bazamukoma E C ws Har abada insha allh
@YusufFalani-zm2hj3 күн бұрын
masha allah abu aisha mu yan nijer mugode allah qara basira❤❤❤❤
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin
@imranaawaisu37993 күн бұрын
ALLAH ya yi mu-mu maganin abinda ya fi karfin mu
@LawaliNiger-o9m3 күн бұрын
Wallahi malan kaji soron Allah mu yan Niger 🇳🇪🇳🇪👈munagir mama malounmai in kanason bazumom da mata sa kai kanason jama a kasachen 3 kai kayimagana kan kasaka kanasonmumoukomabayou tourawa katouna zamanin baya 🇳🇪🇧🇫🇲🇱🤲🤲🤲👈☝️☝️☝️☝️in cha Allah gaskiyane zatayi halinta Allah yasamugama da duniya lafia
@abdorahman25573 күн бұрын
Masha Allah gskiya mgn AL Furqan Wal huda TV ❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉Allah ya biyaka da fadin gskiya
@mahamadou66853 күн бұрын
Ammee yahayu yakayum
@BozariOumarou3 күн бұрын
Abou Aicha Allah ya kara bassira
@SalifouNomaoHarouna-o2t2 күн бұрын
muna godiya Abu Aisha dan Allah ka gaya wanan Wawa malamin cewa sunan shugaban mu Genanral Abdourahamane Tchiani ya Daina magana akan jahilci daman ya saba kwaba da maganganun batsa da iskanci sanan ya dawo yace ya janye
@juriumar50953 күн бұрын
Allah yasaka da alkairi abu aisha Allah ya kara lfy da nisan kwana da imani
@abuaishaalfurqan3 күн бұрын
Amin ya rabb
@babangayougayou10943 күн бұрын
Allah maka albarka Mallam Abu baka munafucci A bayanan ka masu neman kushe mana shugaban kasar suci gaba dayi domin wallahi ƙara ƙaunar shugaban mu kurum muke abdurahamane ba ❤❤❤❤❤❤
@abdoulnasserilleamadou86943 күн бұрын
Masha Allah malam Allah ya Kara lfy 🤲🤲
@SuleimanmujahideenSuleimanmuja3 күн бұрын
Thank you very much Merci beaucoup Allah ya Taimakawa masu a'dalci
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin ya rabb
@TidjaniMahamadou-x6e3 күн бұрын
Bayani da kayi Malan Allah sakamaka da alkhairi chi kuma Albani mai tauratsa al'uma Allah ya chiriyechi in yanada rabon chiriya inkumma bayada robon chiriya allah yasan abinda zayi dachi yafidachi cikin al'umma kar ya gurbatassu
@AlbachirAbouzaidi-th9pe3 күн бұрын
Dan Allah malan atambaya mana malan chi Allah dake bada mulki yafadi hanya guda da yake bada mulki
@MammaMaman3 күн бұрын
Jazakallahu bikairun❤ya aba aisha❤❤❤
@SaniUmar-oh9yr2 күн бұрын
Kaji aykin gaskiya malamay kuja bakinku inday bakwa son ku sauka daga masayi ku ❤❤❤❤❤
@MahamadouAbdalkadir3 күн бұрын
Macha Allah abu aisha Allah yakara nisan kona chin zaman lpy❤❤❤
@djibirrildjibirril31283 күн бұрын
Masha Allah 🎉🎉
@ayoubaCisse-oc4ih3 күн бұрын
ماشاءالله جزاك الله بركلفيك شكرا
@mamanekabirou8403 күн бұрын
Masha allah mallam allah ya karama basira allah ya baka ladan
@abdussalamlawan56143 күн бұрын
Allah ya shirye shi, Allah ya saka maka da Alkairi malam abu Aisha Allah ya kara daukaka
@maazouismael43083 күн бұрын
Macha allahou malamou chek tabas wanane magana gaskiyane kouma allaha yayi moukou albrka et vivi lavertte et merci
@AdamAdam-d6j3 күн бұрын
Masha allah Allah yakaraka Abu aisha
@AliyuIsah-e3w3 күн бұрын
Aslm, Ya Abu Aisha, Jaza kallahu khair.
@SouleyRachida3 күн бұрын
Gaskiya ne abu Aïcha Allah ya karama lahiya da nisan kwana
@sanidanmamazxzdsani56623 күн бұрын
Masha Allah
@NouroudineIlbou3 күн бұрын
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته بارك الله فيكم ياشخنا نشكر الله تعالى ثم نشكرك على على ما تقدمه لنا، هل رأيتهم ما يجري في جمهورية كنغو إنهم يتقاتلون ؟ فرنسا هي السبب ما يجري هناك. مع إنها ليست هي التي استعمرت كونغو ولكن دخلت في شأنها سبيت الفتنة بينهم، علينا أن نأخذ الخطة والحذر بالفرنسى. وشكرا
@jamilousani14013 күн бұрын
Wly abu aisha wanan ba soyaya bace makirci ne insha Allahu mu da ecowas har'abada
@kikikak103 күн бұрын
Salam Al-FurQan wal huda TV JazzakAllahu hairan
@hanbalabdulaziz61463 күн бұрын
سلام عليكم ورحمة الله ،أتمنى لك الخير في الدنيا والاخرة لأنك لا تتعصب وتزن كلامك في الرد
@nourimalam1263 күн бұрын
بارك الله فيك
@AsdDda-v1w3 күн бұрын
yanzu mlm albani ba,amatsayinsa na mlm yayi magana ba so dan haka dole aimasa raddai ALLAH YASAKAMA DA ALKAIRI ABU AISHA
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin
@nadjibjamila23743 күн бұрын
La takfu ma laisa laka bihi ilmun mlm kaji tsoron allah
@abbasissa60413 күн бұрын
Wallahi babu wani kauna tsakanin ECOWAS da AES duk abinda ECOWAS take yi wallahi munafurci da Turawan yamma suke sa su yi ECOWAS Basu da ikon ai kafin suyi zama ai sai da Tarayyar Turai ta fito tayi magana kan wadannan kasashen na AES kuma abinda suka ce haka ECOWAS ta yi kuma insha'Allah baza su nasara da yardar Allah Allah ya taimaki AES Allah ka kare mana shugabanin mu da Al'ummar mu
@AbdoullahiSalisou3 күн бұрын
Allah yasaka da alkairi malan ❤
@AliBoukar-i6o3 күн бұрын
Malam ku Shakh al banin gombe yakamata yayi bincike idan zaya magana Allah yasamudace
@SULEIMANHAMZA-i9d23 сағат бұрын
Gaskiya ne abu Aisha Allah Ya sa ya fahimta
@IbrahimAboubacarsale3 күн бұрын
بارك الله فيك يا اخي الفاضل
@AliAlhaj-y2j3 күн бұрын
Allah ya biyaka najima ina bibiyarka Amma bakataba burginiba irin yau nagode nagode nagode sosai
@Abdulaziz-b6q3c3 күн бұрын
A shendai Malan yagane ecowas Mayaudarane. Allah yatsari Gatari da Noma Allah yafisu ... I lov Niger 🇳🇪 100/100
@haouaoumarou4153 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi ya sa mu ci nasara ya bamu kichin quasachen musulmai da musulmunci amin
Wallahi nima haka da ina bibiyar karatukansa ina ganin kimarsa amma yanzu na rammai
@ChamssoudiniZarouma-d4o3 күн бұрын
Wanna malam bachida hankali katsaya na Nigeria kayi mubamu sonka gaskiyar ka abuka mu kichi kasa mukeyi kubarmu muzauna lafiya dan allah dan allah kuyi hankuri Dan allah 😢😢😢😢😢😢
@Saleh-0053 күн бұрын
Mln abu-aisha allah biyaka kana goyon bayan gaskya alhmdulillah
@ALIHASSANE-m9k3 күн бұрын
ALA YASA KA MAKA DA AL HARI❤❤
@SalisuAbdullahi-e5v3 күн бұрын
😂
@inoussaibrahimmubarwaallah68493 күн бұрын
Allah yabiya Ka .malan abu aisha
@AliyuYusuf-c3l3 күн бұрын
Mulami may sonzuciya allebani gonbe Inna ruwanka haka mukeson shi
@AzinaAzina-bk3vr3 күн бұрын
Allah ya yi ma albarka Abu aîsha
@SouleyIssaDaouda3 күн бұрын
Allah ya temaka abu aicha muna godiya sossai ya kara lfy da nissan kwana
@Babansoudess3 күн бұрын
To allah ya sawaké malan yasaki layi har yasaki wasu in ouwamu sukoma zagin malan 😊😊😊
@BayaroNasiru3 күн бұрын
Abu aisha Allah yaskamaka da alkairi
@MoussaAbou-r9e3 күн бұрын
Allah yayi maka albar Abu acha%100
@luqmanhakem-m9f3 күн бұрын
Asalmu alaik ya mlm gaisuwa ta musanman a gareka kuma Allah yakiyaye muna kai amen don ina kaunarka sona muslinchi inamaka fatan alheri❤❤
@MahamadouAboubacarine-g4z3 күн бұрын
Albanin Gombe makariyaci ne .shaidin jur Malan kaji shoron Allah .gobe kiyama Allah zeyimaka tambaye ka Albanin Gombe ka ke KO👈🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🤲🤲🤲
@mammasanimammasani44093 күн бұрын
Abu Aicha kafadi gaskiya zala Allah yasakama da Alkhairi Saboda kichin talakawan arewacin Nigéria da ma Africa baki daya
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin ya rabb
@TahirAlassan3 күн бұрын
Allah ya yi maka albarka kafadi gaskya👍👍
@kikikak103 күн бұрын
👍👍
@Mourtalaoumarou-k6d3 күн бұрын
Makaryacin dan siyaya wai yafito daga sallah da asubah wlh zaka mai mai ta wanan magana agabn Allah kaji fa kamar agaban sa akayi
@appapp22643 күн бұрын
Kaide Bari wly Ni Dan Niger né wanan Albania Gombe Ina matukar kaunarsa Domin Abaya dayawa Daga cikin jama'a sunsan Yana fadin gaskiya wly tallayi billayi Abu Aisha bakayi kuskure nafara rubutun nan Nayi Imani binji abinda kagayi Sedé nazo Dede Ina cikin rubutun wanan wasika Naji kana gayi haka kama Yanda Nace wannan malami ina sansa sosai amma adede lokacin dayace shugaban mu yayi masa kidnaping yamanta abinda yace to kuce mishi alokacin da Macron yace franca ta kulla alaka da Nigeria to Dan Allah Idan tsani yace akoi sojawan franca a Nigeria yazo yakare kansa. Wly Abu Aisha Duk turawan nan né suka kashe su sardona Kai Allah wadé
@YAKUBUISUHU3 күн бұрын
❤Allah yakaralafiya❤
@Mohamed-d6t5h3 күн бұрын
Mudai bazamuce komiba saida muce Allah ya isa tsakanimu da wanan malami sanan muna masu adu'a akan ubangiji Allah ya jefa wanan malami aciki halida bazum ya jefa talakawan nijer aloci milkishi
@AbdulrazakTanimu3 күн бұрын
Malam abu Aisha kaji sturun allah
@Buhari-g5w3 күн бұрын
Malam Abu Aisha Ina rokon Allah ya Maka jagora ya Kara Maka karfin guiwa wajan wayar mana da Kai.
@issahassanabdoulrachid2 күн бұрын
Merci beaucoup
@AiyaAiya-rr1td3 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤Gaskiyanekafada❤
@OuzrieouAssoumana-dy5dy2 күн бұрын
Gaskiya na ❤
@sanousifankimaidiga2 күн бұрын
Wanan malamin Nan Najeriya basan Allah Kuma baya Imani mutumin banza ne.
@MuhammadmustaphaGoni3 күн бұрын
To mashe Allah yakeuta
@ChamssoudiniZarouma-d4o3 күн бұрын
Gaskiya malam muyi hankuri
@abubakariya5993 күн бұрын
Gaskiya chani kwace yayi
@AboubacarBoubeBoube3 күн бұрын
Abu Aisha jazakallahkairan
@AliyuRabiu-ep1wp3 күн бұрын
Magananna gassiyatah ❤❤❤
@MikaIlu-j9i3 күн бұрын
Wai mike damun Yan najeriya daukar nauyiku Ake koraayinkune Kuji tsoron Allah 🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇪🇳🇪🇳🇪 Yan uwarmune Damuwansu nacikingida nasune idansuka nemishawara daga garemu Mubasu idabasunemaba Walillahilhad
@Abass-i5e3 күн бұрын
Gaskiya ne abo Aïcha
@abdoulrachidissa-m1m3 күн бұрын
wlh gaskiya ne kagayi dan Allah
@HaliBoubacar3 күн бұрын
Duk matakin da CEDEAO zata doka ai tariga tadoka sedai kari babu abinda zai samemu se alheri da yardar Allah
@AbuhassanAyyub3 күн бұрын
Mongode allah daya bamu abu aisha
@MuhammadSani-q2y3 күн бұрын
Kaji wai ya danna masa bindiga akayi sai kace agaban sa akai allah ya sawake
@ChafsaChafsagidanAmaryaChafsaКүн бұрын
Ai wallahi wannan maganar da wannan malamin da yayi ita tasa nadaina sauraransa saboda daganan nagane shaci fadi yake Baya bincike Akai
@IbrahimBoubacar-w1j3 күн бұрын
Abu Aïcha Allah ya sakama da alheri 🤲🤲🤲🤲🫶🥰
@abdussalamlawan56143 күн бұрын
Malam albanin Gombe idan ka fahimceshi idan bayason mutum baya iya yimishi adalci, haka yayiwa dan Atiku lokacin zabe
@mammasanimammasani44093 күн бұрын
Abu Aicha kafi Adam Gombe Hankali da ilimin Adinin saboda yakoma malamin karan yasiya turawan yanma ya koma karan yasiya
@BassirouIbrahim-sq9zt3 күн бұрын
Allah yabiyaka abu aicha
@AbubakarIssaka-y4b3 күн бұрын
Abu Aisha Allah ya samudace ameen Suma ameen
@YahuzaYakubu-k4o3 күн бұрын
masha allah walahi abu aisha kasan gaskiya sabuda baka bayan karya
@appapp22643 күн бұрын
السلام عليكم و رحمة الله وبركته 👋 ابو عايشة ❤ni Dan Niger 🇳🇪 kuma والله تالله بالله العظيم ina kaunar albani Gombe kamin sakin bakin dayayi amma tin lokacin wly naji bana sansa saboda yabar tafarkin magabata salihan bayi abu Aisha Allah saka ma da alheri wly tabass kai kin mutn min kirkine yanzo ace tsani ko ma de mi yayi amatsayin malami ay sede yayi shuru saboda fadin Allah da manzansa eh way ko dé ancika masa aljifu da dollars ne اللهم لا سهلا إلا ما جعلته سهلا و أنت تجعل خزن إذا شئت سهلا 😭 لا حول ولا قوته إلا بالله على العظيم 😭wly tallayi billayi Albani Gombe yaban mamaki fiye da tunaninku ابو عايشة مع السلام
@NafiuahmadNakowa-wm5pr3 күн бұрын
Wlh Irin wadannan sojojin mukeso a Nigeria wadanda idan sukaga ana zaluntar yan kasa su kifar gwamnatin wlh wannan malamin a kwae son xuciya a da,awar shi
@yakubouOumar3 күн бұрын
MASHA ALLAH MALAN MUNA GODIYA SO SAI ALLAH YA BIYA
@zuberjele74683 күн бұрын
(Abo Aisha) allah ya sakama da alheri allah yasa ka gama da duniya lafiya allah ya tsare ka❤🎉 Duk wani dan ta'adda mai ta'addanci a cikin kasar nijar yana da alaƙa da Bazum? ba wata garkuwar da aka yi da shi kasar nijar yanzu ta samu zaman lafiya fiye da lokacin Bazum? Don allah malamai su zan badin gaskiya In basu da masaniya a kan bayanin kasar to don allah suyi shiru da bakinsu su fadakar da mu akan addini?
@aliharouna71613 күн бұрын
A Abarmou da tchani mouna san kayamou rike naka tunoubou 🇳🇪 sai baba tchani ali agadez 🇳🇪
@IssaIbrahimchaibou2 күн бұрын
Gaskiya anan malan yayi son rai gaskiya amma dai mun barshi da Allah
@Ibrahimmamaagadez3 күн бұрын
Mach❤all🎉ah🎉 Family 🇳🇪☪️
@HidarZiyan3 күн бұрын
Allah yate makeka❤❤❤
@MahamadauwaliAbdoul3 күн бұрын
Gaskiya ne kafa da🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@djjbril46453 күн бұрын
Saudayawa anageria kaga Malami yahau mambarin Annabi Sallallahu alaihi Wasallam Yana magana irintayantasha wannan bakaramin bala ibane ya Allah karabamu dasanzuchiya
@saleyissoufou76013 күн бұрын
Allah ya biya ka da gidan aljanna,Malan Abu Aisha ai wannan lokacin Allah ya na nuna mana malaman démokradiya da malaman Allah masu kaunar yan uwansu Muslimi,
@sabiouammanisabiou3 күн бұрын
❤❤❤irin wanna magaganin dawasou daga cikin malouman mou na Nigeria soukesawa wasou marassa tomna magana souki gayan.magagganin marassa dadi Allh ya kewata yasa moudace❤❤❤❤
@KabiruWanga-r5n3 күн бұрын
❤gaskiyane
@MouSea-kh5ng3 күн бұрын
Ma sha Allah
@MouniraAmadou3 күн бұрын
😂fada mai gaskiya abu aisha❤❤ allah saka da alheri sai baba tchiani