Malam kafadi gaskiya Dazamu samu malan mai Irinka Masu fadin gaskiya ❤❤❤
@adamumusa7813Ай бұрын
Wanna shine malami na Allah.Allah Ya kareka.Azzaluman malamai suna goyon bayan azzaluman yansiyasa.Allah Ya isa.
@MamanHumaira-xk6syАй бұрын
Masha Allah Allah yasaka da Alkairi ya yawaitamana ire irenku ya Allah❤❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢
@user-hn7xg1fv8rАй бұрын
Masha' Allah shiyasa malam abu aisha muke bibiyarka sbd kaima wlh muminine kana duba mas'alar alumma bakada bangaranci muna roqon Allah daya qara daidaitaka akan daidai yaqara kyautata niyyarka by basiru basi 7 dalibin Dr idris dutsen tanshi
@al-furqanwalhudatvАй бұрын
Amin amin dan uwa
@user-hn7xg1fv8rАй бұрын
@@al-furqanwalhudatv jazakallahu bikhair ai insha' Allah innadawo Nigeria zankawomaka ziyara nakai aqalla shekara uku3years inabibiyarka inasanka sbd Allah
@salischannel6593Ай бұрын
Wallahi gaskiya ne ,sekaji malami kawai yasa yan zanga zanga kaɗai a gaba baya ce komai wa gobnati
@kmuhd9473Ай бұрын
Gaskiya ne malam Allah yasaka da alkairi muna godiya
@user-hq7rm6cv9oАй бұрын
جزاك الله خيرا يا شيخ
@nouraabounouraabouАй бұрын
Merci beaucoup
@namalamfaruk2837Ай бұрын
Allah ya saka da alheri.
@welcomeramadan3111Ай бұрын
Allah yasa suji sugwara Allah yasaka da alkhairi Malam
@tasiuadamu9747Ай бұрын
Mashaallah Allah yasaka da alkairi Malam
@khadijamuhammadalnsari5666Ай бұрын
Alhamdulillahi wannan itacikakiyar gaskiya Allah ya sa da Alkhari Allah kuma maganin azzalimai takowane bangare dan girman zatinsa
@usmanabubakar2402Ай бұрын
Abu Aisha, Kai ma Allah ya saka maka da alkhairi,saboda adalcin da kayi a rahotan ninka
@Muhammadbala014Ай бұрын
In masu shiryuwane Allah yashiryesu, in ba masu shiryuwane ba ya Allah ka kaudamamu su,
@GaliHamisu-n4yАй бұрын
Wannan gaskiyane Allah ya Kara baka ikon fa din gaskiya
@umarmaimunabinji3856Ай бұрын
Malam mungode Allah ya tsare muna kai ya kuma saka da mafificin alkhairi
@user-lv9cf4yj1xАй бұрын
Masha allah
@ConfusedBaseballEquipmen-uf5vrАй бұрын
Gaskiyane shek
@AyubaIsah-he8gxАй бұрын
sakhallahu khair
@Abdoulbakiamadou213AmadouАй бұрын
Rmach allah
@naziruabdullahi2224Ай бұрын
Wallahi is true that is it
@mukhtarumar1228Ай бұрын
agaskiya wannan malamin yayi dai dai Allah yasaka masa da alheri ameen
@user-ss4fo4gu8zАй бұрын
❤❤❤❤❤🙏
@audualiyu4524Ай бұрын
Allah ya yuma albarka
@user-ke8uo7in6dАй бұрын
Umar namaka fatan alkairi
@user-ez8ki5xp6bАй бұрын
Ai basuda imanin da zasu yihaka Domin dukiyar ƙasa tazama tasu haka shugaban nin Nigeria suke aganinsu dukiyar ƙasa tasuce suda iyalansu inbanda haka yaza ai ace mutum ɗaya anabashi albashi samada millon ɗari banda zalunci ahaka ma kuma har wasu kuɗaɗen suke dannewa
@user-it1dl1uk8sАй бұрын
Aslm Bai kamata kana cewa zanga zanga lamina ba ta komai fitina ba kace wadda barayi suka shigo suka sace sace
@musaabdullahi3189Ай бұрын
Ni a ganina gwamnati sotake ayi wannan zanga zanga don tafaran tawa turawan duniya rai domin su turawa sosuke kasar tayamutse,tuda gwamnati taki cewa komai tare take da turawa
@adamumusa7813Ай бұрын
Tabbas maganarka haka take.
@user-oh5xy1ge6fАй бұрын
Indai bakar adduace ga shugabannisai kuyi tayi amman adduar shiriya tafi kyau.
@al-furqanwalhudatvАй бұрын
Manzon Allah ma yayi bakar addua ga azzalumai،Haka annabi musa. ma yayi fir'auna.
@alhajimusa5504Ай бұрын
Ka koma makaranta
@AbdulBRTvАй бұрын
Mafi girman marar fashimta shine talakkan nageria yawaici kwadayi ke jama al uma shiga wani hali