Wlh Akwai matsala wato badan Allah yabamu Malaman sunna ba da abinda zamu gani yawuce haka Allah ka shirya mu
@al-furqanwalhudatv3 күн бұрын
Amin
@HamisouHaruna-hx8fy3 күн бұрын
Allahu Akbar Wannan Gaskiyane Dr imam Idriss Adbul Aziz inasoka dan Allah
@AishatYahaya-tb4dg3 күн бұрын
Ya hayyu ya Qayyum ya Allah yadada tona asirin wayan nan yan bidi'a, ya Allah ka karemu da dukkan kariyan ka Allah swt.
@hauwwamustapha7293 күн бұрын
Ameen ya Allah
@هدىمحمد-غ7د9ط3 күн бұрын
الحمدلله الذي هدانا لما نحن فيه من صحة العقيدة وما كنا لنهتدي لولا أن هدانا الله
@إبراهيمباغي-ط8ث2 күн бұрын
Sannan inada tambaya agareka kabada amsa wallahi wallahi wallahi naje masallaci wourin sallar juma a ansacenin takalama toh miye hukouncin sallah Annan sallah yakamata ahukunta KO wanda yayi sata muna jiran amsa sannan ina kara jaddadama cewa massou iskancin bama taré dassu kuma allah yayi moussou hukounci dai dai da abinda suka aikata Amin
@abdullahikham78062 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilairaj'un Allah ya shirye Mu amma bindi'a musibace
Allah ya datar damu daidai wa ainifin addini wallahi anzalinci addini
@hauwwamustapha7293 күн бұрын
Ameen ya Allah
@abdullahimohammad95133 күн бұрын
Wallahi gomma chrisimeti da maulidi don arna ba su irin wannan iskancin ranar chrismas. Yanzu na gamsu dari bisa dari darika bata ce.
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu,Kuma ba du akataru akazama dayaba
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu,Kuma ba du akataru akazama dayaba, Allah yasa mudace duniya da lahira
@ibrahimusman80933 күн бұрын
Wanan aye tsohon bokane, Wanda yayi shirka ya karyata kadaye ta allah, balatanta Wanan karyar.
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Wllh ina maulidi amma ba irin wannan ba,kuma nashaji malamai masu maulidi suna barranta kansu d irin wadannan,kuma Abu Aisha kadakko gurin dabaa kida mana kasa waazin malamai kaji me ake agun maulidin
@lukmanrabiu9935Күн бұрын
Slm Amma tinda ba addinebane yakamata (ka dainayi Dan uwana) waazi basai ranar maulidiba
@lukmanrabiu9935Күн бұрын
Allah ya tsaremu daga sharrin maluman bidiah dillalan asara
@ibrahimmoussamoussa65613 күн бұрын
Wlh akwai shihunda yace mace kotanada aure randa za ayi mauludi anyanke mata igiya taje tayi yanda taga dama
@AbdussamadAbubakar-ih9bd3 күн бұрын
Wlh katsaye nace wannan karya ce kuma idan bai tubaba Allah zai masa hukunci dae dae da abunda ya aikata
@BilkisuBayero-x2x2 күн бұрын
Salam alaikum ya ikhwana, ina son ku dau magana ta a sigar da nake rubutawa dan Allah(swt) dan manzon Allah(saw). Ni ina son Malam kayi hakuri ka daina dora wa a wannan page din naka tun da mu bamu san anayi ba bamu taba gani ba kuma ba zamu yada shi a social media ba, amma kai da kake dorawa bashi da ma'ana. Ya zamto page din ku da muke bi muke amfana da sanin me ke faruwa a addini da ibadunmu da malaman mu da cigaban addinin musulunci. Ayi hakuri idan nayi laifi... Allah ya shirye su shiriyar gaskiya, Ya Allah ka rusa wadanda suke kan batanci da gafala. Ko adinga rubutawa dan a sani ba tare da malam kun dada taya su yadawa fasadin su ba. Allah ya gafarta mana gabadayan mu musulmi ya shiryardamu ya Amince da mu,Amin. Nagode nagode nagode!!!
@fatimausman8113 күн бұрын
Innalillahi.wa.inna.ilaihirrajiun Allah shiryeku yan bidia
@AbubakarUsmanAbbakarsadiq3 күн бұрын
Maganar baba impossible ba gaskiya bace Shima Dr iddiris sai yau na tabbatar da suna da aka saka masa Dr jaki yayi daidai dashi Allah ya kyauta yakuma kare mana imanin mu
May Allah provide Halal everything for you all Ameen
@هدىمحمد-غ7د9ط3 күн бұрын
حشاهُ ذلك صلوات ربي وسلامه عليه … من كذب عليٰ متعمدًا فاليتبوأ مقعدهُ من النار
@إبراهيمباغي-ط8ث2 күн бұрын
Malan wallahi ina bibiyar ka koda yauche ammà yau ne niggane bakada adalci tsogoron san zuciya ne da Kai toh kakawomuna inda akayi mauludi cikin tsanaki Babou wata hayaniya Babou rayé rayé da kade kade kamar yadda kafada wadannan massu wannan aboun Allah ya la ancesu bama taré dassu har abada saboda san zuciya irin n'a wahabiyawa sai kajira sai da kassamu wannan badala sai ka yada dan kanuna ma Al Oumma cewa ga yadda ake mauludi allah ya issa tsaka ninmou da Kai wallahi
@Dhdd-d8u3 күн бұрын
لاحول ولا قوة الا بالله
@abdallahibrahim89142 күн бұрын
innalillahi wainna ilaihi rajiun baba imposble dutsan arfa kai dan alla
@abubakarahmad2583 күн бұрын
Allah kakashemu cikin sunnah
@SoumanaDjallo3 күн бұрын
إنا لله وإنا إليه راجعون استغفر الله العظيم واتوب اليه
@abdullahimohammad95133 күн бұрын
Inna lillahi wainna ilaihi rajiun. Wannan maganar ta baba impossible na iya fitar da mutum da musulunchi. Lallai ya kamata manyan malaman darika su fiti su yaki wannan iskanchi da kafirci da sunan son Manzon Allah sallahu alai wasalam.
@aliabubakaralidamalibaba9703 күн бұрын
ALLAH YAYI MANA MAGANIN WADANNAN RUBABBUN MALAMAN BIDI'A MASU BATAR DA BAYIN ALLAH DR IDRIS ABDULAZEEZ DUTSEN TANSHI JAGORAN JADDADA TAUHIDI NA AFRICA ALLAH YA TSARE MANA KAI
@AbdoulAzizAziz-jn5go2 күн бұрын
Dan Allah malam kazanyin adalci dan Allah dan Annabi 🥰 yamata kadoko video maulidi nagaskiya kanuna
@ibrahimandi42262 күн бұрын
Wallahi dama dukkan wata ɓarna da ake so mutane su karɓa hannu biyu sai an raɓa ta da abin kwarai saboda ta karɓu Misali : 1; maulidi an haɗa shi da son Manzon Allah 2; shi'a an haɗa ta da son Ahlil baiti 3; Ta tsine ko kalikako an haɗa ta da son Alkur'ani 4; boko haram an haɗa ta da son jihadi 5; bandis suna yunƙurin su haɗa ta da ƙabilanci 6; dukkan ɗariku sunna haɗa sune fakewa ne zikiri da istiggafar
@AliClassique-n3h2 күн бұрын
wato gaskiya Nigeria ana bura uba 😂😂wlh yakama ta malaman Nigeria su fito sumana bayani shin da gaske ne duk fadin Afrique Nigeria ce tafi kowace kasa yawan ma haddata al'qur ani maigirma aa wannan karyace irin wadda malaman su suka saba musamman mabiya izala humm sai karyar ilimi amma wlh babu gason ziciya wajan malamai Allah kyauta
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Baba impossible kwata kwata ba gaskiya yafadaba,amma dr jaki mugun mahaukaci ne wllh kuna juyawa mutane fahimta,yakamata kowa yakasance mai adalci
@mahamadboube64702 күн бұрын
Allah ya shirya
@lukmanrabiu99353 күн бұрын
Allah yatsare mu daga sharrin maluman bidiah dillalan asara
@AbouTmzk2 күн бұрын
Allah ya shiryemu
@hamayehamsou44123 күн бұрын
Soubahanallahi
@yahayadio91933 күн бұрын
Allah Yasaka da Alheri kuma yayi maka Gafara da Rahama badun ka mutuba
@ahmadibrahim-in4nx3 күн бұрын
Wllh narantse da allah baba impossible Kai makaryacine ku kuke daurewa yarannan gindi suke Kara lalacewa kuji tsoron Allah wllh kutaimaki wayannan yaran ku gaya musu gsky kafin mutuwa ta riskeku don Bakuda wata hujja agaban Allah wannan bashine son annabi Muhammad s.a.w. ba
Wallahi nayar da da malamanmu da suke duk inda kaga bawahabiye ki yayyarsa da annabi tana nan KO yafiddo afili ko tana cikin zuciyar chi Yanzou duk iskancin da Yan kaniyoud keyi a social media n'a badala bai tayarma da hankali kamar yadda mauludi ke tayarma da hankali ba
@TUNATARWAHAUSATV2 күн бұрын
Kai dakata malam, wanna malamine kaji yace duk iskancin da akeyi a film dai-daine?, Kuma karama film tunda damasu can basuce addini neba, Kuma wasu daka cikin y'an film dinma suna fitowa suna cewa badaidai baneba, kokana musune?, Amma Kai kata6aji wani yafito dan darika yace wannan badai dai baneba haba mukejin tsoron Allah mana, Kuma anayi wai dasunan addini haba dan Allah kuma sai wani kafiri yafito yayi yakuma jingina abin ga addinin musulunci kuma kufito kuce zaku qalu balanceshi, haba
@shafasClothing3 күн бұрын
Wannan ae zaiyi abunda yafihaka Allah yashiryeshe
@namalamfaruk28373 күн бұрын
1. Yanzu ace akwai wani dutse a Kano wanda hawan sa daidai yake hawan dutsen arafa? 2. Yanzu wannan iskancin shine son Manzon Allah S.A.W?.. 3. Wannan maganar ta Baba impossible ta isa ta fitar dashi musulunci.
@bachirbachir-tu8fbNiger2 күн бұрын
انا لله و انا اليه راجعون 😭
@محموداحمد-ل7س4ط3 күн бұрын
🎉🎉🎉
@Abousabira3 күн бұрын
Malam allah yasakanda hairan
@auwaluibrahimhusaini27962 күн бұрын
😂😂😂😂😂gaskiyya baba inaga rikkicin tsufane kawai akansa
@HabilaKABIRU2 күн бұрын
gaskiya mukoma izala
@JamiluLauwali-mk8pj3 күн бұрын
Subhanallahi😮
@rabiunura43563 күн бұрын
wallahi duk malamin da ya halatta irin wannan maulidin wallahi wa a zinsama bazan karajiba haba ja ma a
@إبراهيمباغي-ط8ث2 күн бұрын
Inda zamou gane adalcinka ka kawo muna inda akayi mauludi Babou wannan hayaniya sannan sai kace ga yadda Yan tijjaniya suna gouda narda mauludi agari kaza duk da mu bama taré dassu sai kayi raddi a ilimce sai a saurareka
@fatimamuhammad48902 күн бұрын
😂😂 kai kai karya fili fili Aba baba kaji tsoron Allah
@MahamadouBachir-g8f3 күн бұрын
Allah yarabamu dafita maulidi ❌😭😭😭❌❌❌
@AlhadiKirari3 күн бұрын
Wannan fa ba maulidi bane ba haka ake maulidi ba
@رضوانربيع-خ5ض3 күн бұрын
Su awajensu mau'lidi ne kaikuma fa@@AlhadiKirari
@AlhadiKirari3 күн бұрын
@@رضوانربيع-خ5ض wannan shirme ne kawai
@IPhone-on5td2 күн бұрын
استغفر الله العظيم واتوب اليه حسبي الله ونعم الوكيل
@hamayehamsou44123 күн бұрын
Innalillahi wa Inna ileyhi raju'un
@SalissouLaouali-y3b3 күн бұрын
Macha Allah ❤❤❤
@هدىمحمد-غ7د9ط3 күн бұрын
Allah kabamu thabati akan Sunnah
@Yahuzaadamumallam1113 күн бұрын
Wannan abun yananeman gera agafarceni nayi dariya Amma sai naga ba,abun dariya bane
@YouThe-u2v3 күн бұрын
😢
@malamgumel35473 күн бұрын
Allah ya sawwake ya raba mu da jahilci munafunci lalaci da fasiqanci da sharrin bidia wanda jahilci ne ya jawo Yaya za mu ci gaba a matsayinmu na musulmi ya kamata mu tuba
@HamisouHaruna-hx8fy3 күн бұрын
Inna lillahi wainna ilaihi rajiun
@AbdulkaderKader-b4d2 күн бұрын
Allah ya kyauta gaskya wanan abun da suke haram ne
@fatimamuhammad79672 күн бұрын
Allah kakashemu muna masuyin maulidi
@abdouhalilou-r8x3 күн бұрын
babu yanda zai yiwu ka sari rechen bishiya ka zaci bichiyar ce ka kache akwai yanda ya kamata masu San ɓata musulunci su fahimci chuguwa da wasu ababe a cikin sa ba zasu Nasara ba
@kmuhd94733 күн бұрын
Innalilahi wa inna ilaihin raju un wlh wadanna mutanen basa tsuron Allah 😢
@B.GISMAÉL2 күн бұрын
😂😂😂 innallillahi
@zeelahabdulhameed83323 күн бұрын
Shurka zallah
@MutariMamuda3 күн бұрын
Allah ya shiryaddamu Allah ya tabbatardamu akannhanyarshirya
Buro uba day gareka malam bakasa doko wani kuskure da dan izzala keyiba kuna so baku so saudiya ma da addakaba ana molidi se kayi bayani gobe kiyama akan wannan vidéo uban waye yatchemaka wajan molidi akayi wannan vidéo mahaukaci
@fatimausman8113 күн бұрын
Ba.a maulidi a saudiya du wanda yace ana maulidi a saudiya karya yake su murnar independent day sukeyi basusan wani abu waishi maulidi ba
@MurjaMurja-u8t3 күн бұрын
Wannan hkayake@@fatimausman811
@ameenah5402 күн бұрын
gaskiya ne wallahi yar uwa a Saudiya Makka ko Madina riyad dijjah tayib a ku ina a kasar Saudiyya ba a maulidi Allah yasa mu dace kwai @@fatimausman811
@djamilasalifou10552 күн бұрын
@@fatimausman811toh! Ya akayi naga ana yadawa akan cewa maulidin manzan Allah daga garin madina Kenan ba Haka abin yake