Ya sheikh Allah ubangiji yakara lafiya da imani da nisan kwana Allah yabani miji nagari kamarka wanda zai jibinti lamurana
@SabiouSabiou-fp7yo14 күн бұрын
Masha Allah
@maryammuktarali11 күн бұрын
Allah ya bamu ikon karanta Alqurani me girma, Allahu Akbar ❤
@AbdoulrazakRazak-if4xq2 күн бұрын
🙂🥀🥀💙
@KamalMusa-iv3bw29 күн бұрын
Allahu akubar 💞 Allah kasa Quran ani ya cece mu.
@ZaurenSunnah-29 күн бұрын
Amin
@ibsnomaa29 күн бұрын
Allahu Akbar
@muhammadgonia.294629 күн бұрын
❤❤❤ Allahu Akbar ❤❤❤ Akwai abin lura da izina cikin wannan kissar❤❤❤Saidai Malam Matsoracine Allah ya kyauta❤❤❤
@ZaurenSunnah-29 күн бұрын
🤣🤣
@FatimaShuibu-ir3fn29 күн бұрын
Wlh kokaima guduwa zakayi@@ZaurenSunnah-
@shamsudeenusman-qw6nr26 күн бұрын
Malam gaskiya yake fada ba irin wasu masu kawo qissa ko labari Amma sai sunyi Kari Ko kuma hainci a ciki ba. Akwai tsoro na dabi'a wannan kuma ba abin zargi ba ne!! Mu koma qissar annabi MUSA lokacin da aka umurce Shi da ya saki Sandar sa sai tazama maciji anan sai ALLAH yace annabi MUSA ya juya a guje bai Ko waiwaya ba.
@muhammadgonia.294625 күн бұрын
@@shamsudeenusman-qw6nr Dan'uwa Bana inkari ko shakka akan abinda Dr. Jameel Sadis ya fada. Daga siyakin rubutun da na yi za ka fahimta. Na kawo nawa raunin lokacin ina yaro ba abinda na ke tsoro Kamar kulba. Sanannen abu ne tsoron dabi'a cikin shari'a. Shi Annabi Musa yana fada karara "Inni Akhafu Ayyaqtulun. " irinsu. "Inni Akhafu Anyukathibun". Amma tattare da wannan Bahaushe Yana fadin Kai ka fiye tsoron don Raha.
@YasminaMarwana29 күн бұрын
Allahu'akbar Allah ya kara daukaka addini😊😊❤❤❤
@ZaurenSunnah-29 күн бұрын
Amin
@harunaaisha511511 күн бұрын
❤😂
@mamanlawalibarageango810318 күн бұрын
Ma Sha Allah !!!
@user-pj5bo4ln7x21 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤ ALLAHU AKBAR ai WALLAHI Malam akwai abubuwa na Alkhairi da Albarka masu yawa tattare da kai ALLAH YA Karawa rayuwa Albarka Amin
@ZaurenSunnah-21 күн бұрын
Amin
@user-jb9xg7yc3b16 күн бұрын
Allah ya taimaka yakuma kara nisan kwana ameen
@MaimunaAbubakar-yr7fd29 күн бұрын
Allahu Akbar ♥️Allah shine Mafi girma mukaunaci alqurani yan uwana muslimi 😘💯
@SalisuSahaza26 күн бұрын
Allah ya karamana kaunar alqur'ani
@sumayyajibril679826 күн бұрын
Masha Allah.😆😃Allah Akbar
@user-mp8ov2xc5j25 күн бұрын
Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar
@maryamsani316026 күн бұрын
Allah Akbar
@salmaalhassanaliyu29 күн бұрын
من إعجاز القرءان❤❤❤
@AwaliDanlami16 күн бұрын
الحمد لله 😂😂😂😂😂😂
@rukayyaabubakar609724 күн бұрын
آلله اكبر
@AliAbdoulaye-z9l10 күн бұрын
Malam gaskiya kayi kokari malam
@Houa-qu5ru14 күн бұрын
❤❤❤😂😂😂😂
@user-mf7il2no2y26 күн бұрын
Allahu Akbar Masha Allah
@MSabo-o9o17 күн бұрын
Allahu Akbar amma da nice kam ai da tuni na gudu😂
@user-ri5wg7uf2y23 күн бұрын
Allah Akbar 😂
@kkmmksa473029 күн бұрын
❤😂❤😅❤😊😊😊❤
@abdulazeezisahmogauri944623 күн бұрын
ALLAHU Akbar ♥♥♥♥
@muhammadgonia.294629 күн бұрын
Sai dai ni kai na ina yaro ba abinda bana kauna kamar kulba. Don ana cewa ita kulba matar macijine duk inda ka ganta akwai maciji kusa. Amma Kadangare kullum muna tare.