Allah ya saka da alkhari, ya Kara kusanci da ANNABI MUHAMMADU
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
allah mungudi ashihu abulfatahi sani mungudi allah qara duwkaka mungudi
@issoumoussa42602 жыл бұрын
Masha'Allahu barakALLAHU fiikum
@ibrahiminuwa39692 жыл бұрын
Allah y saka d alkhairi y kara kusanchi d annabi 🙏
@alphaibrahim4831 Жыл бұрын
Very good and authentic presentations
@yahayaarjika8092 жыл бұрын
Masha Allah maulana syd abulfathi sani attijjany Allah yasaka da alkhairi
@aliyuadamu89272 жыл бұрын
Masha Allah
@الجدابنمحمدالبرنوي2 жыл бұрын
Alhamdullah alhamdullah alhamdullah sheikh abul fathi Allah ya qara ma qarfin giwa ,,,muna godiya matuqa dodon salafawa
@umabdallahusman24162 жыл бұрын
Masha Allah Allah yakaramana san annabi Muhammad S A W Allah yasakamuku da alkairi Allah yakifar da kungiyar izala kwadayayyu Allah yashiryesu
@abdullahiibrahimusman81355 ай бұрын
Wai don Allah menene son annabi?
@bubasalisu83242 жыл бұрын
Masha Allah.Allah yasaka da alhairi
@ridwanunigertahoua2692 жыл бұрын
Allah yabarmu da Annabi Muhammad saw
@yunusamusbahu82192 жыл бұрын
Allah kara lfy albarkar Annabi s a w
@AdamuAuwal2 жыл бұрын
Allah ya Kara maka lafiya da nisan kwana cikin iymani da soyayyar Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wa aalihiy wa sallam.
@kabiruharuna52962 жыл бұрын
Allah Tsare ka allah ya kara kusanci ga Annabi Muhammad s.a.w
@chaibouhabou57632 жыл бұрын
Alhamdulilahi
@malamshuaibu36612 жыл бұрын
Summa ammmmeeeeeen annabi Muhammad
@adamyusufmaikudi2734 Жыл бұрын
Allah yaqarama lpa malam
@mlkailususman14152 жыл бұрын
ALHAMDULLILLAH! WASWALLALHU ALAH Sayyidina MUHAMMAD Rasullillahi S.A.W
@alhmusteegoldventurealhmus660410 ай бұрын
ALLAH.YAQARA.LFY.
@yusufmuhammadzamauzamau90692 жыл бұрын
Mungóde allah da yabamu ku ya maulaya
@umarharunainyass79272 жыл бұрын
Allah yakara basir mlm
@abdallahganatcha7762 жыл бұрын
MASHA ALLAH ya kara lfy
@mammangarka30102 жыл бұрын
Wallahi Yan Dariqa Kuna Daf da haukata Yan Inzala, domin cikin kwanakkinnan::: Kun gwara kanunsu har sun fara La'antar junansu, Kun Rikirkitasu har sun fara fitowa da Boyayyun manufofinsu a Fili ana ji, Kun Qassara su ta hanyar ceto dayawa cikin Wawaye da Jahillan dake biye dasu Idanu rufe, Kun Sanya Mafi yawan Almajiransu masu Yar Nutsuwa dake Kankame dasu sun fara Shawarwarin sanin inda dare yayi musu, Kun Sanya wasu daga cikin Guma-Guman Malamansu sun fara gane cewa Karamin Sani Kukumi ne kuma ba tarin Gemu ko yawan Shekaru ne Ilmiba A' a a dai Kona Makaranta.Allah ya Kara dafa muku a cikin wannan Jihadi
@muhammadmuzzammilmusa16942 жыл бұрын
MashaAllah
@adamusaleh28362 жыл бұрын
Abin dariya, Dan darika ne zai gwara kan dan izala, toh ina yaga ilimin?
@mammangarka30102 жыл бұрын
@@adamusaleh2836 Dama daukar da Yan Izala sukewa kansu masu Ilmin, shi ke hana su karatu.
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
@@mammangarka3010 Abinda yasa make ganin kamar an gwara kan Yan izala shine saboda Yan izala sunada adalci Shi yasa kake ganin ko malaminsune yayi kuskure zasu Gaya mishi gaskiya ba irinkuba Yan darika da baku ganin laifin malamanku ba.
@adamusaleh28362 жыл бұрын
@@mammangarka3010, ai kuwa babu wa'yanda suka dabbaka karatun addini kaman Izalawa awannan kasan!
@ArbiMahamoud5 ай бұрын
🤝❤️👍
@abouzeidaboubacar1672 жыл бұрын
Mashallah barka da warhaka
@AliyuShuaibu-lg5yd9 ай бұрын
Abbufatahi Allah yaqara mana kusanci da Annabi
@sumailabello55962 жыл бұрын
Mach Allah s Syd
@sulaimansm65032 жыл бұрын
Dan Allah kachigaba da dayin haquri ,wallahi u are a wepon for us Amma sai kayi haquri
@sodjacisse80812 жыл бұрын
Why do you not stop following does people
@Sadiyamk Жыл бұрын
Hujjoji sun nuna bakwa son Annabi sai shehunan ku, daawa ce kukeyi, saboda kun iya taqiya tunda shuhu inyass ya koya muku, ya Allah ka sa mu dace
@samailasandiyounoussa51912 жыл бұрын
Assalamou alaykoum warahmatullahi ta'ala wabarakatuhu. Dan Allah, Dan Allah ina bukatar lambar sheikh. Cikin biyayya
@MuhammadAUmar-do2qj2 жыл бұрын
Allah yakara lpy
@malamshuaibu36612 жыл бұрын
Ammmmmm
@saiduyahaya93192 жыл бұрын
Na bari izala daga yau insha allah
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Wallahi abulfasadi bazaku iya kare mutuncin manzon Allah SAW. Kuda kuka daidai ta shehun ku da Allah kuka nuna shehunku yafi manzon Allah SAW. Baku da kunya baku da ilimi abulfasadi a koma makaranta, ko da yakema Kai ba Wanda ma za'a tsaya ana tattaunawa na ilimi da kaineba,su Mallam junaidu da koza ma Kai harda Prof. Nakuma an binnesu a ilimance balle Kai daqiqi Dan tasha Wanda bai San komaiba sai magana irin na Yan Tasha.
@mustaphayau83272 жыл бұрын
Malam babu wani mutun da zaice ANNABI ambulance kajitsoran ALLAH
@fatimashitu36702 жыл бұрын
Malam ayi shiru kawai tun muna yara suke fada Amma gaskiya yanzu suna dan ragaewa amma shekaru talatin anyi abunuwa
@shehuusman51792 жыл бұрын
Shehu
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
assalamu alikum warahamatulhi
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Mallam matsalar iyayen Annabi fa ba Yan izala suka fito da Shiba, hadisine ingantaccen a sahihul Muslim, laifin Yan izala su karanta Kuma sunyi fahimta a ciki, har ma wasu daga cikin malamanku na sufaye ai sun ruwaito Kuma sunyi sabanin fahimta a ciki,Amma Kai abulfasadi dayake Kai daqiqi ne sai ka koma kana zargin Yan izala tunda Kai ba Wanda ka tsana a duniya irin Yan izala gashi Kuma jahilci ya hanaka ka gane, jaki kawai Wawa.
@DjafarouMamane5 ай бұрын
Allah ya tsine ma uban babanka kai yaro ne Abdullahi Ibrahim
@abdullahiibrahimusman81355 ай бұрын
@@DjafarouMamane Da wani dalilin zaka tsine ma ubana ba ma niba?zage zage da haushi da husuma bazai sa ku fahimci wannan matsalar ba fa Kuma bazi hanamu fadin gaskiya ba, in zaku shekara Kuna zagi baza' ku fahimci matsalar ba sai an koma makaranta anyi karatu karatu Kuma na tsoron Allah ba hargowa ko hayaniyaba. Ko da yake banyi mamakiba kuka tsinema manzon Allah SAW ma balle ni, wallahi jahilci yafi hauka wuyan magani Allah ya sauwake, Allah yasa zaku gane kuma kuyi karatun ta natsu.
@mustaphayau83272 жыл бұрын
Allamu Alaikum Dan Allah yin maulidi shine sonmanzan ALLAH? Koyin abin abinda ya umurice mu ko ya hanemu da shi?
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Kai me ka sani a hadisi da har zaka ce Wai zakayi tawili. Kai bakasan girman Allah ba shi yasa kake mamaki in ance Allah Yana sama.
@musamousa15662 жыл бұрын
Gaskiya hakane
@aishaaminu81342 жыл бұрын
Inba rashin hankaliba ina wani washi abulfashi zai iya da yan sunna. Ni wallahi ban yarda da musuluncin yan inyas ba. Kuma malaman sunna su daina kulasu sufa sunce inyas ne mai kunfayakun. Kunga kuwa ba uban gijinmu daya da su ba mu uban gijinmu shine ubangi jin annabi SAW kuma shine mai kunfaya kun
@ahmadmuhammad36582 жыл бұрын
Pls go and learn islam and arabic
@ahmadmuhammad36582 жыл бұрын
أشفق عليك لم تتعلم أنت مسلم بالاسم ولكن في فهم الإسلام فأنت أصم أبكم وأعمى.
@yusufadamu12632 жыл бұрын
Manzo SAW yana rabuwa iya adadinmune in'ana anbatonsa'ne ako'ina
@donmilano55742 жыл бұрын
Sunkawo qiyyayar annabi saw
@ridwanunigertahoua2692 жыл бұрын
Izala innalillahi wa innah ilehi rajion
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
allah qara lafiya
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Wallahi Kai jakine abulfasadi hadisi a sahihul Muslim kace bai ingantaba? Ka daina shiga Abinda baka da ilimi a Kai. Kaga yanzu a ilmance an kureka ka kasa bayani . Kuma yanzu dai Kai da bakinka ka fada cewa ba Yan izalane suka ce iyayen manzon Allah suna wutaba. Allah ya shiryeka .
@sulaimansm65032 жыл бұрын
Ya shaick , Allah ya Albarkache ka da Ilimi ,sai kayi hakuri
@adamusaleh28362 жыл бұрын
Yaro bakada aikin yi, Je kasamu aikin yi kabar ci da maulidi, Munkiri kawai
@ahmadmuhammad36582 жыл бұрын
Mutumin da ke karbar dubu daruruwa duk wata,banda shi yana wasu kasuwanci kake cewa yana maula ai mu kashi 90 na yan darika masu abun yi ne sai da mu kashe dukiyar mu kan kaunar sayadina rasoolilah s a w)kowa yasan kune yan maula maroka kulun cikin roko da karyar gyaran masalaci da makaranta,ga bin ya siyasa
@adamusaleh28362 жыл бұрын
@@ahmadmuhammad3658, har ka bani dariya wai dubu daruruwa, Ni yaro ne? Cemaka akayi bansan shi bane? Karyan banza, masu ci da maulidi kawai,
@malamrisse76422 жыл бұрын
Abisa fannin ilimi hakane wani yana iya koure wani.amma à adalche ache yan izala basou san annabi mouhamed saw.to wannan nagaskiyanane
@rabgn23 ай бұрын
Assalam alaikum . Anya waɗannan bayannan na ƴan salfiyya ne akarami ? Allahu akbr .
@aishaaminu81342 жыл бұрын
Duk wani rashin da'a da rashin mutunci ku ake sawa. Son Annabi imanine to amman shi maulidinnan maiye amfaninsa tunda kun chanja shi yadda magabata suke Yi, amman yanzu inba kida da rawa ba ba abinda kukeyi
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
Idan har baka sani ba kidannan da rawa ana zikri ana murna ana zagaya gari shine maulidi qarara da annabi da ssahabbai suka aikata baya ga azumi da annabi yake yi ranar littanin dan tunawa da maulid(ranar haifuwarsa).wannan murna da farin ciki na samuwar(haifuwar)annabi yazo a ayar Qurani qarara ,annabi da ssahabai suka aikata yadda ake murna ta hanyar zagaya garin madina tare da ssahabai ranar haifuwarsa kuma ya tarar yan mata suna kida suna murna da annabi suka ce suna son annabi ne, shi kuma yace yana sonsu.To,kaga kide-kide, samari suyi kwalliyya yan mata suna biye dasu kuma ga tutoci suna zikri da waqoqin yabon annabi duk anyi haka lokacin annnabi kuma annabi ya yaba.To,ina rashin daa da rashin mutunci yake anan ?kawai dai kunyi naku tunani ne kawai bakwa son maulidi dan bakwa son annabi;ba dan maulidi bashi da madogara ba a Qurani ko hadithai.ka sani duk wanda baya ganin girman annabi dan wuta sai in ya tuba.ka gaggauta tuba kafin ka mutu.
@BashiruUmar-p9o24 күн бұрын
Son shehu sak❤❤❤❤❤
@sodjacisse80812 жыл бұрын
Allah yakiyamu da shanri ahlu fitnatu wahabiya
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Kai Abulfatahi in Banda jahiline Kai don kirista ya qalubalanci musulmi akan maulidi shine abin kwatance. Gaskiya zan baka shawara ka daina magana in dai abinda ya shafi addinin musuluncine saboda duk lokacin da kayi magana sai jahilcinka ya bayyana. Kai jahiline, in ba jahilciba to karyane hadisin da imam buhari ya ruwaito akan iyayen manzon Allah SAW? Wannan maganace ta ilimi, Kai Kuma jahiline Shi yasa bazaka ganeba. Kuma ai wasu daga cikin malamanka sun San wannan maganar. Allah ya sa ka gane abulfasadi.
@BashiruUmar-p9o24 күн бұрын
Kai munkiri son shehu son annabine son annabi sw son allah ne
@aishaaminu81342 жыл бұрын
Kuma dama Ai yan inyas wasunkuma cross kuke sawa
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Kayi dariya ko kayi yaqe? Ai Mallam ya kureka da hujja,haba abulfasadi ai baka da madafa sai dai kame kame,Kai tuntuni anyi janaizarka a fagen ilimi ka Zama mushen gizaka, ka mace kanaba yara tsoro. Wawa jahili duk abinda Annabi bai yiba ai Babu abin kenan saboda haka duk abinda Annabi bai yiba ya Hana kenan. Kai shiryar da jahilifa Yana da wahala Allah ya shiryeka, abulfasadi, an baka amsa tuntuni.
@ridwanrabiukano69732 жыл бұрын
Munafikin banza izala tayi kafuwar da yaro kamarka be isa yarusheta ba lokacin da mlm jafar yanaraye yakure shinnanku wanda alokacinsa ko shehu inyass ne yazoda mujadala seya kureshi wlh bama kaiba aikin banza
@auwalsulaimansuleiman15312 жыл бұрын
Happy maulid
@samirasani76702 жыл бұрын
Ai dama larabawa basa kunyar rawa mu mazauna saudiyya muna gani
@ridwanrabiukano69732 жыл бұрын
Makaryatan banza bakusan kur ani ba sekarya da bautar shehun nai
@awodi19102 жыл бұрын
Hmmmmmmm abdulfatai dan wiwi kenan
@sodjacisse80812 жыл бұрын
Da ubanka da babanka ciki
@sunusimadamu64952 жыл бұрын
kaijahili ne kuma maras adalci acikin magana Domin biyayya da maganan annabi shine son annabi bawai kari ko cin gyara wa annabi akan isar da sako ba maulidi kamar cin gyara wa annabine ko nuna wa mutane annabi yayi amantuwa bari ku gyaramasa tahanyar yin maulidi,,,sabo da haka kai wawane mai karatun raddi jahili bakauye acikin addini.
@abbawali75042 жыл бұрын
Uwarkace wawuya ana kare hakkin SHUGABA S.A.W kai kana kare ra'ayi saboda Wahabiyyanci
@sunusimadamu64952 жыл бұрын
@@abbawali7504 son annabi shine tsayawa akan iyakokin da ya fada ba sai na zagi uwarka ba
@ibrahiminuwa39692 жыл бұрын
Abdullahi ibrahim usman d aisha aminu munga tarbiyyar d aka samo a gida 🙈
@IssaAdamou-y7s10 ай бұрын
Duk malamin kirki karantarwa yake ,kan alkur ani da sunnar manzon allah (s a w) ba fadaba da meda randi;kuma san manzo allah shine kayi koyi da abinda yazo da shi,an ma kuna fakewa da maulud kuna talata shehun nan ku,kuma wa ni irin san manzon allah daga chekara sey shekara.
@aliwakassoidrissaaljabbari18212 жыл бұрын
Lamarin de abin dubawa ne
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Kai wallahi abulfasadi baka da adalci dayake kana ganin dama da jahilai kake magana kaki kayima mutane cikakken fassaran abunda malamin yace sai ka wawantar da mutane, to mu ba jahilai bane irinka ka dai na yaudaran mutane. Kai baka da adalci jahili na karshe. Yanzu kasan darajan manzon Allah SAW wannan matsayin ba shehunku kukaba ba? Yanzu don malaminmu ya fada muku gaskiya shine zaku zo ku kare manzon Allah bayan kun gama ci mishi mutunci a litattafan ku? Jahili, miskin.
@auwalbigerror59242 жыл бұрын
🤣🤣🤣
@musamamuda86692 жыл бұрын
Kai Dan wahabiyya dakikine wlh
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
dafatan saiyadi kuna lafiya
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
Wayyo jahili ai ba wata bidi'a Mai kyau. Duk bidi'a batane,Kuma Kai jahili abinda da baka saniba shine mu duk daawarka da zakayi ta sunna bai Hana in kayi kuskure mu nuna maka kuskurenka ba. Sabaninku naku malaman da basa kuskure. Abulfasadi duk ka gama kunfan baki da tada jijiyoyin wuya bazaka iya kawo hujjan maulidiba, kace wani ahlissunna ya goyi bayan maulidi ba shi zai halatta maulidiba! Abulfasadi kawo hujja in ba hujja to kayi ta fadanka domin baza mu hanaka fadaba don in aka hanaka fada da haushi, to qila ciwon zuciya ya kamaka ka mutu,Allah ya sauwake.
@aliyumarafa5062 жыл бұрын
Ai Kai Ibrahim dama akwai irin ku maras junya da rashin son adalci
@abdullahiibrahimusman81352 жыл бұрын
@@aliyumarafa506 Kamar yaya?
@aliyumaijirgimuhammad72322 жыл бұрын
Kaima battacce ne
@aishaaminu81342 жыл бұрын
Abulfashi kai makaryacine, munafikine kai, jahilinekai, wawane kai, alade ne kai, ko shaihunan ku basu da ilimin da zasu ja da yan sunna bare kai da ba abinda ka iya sai cin mutuncin masu mutunci
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
Ku yahudawa maqiyan annabi ne yan sunna?kina nufin sunnar shedan tasu Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab ta qasqanta annabi cewa ba shine fiyaiyen halitta ba;wannan qazami Dan taimiyya da baya wanka yaqi aure yana ta barbaran yan mata shine fiyaiyen halitta kuma dashi ake dogaro a sami rinjaye kuma shi cecesu a lahira?mudai mun tsaya ga Annabi Muhammad;bama tabewa a duniya bama tabewa a lahira.Allah kara mana son annabi .
@sodjacisse80812 жыл бұрын
Tare da iyayenka da mallunmaka
@sodjacisse80812 жыл бұрын
Ahlu fitnatu sunnah
@auwalsulaimansuleiman15312 жыл бұрын
Happy maulid
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
@@auwalsulaimansuleiman1531 ,Thank you.May Allah bless you and all those who cherish true teachings of our beloved prophet Muhammad ,the leader of all created beings,during maulid commemorations.The spiritual rewakining in maulid is still fresh in our minds.may Allah prolong our lives to witness the next maulid in shaAllah.
@ukashatuumar4882 жыл бұрын
Kai Dan kana Wawa da kafiri zaka kafa muna dalili A Addini
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
Ashe kai mahaukaci ne ,tataccen Dan iska?mu dauki baka daukemu a matsayin musulmi bisa aqidarka ta wahhabiyanci Izala ,baka taba karanta hadithinnan da wani ssahabi ya hadu da shedan ya naqalta masa wani abu na gaskiya a musulmi ;ya ba annabi labari,annabi yace wannan abin gaskiya ne ,amma shedan yana nan makaryacinsa.To,mi zai hanaka karban dalilanda malam Abulfathi ya kawo na gaskiya?Baka yarda da wannan hadithin bane ?ko kana da hujja na rashin yarda da abinda hadithin yake koyarwa? To,ta tabbata duk wanda ya raina annabi dan wuta ne.Ku yan Izala kun raina annabi,bakwa son jin duk magana ta yabon annabi .Dan haka ku yan wuta ne har abada.Ga ayoyin Qurani sun baiyana qarara wajabcin son annabi ta hanyar girmamashi;amma kun kauda kai kun qirqiro taku fassara ta qarya kunce bin umarnin annabi kawai Allah yace ayi ;ba asoshi ta hanyar girmamashi da yabonsa ba.Ina kuka sami wannan fassara?wane malamin tafsiri ko fiqhu ya taba wannan fassara?kuna nufin ayoyinda suka wajabta son annabi an shafesu ne ?idan kun ce akwai ,ku karanto muji kuma wadanne daga magabata suka baiyana haka?
@auwalsulaimansuleiman15312 жыл бұрын
Dama wanna mekaranta alburda kafirene
@mammangarka30102 жыл бұрын
Wannan ba a dalili bane, Izna ne agareku Lalatattun Musulmi.
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
@@auwalsulaimansuleiman1531 ,Bisa hadithin annabi ka zama kafiri sabili da kafirta musulmi.muna so mu sani taku hujja ta kafirta Mai karanta Alburda da hadithin annabi cewa duk Wanda ya kafirta musulmi wace tafi karfi?
@ibrahimmuhammad15692 жыл бұрын
@@mammangarka3010 yan izala masu aqidar yahudu ta raina Annabi sune lalatattu da suke daawar sunna,amma basu son annabi Mai sunnar .zaku yi da na sani da zarar kunzo mutuwa.miyagun yahudawa!!