An kure Izalah, don ya tabbata basa son ANNABI SAW.

  Рет қаралды 29,185

Mu'assasatul Anwãr Africa

Mu'assasatul Anwãr Africa

Күн бұрын

Пікірлер: 123
@sanirafindadi8004
@sanirafindadi8004 2 жыл бұрын
Allah ya saka da alkhari, ya Kara kusanci da ANNABI MUHAMMADU
@ibrahimmasta-hs2hc
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
allah mungudi ashihu abulfatahi sani mungudi allah qara duwkaka mungudi
@issoumoussa4260
@issoumoussa4260 2 жыл бұрын
Masha'Allahu barakALLAHU fiikum
@ibrahiminuwa3969
@ibrahiminuwa3969 2 жыл бұрын
Allah y saka d alkhairi y kara kusanchi d annabi 🙏
@alphaibrahim4831
@alphaibrahim4831 Жыл бұрын
Very good and authentic presentations
@yahayaarjika809
@yahayaarjika809 2 жыл бұрын
Masha Allah maulana syd abulfathi sani attijjany Allah yasaka da alkhairi
@aliyuadamu8927
@aliyuadamu8927 2 жыл бұрын
Masha Allah
@الجدابنمحمدالبرنوي
@الجدابنمحمدالبرنوي 2 жыл бұрын
Alhamdullah alhamdullah alhamdullah sheikh abul fathi Allah ya qara ma qarfin giwa ,,,muna godiya matuqa dodon salafawa
@umabdallahusman2416
@umabdallahusman2416 2 жыл бұрын
Masha Allah Allah yakaramana san annabi Muhammad S A W Allah yasakamuku da alkairi Allah yakifar da kungiyar izala kwadayayyu Allah yashiryesu
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 5 ай бұрын
Wai don Allah menene son annabi?
@bubasalisu8324
@bubasalisu8324 2 жыл бұрын
Masha Allah.Allah yasaka da alhairi
@ridwanunigertahoua269
@ridwanunigertahoua269 2 жыл бұрын
Allah yabarmu da Annabi Muhammad saw
@yunusamusbahu8219
@yunusamusbahu8219 2 жыл бұрын
Allah kara lfy albarkar Annabi s a w
@AdamuAuwal
@AdamuAuwal 2 жыл бұрын
Allah ya Kara maka lafiya da nisan kwana cikin iymani da soyayyar Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wa aalihiy wa sallam.
@kabiruharuna5296
@kabiruharuna5296 2 жыл бұрын
Allah Tsare ka allah ya kara kusanci ga Annabi Muhammad s.a.w
@chaibouhabou5763
@chaibouhabou5763 2 жыл бұрын
Alhamdulilahi
@malamshuaibu3661
@malamshuaibu3661 2 жыл бұрын
Summa ammmmeeeeeen annabi Muhammad
@adamyusufmaikudi2734
@adamyusufmaikudi2734 Жыл бұрын
Allah yaqarama lpa malam
@mlkailususman1415
@mlkailususman1415 2 жыл бұрын
ALHAMDULLILLAH! WASWALLALHU ALAH Sayyidina MUHAMMAD Rasullillahi S.A.W
@alhmusteegoldventurealhmus6604
@alhmusteegoldventurealhmus6604 10 ай бұрын
ALLAH.YAQARA.LFY.
@yusufmuhammadzamauzamau9069
@yusufmuhammadzamauzamau9069 2 жыл бұрын
Mungóde allah da yabamu ku ya maulaya
@umarharunainyass7927
@umarharunainyass7927 2 жыл бұрын
Allah yakara basir mlm
@abdallahganatcha776
@abdallahganatcha776 2 жыл бұрын
MASHA ALLAH ya kara lfy
@mammangarka3010
@mammangarka3010 2 жыл бұрын
Wallahi Yan Dariqa Kuna Daf da haukata Yan Inzala, domin cikin kwanakkinnan::: Kun gwara kanunsu har sun fara La'antar junansu, Kun Rikirkitasu har sun fara fitowa da Boyayyun manufofinsu a Fili ana ji, Kun Qassara su ta hanyar ceto dayawa cikin Wawaye da Jahillan dake biye dasu Idanu rufe, Kun Sanya Mafi yawan Almajiransu masu Yar Nutsuwa dake Kankame dasu sun fara Shawarwarin sanin inda dare yayi musu, Kun Sanya wasu daga cikin Guma-Guman Malamansu sun fara gane cewa Karamin Sani Kukumi ne kuma ba tarin Gemu ko yawan Shekaru ne Ilmiba A' a a dai Kona Makaranta.Allah ya Kara dafa muku a cikin wannan Jihadi
@muhammadmuzzammilmusa1694
@muhammadmuzzammilmusa1694 2 жыл бұрын
MashaAllah
@adamusaleh2836
@adamusaleh2836 2 жыл бұрын
Abin dariya, Dan darika ne zai gwara kan dan izala, toh ina yaga ilimin?
@mammangarka3010
@mammangarka3010 2 жыл бұрын
@@adamusaleh2836 Dama daukar da Yan Izala sukewa kansu masu Ilmin, shi ke hana su karatu.
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
@@mammangarka3010 Abinda yasa make ganin kamar an gwara kan Yan izala shine saboda Yan izala sunada adalci Shi yasa kake ganin ko malaminsune yayi kuskure zasu Gaya mishi gaskiya ba irinkuba Yan darika da baku ganin laifin malamanku ba.
@adamusaleh2836
@adamusaleh2836 2 жыл бұрын
@@mammangarka3010, ai kuwa babu wa'yanda suka dabbaka karatun addini kaman Izalawa awannan kasan!
@ArbiMahamoud
@ArbiMahamoud 5 ай бұрын
🤝❤️👍
@abouzeidaboubacar167
@abouzeidaboubacar167 2 жыл бұрын
Mashallah barka da warhaka
@AliyuShuaibu-lg5yd
@AliyuShuaibu-lg5yd 9 ай бұрын
Abbufatahi Allah yaqara mana kusanci da Annabi
@sumailabello5596
@sumailabello5596 2 жыл бұрын
Mach Allah s Syd
@sulaimansm6503
@sulaimansm6503 2 жыл бұрын
Dan Allah kachigaba da dayin haquri ,wallahi u are a wepon for us Amma sai kayi haquri
@sodjacisse8081
@sodjacisse8081 2 жыл бұрын
Why do you not stop following does people
@Sadiyamk
@Sadiyamk Жыл бұрын
Hujjoji sun nuna bakwa son Annabi sai shehunan ku, daawa ce kukeyi, saboda kun iya taqiya tunda shuhu inyass ya koya muku, ya Allah ka sa mu dace
@samailasandiyounoussa5191
@samailasandiyounoussa5191 2 жыл бұрын
Assalamou alaykoum warahmatullahi ta'ala wabarakatuhu. Dan Allah, Dan Allah ina bukatar lambar sheikh. Cikin biyayya
@MuhammadAUmar-do2qj
@MuhammadAUmar-do2qj 2 жыл бұрын
Allah yakara lpy
@malamshuaibu3661
@malamshuaibu3661 2 жыл бұрын
Ammmmmm
@saiduyahaya9319
@saiduyahaya9319 2 жыл бұрын
Na bari izala daga yau insha allah
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Wallahi abulfasadi bazaku iya kare mutuncin manzon Allah SAW. Kuda kuka daidai ta shehun ku da Allah kuka nuna shehunku yafi manzon Allah SAW. Baku da kunya baku da ilimi abulfasadi a koma makaranta, ko da yakema Kai ba Wanda ma za'a tsaya ana tattaunawa na ilimi da kaineba,su Mallam junaidu da koza ma Kai harda Prof. Nakuma an binnesu a ilimance balle Kai daqiqi Dan tasha Wanda bai San komaiba sai magana irin na Yan Tasha.
@mustaphayau8327
@mustaphayau8327 2 жыл бұрын
Malam babu wani mutun da zaice ANNABI ambulance kajitsoran ALLAH
@fatimashitu3670
@fatimashitu3670 2 жыл бұрын
Malam ayi shiru kawai tun muna yara suke fada Amma gaskiya yanzu suna dan ragaewa amma shekaru talatin anyi abunuwa
@shehuusman5179
@shehuusman5179 2 жыл бұрын
Shehu
@ibrahimmasta-hs2hc
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
assalamu alikum warahamatulhi
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Mallam matsalar iyayen Annabi fa ba Yan izala suka fito da Shiba, hadisine ingantaccen a sahihul Muslim, laifin Yan izala su karanta Kuma sunyi fahimta a ciki, har ma wasu daga cikin malamanku na sufaye ai sun ruwaito Kuma sunyi sabanin fahimta a ciki,Amma Kai abulfasadi dayake Kai daqiqi ne sai ka koma kana zargin Yan izala tunda Kai ba Wanda ka tsana a duniya irin Yan izala gashi Kuma jahilci ya hanaka ka gane, jaki kawai Wawa.
@DjafarouMamane
@DjafarouMamane 5 ай бұрын
Allah ya tsine ma uban babanka kai yaro ne Abdullahi Ibrahim
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 5 ай бұрын
@@DjafarouMamane Da wani dalilin zaka tsine ma ubana ba ma niba?zage zage da haushi da husuma bazai sa ku fahimci wannan matsalar ba fa Kuma bazi hanamu fadin gaskiya ba, in zaku shekara Kuna zagi baza' ku fahimci matsalar ba sai an koma makaranta anyi karatu karatu Kuma na tsoron Allah ba hargowa ko hayaniyaba. Ko da yake banyi mamakiba kuka tsinema manzon Allah SAW ma balle ni, wallahi jahilci yafi hauka wuyan magani Allah ya sauwake, Allah yasa zaku gane kuma kuyi karatun ta natsu.
@mustaphayau8327
@mustaphayau8327 2 жыл бұрын
Allamu Alaikum Dan Allah yin maulidi shine sonmanzan ALLAH? Koyin abin abinda ya umurice mu ko ya hanemu da shi?
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Kai me ka sani a hadisi da har zaka ce Wai zakayi tawili. Kai bakasan girman Allah ba shi yasa kake mamaki in ance Allah Yana sama.
@musamousa1566
@musamousa1566 2 жыл бұрын
Gaskiya hakane
@aishaaminu8134
@aishaaminu8134 2 жыл бұрын
Inba rashin hankaliba ina wani washi abulfashi zai iya da yan sunna. Ni wallahi ban yarda da musuluncin yan inyas ba. Kuma malaman sunna su daina kulasu sufa sunce inyas ne mai kunfayakun. Kunga kuwa ba uban gijinmu daya da su ba mu uban gijinmu shine ubangi jin annabi SAW kuma shine mai kunfaya kun
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 2 жыл бұрын
Pls go and learn islam and arabic
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 2 жыл бұрын
أشفق عليك لم تتعلم أنت مسلم بالاسم ولكن في فهم الإسلام فأنت أصم أبكم وأعمى.
@yusufadamu1263
@yusufadamu1263 2 жыл бұрын
Manzo SAW yana rabuwa iya adadinmune in'ana anbatonsa'ne ako'ina
@donmilano5574
@donmilano5574 2 жыл бұрын
Sunkawo qiyyayar annabi saw
@ridwanunigertahoua269
@ridwanunigertahoua269 2 жыл бұрын
Izala innalillahi wa innah ilehi rajion
@ibrahimmasta-hs2hc
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
allah qara lafiya
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Wallahi Kai jakine abulfasadi hadisi a sahihul Muslim kace bai ingantaba? Ka daina shiga Abinda baka da ilimi a Kai. Kaga yanzu a ilmance an kureka ka kasa bayani . Kuma yanzu dai Kai da bakinka ka fada cewa ba Yan izalane suka ce iyayen manzon Allah suna wutaba. Allah ya shiryeka .
@sulaimansm6503
@sulaimansm6503 2 жыл бұрын
Ya shaick , Allah ya Albarkache ka da Ilimi ,sai kayi hakuri
@adamusaleh2836
@adamusaleh2836 2 жыл бұрын
Yaro bakada aikin yi, Je kasamu aikin yi kabar ci da maulidi, Munkiri kawai
@ahmadmuhammad3658
@ahmadmuhammad3658 2 жыл бұрын
Mutumin da ke karbar dubu daruruwa duk wata,banda shi yana wasu kasuwanci kake cewa yana maula ai mu kashi 90 na yan darika masu abun yi ne sai da mu kashe dukiyar mu kan kaunar sayadina rasoolilah s a w)kowa yasan kune yan maula maroka kulun cikin roko da karyar gyaran masalaci da makaranta,ga bin ya siyasa
@adamusaleh2836
@adamusaleh2836 2 жыл бұрын
@@ahmadmuhammad3658, har ka bani dariya wai dubu daruruwa, Ni yaro ne? Cemaka akayi bansan shi bane? Karyan banza, masu ci da maulidi kawai,
@malamrisse7642
@malamrisse7642 2 жыл бұрын
Abisa fannin ilimi hakane wani yana iya koure wani.amma à adalche ache yan izala basou san annabi mouhamed saw.to wannan nagaskiyanane
@rabgn2
@rabgn2 3 ай бұрын
Assalam alaikum . Anya waɗannan bayannan na ƴan salfiyya ne akarami ? Allahu akbr .
@aishaaminu8134
@aishaaminu8134 2 жыл бұрын
Duk wani rashin da'a da rashin mutunci ku ake sawa. Son Annabi imanine to amman shi maulidinnan maiye amfaninsa tunda kun chanja shi yadda magabata suke Yi, amman yanzu inba kida da rawa ba ba abinda kukeyi
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
Idan har baka sani ba kidannan da rawa ana zikri ana murna ana zagaya gari shine maulidi qarara da annabi da ssahabbai suka aikata baya ga azumi da annabi yake yi ranar littanin dan tunawa da maulid(ranar haifuwarsa).wannan murna da farin ciki na samuwar(haifuwar)annabi yazo a ayar Qurani qarara ,annabi da ssahabai suka aikata yadda ake murna ta hanyar zagaya garin madina tare da ssahabai ranar haifuwarsa kuma ya tarar yan mata suna kida suna murna da annabi suka ce suna son annabi ne, shi kuma yace yana sonsu.To,kaga kide-kide, samari suyi kwalliyya yan mata suna biye dasu kuma ga tutoci suna zikri da waqoqin yabon annabi duk anyi haka lokacin annnabi kuma annabi ya yaba.To,ina rashin daa da rashin mutunci yake anan ?kawai dai kunyi naku tunani ne kawai bakwa son maulidi dan bakwa son annabi;ba dan maulidi bashi da madogara ba a Qurani ko hadithai.ka sani duk wanda baya ganin girman annabi dan wuta sai in ya tuba.ka gaggauta tuba kafin ka mutu.
@BashiruUmar-p9o
@BashiruUmar-p9o 24 күн бұрын
Son shehu sak❤❤❤❤❤
@sodjacisse8081
@sodjacisse8081 2 жыл бұрын
Allah yakiyamu da shanri ahlu fitnatu wahabiya
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Kai Abulfatahi in Banda jahiline Kai don kirista ya qalubalanci musulmi akan maulidi shine abin kwatance. Gaskiya zan baka shawara ka daina magana in dai abinda ya shafi addinin musuluncine saboda duk lokacin da kayi magana sai jahilcinka ya bayyana. Kai jahiline, in ba jahilciba to karyane hadisin da imam buhari ya ruwaito akan iyayen manzon Allah SAW? Wannan maganace ta ilimi, Kai Kuma jahiline Shi yasa bazaka ganeba. Kuma ai wasu daga cikin malamanka sun San wannan maganar. Allah ya sa ka gane abulfasadi.
@BashiruUmar-p9o
@BashiruUmar-p9o 24 күн бұрын
Kai munkiri son shehu son annabine son annabi sw son allah ne
@aishaaminu8134
@aishaaminu8134 2 жыл бұрын
Kuma dama Ai yan inyas wasunkuma cross kuke sawa
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Kayi dariya ko kayi yaqe? Ai Mallam ya kureka da hujja,haba abulfasadi ai baka da madafa sai dai kame kame,Kai tuntuni anyi janaizarka a fagen ilimi ka Zama mushen gizaka, ka mace kanaba yara tsoro. Wawa jahili duk abinda Annabi bai yiba ai Babu abin kenan saboda haka duk abinda Annabi bai yiba ya Hana kenan. Kai shiryar da jahilifa Yana da wahala Allah ya shiryeka, abulfasadi, an baka amsa tuntuni.
@ridwanrabiukano6973
@ridwanrabiukano6973 2 жыл бұрын
Munafikin banza izala tayi kafuwar da yaro kamarka be isa yarusheta ba lokacin da mlm jafar yanaraye yakure shinnanku wanda alokacinsa ko shehu inyass ne yazoda mujadala seya kureshi wlh bama kaiba aikin banza
@auwalsulaimansuleiman1531
@auwalsulaimansuleiman1531 2 жыл бұрын
Happy maulid
@samirasani7670
@samirasani7670 2 жыл бұрын
Ai dama larabawa basa kunyar rawa mu mazauna saudiyya muna gani
@ridwanrabiukano6973
@ridwanrabiukano6973 2 жыл бұрын
Makaryatan banza bakusan kur ani ba sekarya da bautar shehun nai
@awodi1910
@awodi1910 2 жыл бұрын
Hmmmmmmm abdulfatai dan wiwi kenan
@sodjacisse8081
@sodjacisse8081 2 жыл бұрын
Da ubanka da babanka ciki
@sunusimadamu6495
@sunusimadamu6495 2 жыл бұрын
kaijahili ne kuma maras adalci acikin magana Domin biyayya da maganan annabi shine son annabi bawai kari ko cin gyara wa annabi akan isar da sako ba maulidi kamar cin gyara wa annabine ko nuna wa mutane annabi yayi amantuwa bari ku gyaramasa tahanyar yin maulidi,,,sabo da haka kai wawane mai karatun raddi jahili bakauye acikin addini.
@abbawali7504
@abbawali7504 2 жыл бұрын
Uwarkace wawuya ana kare hakkin SHUGABA S.A.W kai kana kare ra'ayi saboda Wahabiyyanci
@sunusimadamu6495
@sunusimadamu6495 2 жыл бұрын
@@abbawali7504 son annabi shine tsayawa akan iyakokin da ya fada ba sai na zagi uwarka ba
@ibrahiminuwa3969
@ibrahiminuwa3969 2 жыл бұрын
Abdullahi ibrahim usman d aisha aminu munga tarbiyyar d aka samo a gida 🙈
@IssaAdamou-y7s
@IssaAdamou-y7s 10 ай бұрын
Duk malamin kirki karantarwa yake ,kan alkur ani da sunnar manzon allah (s a w) ba fadaba da meda randi;kuma san manzo allah shine kayi koyi da abinda yazo da shi,an ma kuna fakewa da maulud kuna talata shehun nan ku,kuma wa ni irin san manzon allah daga chekara sey shekara.
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
@aliwakassoidrissaaljabbari1821 2 жыл бұрын
Lamarin de abin dubawa ne
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Kai wallahi abulfasadi baka da adalci dayake kana ganin dama da jahilai kake magana kaki kayima mutane cikakken fassaran abunda malamin yace sai ka wawantar da mutane, to mu ba jahilai bane irinka ka dai na yaudaran mutane. Kai baka da adalci jahili na karshe. Yanzu kasan darajan manzon Allah SAW wannan matsayin ba shehunku kukaba ba? Yanzu don malaminmu ya fada muku gaskiya shine zaku zo ku kare manzon Allah bayan kun gama ci mishi mutunci a litattafan ku? Jahili, miskin.
@auwalbigerror5924
@auwalbigerror5924 2 жыл бұрын
🤣🤣🤣
@musamamuda8669
@musamamuda8669 2 жыл бұрын
Kai Dan wahabiyya dakikine wlh
@ibrahimmasta-hs2hc
@ibrahimmasta-hs2hc Жыл бұрын
dafatan saiyadi kuna lafiya
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
Wayyo jahili ai ba wata bidi'a Mai kyau. Duk bidi'a batane,Kuma Kai jahili abinda da baka saniba shine mu duk daawarka da zakayi ta sunna bai Hana in kayi kuskure mu nuna maka kuskurenka ba. Sabaninku naku malaman da basa kuskure. Abulfasadi duk ka gama kunfan baki da tada jijiyoyin wuya bazaka iya kawo hujjan maulidiba, kace wani ahlissunna ya goyi bayan maulidi ba shi zai halatta maulidiba! Abulfasadi kawo hujja in ba hujja to kayi ta fadanka domin baza mu hanaka fadaba don in aka hanaka fada da haushi, to qila ciwon zuciya ya kamaka ka mutu,Allah ya sauwake.
@aliyumarafa506
@aliyumarafa506 2 жыл бұрын
Ai Kai Ibrahim dama akwai irin ku maras junya da rashin son adalci
@abdullahiibrahimusman8135
@abdullahiibrahimusman8135 2 жыл бұрын
@@aliyumarafa506 Kamar yaya?
@aliyumaijirgimuhammad7232
@aliyumaijirgimuhammad7232 2 жыл бұрын
Kaima battacce ne
@aishaaminu8134
@aishaaminu8134 2 жыл бұрын
Abulfashi kai makaryacine, munafikine kai, jahilinekai, wawane kai, alade ne kai, ko shaihunan ku basu da ilimin da zasu ja da yan sunna bare kai da ba abinda ka iya sai cin mutuncin masu mutunci
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
Ku yahudawa maqiyan annabi ne yan sunna?kina nufin sunnar shedan tasu Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab ta qasqanta annabi cewa ba shine fiyaiyen halitta ba;wannan qazami Dan taimiyya da baya wanka yaqi aure yana ta barbaran yan mata shine fiyaiyen halitta kuma dashi ake dogaro a sami rinjaye kuma shi cecesu a lahira?mudai mun tsaya ga Annabi Muhammad;bama tabewa a duniya bama tabewa a lahira.Allah kara mana son annabi .
@sodjacisse8081
@sodjacisse8081 2 жыл бұрын
Tare da iyayenka da mallunmaka
@sodjacisse8081
@sodjacisse8081 2 жыл бұрын
Ahlu fitnatu sunnah
@auwalsulaimansuleiman1531
@auwalsulaimansuleiman1531 2 жыл бұрын
Happy maulid
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
@@auwalsulaimansuleiman1531 ,Thank you.May Allah bless you and all those who cherish true teachings of our beloved prophet Muhammad ,the leader of all created beings,during maulid commemorations.The spiritual rewakining in maulid is still fresh in our minds.may Allah prolong our lives to witness the next maulid in shaAllah.
@ukashatuumar488
@ukashatuumar488 2 жыл бұрын
Kai Dan kana Wawa da kafiri zaka kafa muna dalili A Addini
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
Ashe kai mahaukaci ne ,tataccen Dan iska?mu dauki baka daukemu a matsayin musulmi bisa aqidarka ta wahhabiyanci Izala ,baka taba karanta hadithinnan da wani ssahabi ya hadu da shedan ya naqalta masa wani abu na gaskiya a musulmi ;ya ba annabi labari,annabi yace wannan abin gaskiya ne ,amma shedan yana nan makaryacinsa.To,mi zai hanaka karban dalilanda malam Abulfathi ya kawo na gaskiya?Baka yarda da wannan hadithin bane ?ko kana da hujja na rashin yarda da abinda hadithin yake koyarwa? To,ta tabbata duk wanda ya raina annabi dan wuta ne.Ku yan Izala kun raina annabi,bakwa son jin duk magana ta yabon annabi .Dan haka ku yan wuta ne har abada.Ga ayoyin Qurani sun baiyana qarara wajabcin son annabi ta hanyar girmamashi;amma kun kauda kai kun qirqiro taku fassara ta qarya kunce bin umarnin annabi kawai Allah yace ayi ;ba asoshi ta hanyar girmamashi da yabonsa ba.Ina kuka sami wannan fassara?wane malamin tafsiri ko fiqhu ya taba wannan fassara?kuna nufin ayoyinda suka wajabta son annabi an shafesu ne ?idan kun ce akwai ,ku karanto muji kuma wadanne daga magabata suka baiyana haka?
@auwalsulaimansuleiman1531
@auwalsulaimansuleiman1531 2 жыл бұрын
Dama wanna mekaranta alburda kafirene
@mammangarka3010
@mammangarka3010 2 жыл бұрын
Wannan ba a dalili bane, Izna ne agareku Lalatattun Musulmi.
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
@@auwalsulaimansuleiman1531 ,Bisa hadithin annabi ka zama kafiri sabili da kafirta musulmi.muna so mu sani taku hujja ta kafirta Mai karanta Alburda da hadithin annabi cewa duk Wanda ya kafirta musulmi wace tafi karfi?
@ibrahimmuhammad1569
@ibrahimmuhammad1569 2 жыл бұрын
@@mammangarka3010 yan izala masu aqidar yahudu ta raina Annabi sune lalatattu da suke daawar sunna,amma basu son annabi Mai sunnar .zaku yi da na sani da zarar kunzo mutuwa.miyagun yahudawa!!
@Comedian1655
@Comedian1655 2 жыл бұрын
Masha Allah
@aladjidamou4262
@aladjidamou4262 2 жыл бұрын
Masha Allah
@mamahadiza7376
@mamahadiza7376 2 жыл бұрын
Masha allah
@armaisuhu719
@armaisuhu719 2 жыл бұрын
Masha Allah
Sheikh Abulfathi Sani Attijjany ya Wargaza Malaman Salafiyya.
1:12:14
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 51 М.
Gaskiya tayi halinta. ALLAH ya tona asirin WAHABIYYA a hannun Jahili Dr. Dutsen Tanshi
1:52:04
pumpkins #shorts
00:39
Mr DegrEE
Рет қаралды 112 МЛН
Smart Sigma Kid #funny #sigma
00:14
CRAZY GREAPA
Рет қаралды 9 МЛН
规则,在门里生存,出来~死亡
00:33
落魄的王子
Рет қаралды 32 МЛН
Flipping Robot vs Heavier And Heavier Objects
00:34
Mark Rober
Рет қаралды 58 МЛН
A HAKANNE ABULFATAHI YA ZAMO HUJJA A TIJJANIYA! 🌀
37:13
الـعـلـم زيـنـة الـفتـى
Рет қаралды 60 М.
Malam Jafar Da Albani Sun Tsole ma Yan Bidi'a ido
19:56
Sheik Jafar Suleman
Рет қаралды 522
Bello Yabo Yayi Raddi Mai Zafi Zuwaga Abduljabbar Kabara
40:23
Hausazone Tv
Рет қаралды 207 М.
Musa Mushen Kura da Dan Tashan dutsen Tanshi sun shigo Hanu. BY Abulfathi Sani Attijany.
2:42:18
Yau dai karyan Ibn Taimiyya ta kare dan ta tabbata Katon dan bidi'a ne shi.
3:47:20
Mu'assasatul Anwãr Africa
Рет қаралды 65 М.
pumpkins #shorts
00:39
Mr DegrEE
Рет қаралды 112 МЛН