Wannan waƙar ta nuna tumasanci da yayi yawa a cikin Hausawa. Kowa na son banza; kowa na son ci bills, irin yadda Fatima ta samu
@usamadanlami691422 күн бұрын
Wllhgaskiyane sheikh Allah yakara lpy sheikh❤❤❤❤❤
@mahammadsani46920 күн бұрын
لاحول ولاقوة الابالله
@Adamsalahseven22 күн бұрын
Gaskiya ne wlh malam 👍👍👍👍
@hamayehamsou441222 күн бұрын
Allah ya saka ma maman da alkayri.mi me ya bay talafa wa dalakwa ba
@SamsouDine-xx4wx22 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤
@SaniMd-xs5wj20 күн бұрын
👍
@alkalidaggash341922 күн бұрын
Gaskiya ne wallahi
@user-vf3ux6ol4n16 күн бұрын
Daga gabon malam inasanka gaskiya ne
@Attari95622 күн бұрын
Tabbas malan
@alyameentv754022 күн бұрын
hmm ai lala rear wannan al'umma kune silar hakan malamai, hasalima Baku daura wannan al'umma akan gwadabe na Allah da manzansa ba, kuntsaya Banda kafirta junanku da Maida martani ga juna ba abinda uke amadadin koyar da al'umma sanin Allah da manzansa da hanyar da zasubi suyi rayuwa Mai tsafta, Mafi yawanku soye soyen zuciyarki da aqidarku tafi muku hadin kan wannan al'umma, har kuzo Kuna tuhumar wani mawaqi, ai Dama a haka yazo ya Sami al'ummar Shima daya ne daga cikinta, idan har ana son daidaituwar wannan al'umma to dole fa sai Kun daidaitu Kun Maida tsarin koyarda al'umma sanin Allah da manzansa bawai cusa musu aqidodinku ba. munai muku fatan alkhairi Kuma Allah ya yafe muku kura kuranku abinda kikayi na dai dai Allah ya biyaku da gidan aljannah
@user-gd4vh7rj9l22 күн бұрын
Toh amma mlm menene laifin wakar Fatima mai xogale misali rarara yache wani abu ne akan Nigeria kawai shi pha waka yayi menene laifin wakar shiyache masu abin hawa su rika sakawa haba mlm arika dubuwa dai dakyau
@Safhatquraniah22 күн бұрын
You are not serious 😢😢😢
@d.bcooper227122 күн бұрын
Kai ɗan iska.... waka irin na su Rarara HARAMUN NE.