ALLAH ya qara basira malam, ALLAH yayi jagora. agaskiya anzalincemu ALLAH ya isa wallahi. basu ragi annabi da komaiba Kansu sukaiwa da wanda qwaqwalwarsa ta toshe yake bin sanzuciyar wasu. ALLHA ya qara ganardamu ameen
@nuragabadaigabadai98188 ай бұрын
Wlh Nan gaba. Sai an dawo koyarwar mlm Abdul jabbar domin ga fasto tafara kalubalantar musulmi da irin wadan Nan hadisai na karya ,Amma abun kunya Yan Maja sunkasa warwarewa sai kame kame,allah ya fito da sarkin masu wa azi
@fatimiyyaatv8 ай бұрын
Amin ya Rabbi
@Fityatun-amanu Жыл бұрын
Dan Allah Dan girman Nana Fatima (a) ku Saka mana AL-ABABIL 119 Koda kuwa sauti ne ba video ba. Dan Allah Dan Annabi