#karatuttukanmalamanmusulunci Shehu Usmanu Danfodiyo Shin Daular Usmaniyya ta Sokoto an kafata ne da manufar kabilanci? Hon. Malam Bello Idris (Tsohon Shugaban gidan Tarihin Waziri Junaido, Sokoto)
Пікірлер: 83
@yusufbubah17602 жыл бұрын
Dan Fodiyo Ta'addancin Sarauta ya kawoshi Kasar Hausa Kuma yanzu Alhamdulillah kanmu ya waye Abamu masarautun kawai
@abbaswandara2 жыл бұрын
Karya ta kare. Dole mu ware Dan a tsarkake jinsi. Bamu gamsu da yakin musulmi da danfodio yayi ba. Yakin Qabilanci ne ba jihadi yayi ba. Gaskiya tana bayyana
@saubanmusazango23462 жыл бұрын
To kai arne meya shafe ka? Yaki kuke son hada mu ko? Mun san meya faru a Rwanda tsakanin huti da tutsi. Yan iska arnan banza
@abbaswandara2 жыл бұрын
Ni musulmi ne, Amma ban yadda danfodio jihadi yayi ba. Saboda ya kashe Malaman musulunci hausawa da sarakunan su. Irin su Muhammad Tumfa, Muhammad korau, Muhammad Al wali. Tarihi Yana maimaita Kansa Kuma a yau. ga su Adamu Alero , su bello turji.
@nasirsaani75442 жыл бұрын
to indaular Musuluncice meyasasai fulani kawai kosukadaine musulmi?
@moimem4182 жыл бұрын
Bahauche ba dan taadda ne ba musulumci ya shigu qasar hausa tun zamanin sahabbay
@yusufbubah17602 жыл бұрын
Wallahi mu Yanzu Hausawa Andaina Yaudararmu Babu Abinda Yakawo Dan Fodiyo kasar Hausa Sai Neman Sarauta
@abdoulaydjibo86132 жыл бұрын
Kufuthe kubar kassa hausa kuko ma guine inda un uwakou
@abusarag31492 жыл бұрын
👍👍👍
@nasiruisah74 Жыл бұрын
Allah ya isa makaryatan banza jikokin fir auna Dan fodiyo
@nasiruisah74 Жыл бұрын
Makaryatan banza insha Allah kun kiss kubarmuna kasarmu ta hausa ta
@hanapizakaria67692 жыл бұрын
Karyane Bai kawar da Daulat gobir ba baiyi Yaki da gobir ba in yayi a wave Shekarau ne?
@ahmadmahammad83772 жыл бұрын
Zanchen banza ❌ qabilanchi ya assasa.. borno qarpin shi tapi shi yasa ya kasa zuwa chan...
@pg5sahel2822 жыл бұрын
Alhamdulilh
@yusufbubah17602 жыл бұрын
Ta Yayane Wai a cikin Kano ko katsina Ace fulanine Sarakuna ?? Haba
Saboda shi ai malamai ya nada to basuda ilimi ne kuma su hausawa sun gaji da mulkin yan uwan su saboda zalunci hausawan
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@zynarbmustapher6588 wasu Hausawane Sukace sungaji da Mulkin Yan uwansu ????? Shin su fulani Basu gaji da Neman Sarautaba Sai Bahaúshe Mai sarautar zaice ya gaji da Sarautar ???? Haba kedai An Yaudaremu kawai Kuma yanzu Mungane Yaudarar da akamana..... Kuma tambayata ya karshen shin Haryanzu Kanuri Arnane mashirikaine Tunda shehu Bai Basu Tuta ba ????
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@zynarbmustapher6588 Anyi amfani da Musuluncinmu kawai saboda Ansan Bahaushe akwai. Biyayya ga Musulunci shiyasa duk cutar da akayima Sai a dangantata da Addini Domin a Tauyemana Zuciyoyinmu
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@zynarbmustapher6588 A Yau a Nigeria Bahaushe Yafi Bafulatani Riko da Addini Ayau a Nigeria zakaga Bafulatani ko Bafulatani Manya Manya Amma Babu karatun Addini Balle Boko Amma Kuna ikrarin kune Kuka Musulunci??? Meyasa kowane Bahaushe yanada ilimin Addinin Dana Boko Amma ku baku dashi ???
@moimem4182 жыл бұрын
Rubutun tarihin qarya ku
@abbaswandara2 жыл бұрын
HASUMIYAR GOBARAU IS STILL STANDING! WITNESS OF ISLAM IN HAUSA LAND 700 YRS BEFORE THE FULANI INVASION.
@gismayusuf6322 жыл бұрын
Dan fodiya yakin kwatar mulki yayi munafukai yanzu da yake anyi maganan mulki kun fito Kuna magana munafukai Maciya amana duk Fulani ya kafa Dan zalunci Dan fodiyo Dan ta'adda ne
@salehharunatahir80052 жыл бұрын
Dan Dan taadda ne Dan fodiye
@yusufbubah17602 жыл бұрын
Karya kakeyi Dan fodiyo wallahi Ta'addanci ya.kawoshi kasar Hausa Ya Cucemu ya Zaluncemu kashe Yan Uwanmu Hausawa Allah ya Isa
@adamauwalmuazu87762 жыл бұрын
@ Yusuf Bubah Ubanka Ya daki hancin Uwarka ! Shege tsinanne La'antacce , Wulakantacce ! Kai arne ne Munafuki makiyin Allah ! Dan FODIYO Kafirai Maguzawa 'Yan Uwanka ya yãqa
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@adamauwalmuazu8776 Dan Ubanka Dan fodiyo Dan Ta'addane.wanda Yashigo cikin kasarmu saboda neman Sarauta insha Allahu Watarana Sai mun kwace sarautunmu na hausawa
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@adamauwalmuazu8776 kakanku Dan fodiyo Dan ta'addane tsunannu kawai wallahi fulani kun Zaluncemu tsakaninmu daku Allah Ya Isa mutanen Banza kawai Azzalumai Macuta mayaudara Maciya Amana
@yusufbubah17602 жыл бұрын
@@adamauwalmuazu8776 الله يعاقب والدتك هراء انسان
@adamauwalmuazu87762 жыл бұрын
@ Yusuf Bubah Kai Tsinanne La'antacce Bakin Munafuki Shegi Jãki Dan Alade Kafiri Wulaqantacce Dan Bãzata Arnan Arewa ! Mun gãnoku Munafukai ! Ni cikakken bahaushene , banida Alãqa da Fulani ! Amma ku Munafukai Arnan Arewa masu Haddasa fitina Kune metasine ! Kune Boko Haram ! Kune Bandit duk Dan ku bãta Musulunci ! Allah ya tsinemuku
@abdul25712 жыл бұрын
Ok yanzu kun fara magana ko akan jaruma Hausa ... amma lokacin da Fulani suke Karkashe Hausawa kunja bakinku kunyi shiru amm yanzu hakalin ku Ya tashi saboda jaruma Hausa ba kuga komi ba yanzu akafara
@zynarbmustapher65882 жыл бұрын
Baku taba magana akan zalincin da turawa sukayi da bautar da suka saka kakannin ku ba sai wanda ya jaddada muku addinin ku wanda zaku samu tsira a ranar gobe kiyama
@abdul25712 жыл бұрын
@@zynarbmustapher6588 kafin haihuwar dan ta'adda Danfodiyo akwai musilinci a kasar Hausa ba Shi ne ya kawo musilinci a kasar Hausa ba akwai jamioi na musilinci da shahararun malamai na Hausawa.. Belo Dan Usman Dan fodio shine ya ruguza su ya Karkashe malaman hausawa na addinin musilinci na wancen lokacin saboda kabilanci dansu ba Fulani bane ... wannan shine jihadin? In gayamaka gaskiya a gurina gara Arne wanda bai ciutar da ni Kuma bai kashe ni Kuma bai ciutar da addinina gara shi agurina..da bafulatani wanda nake massa kalon dan uwana musilmi Amma wanan bazai Hana ya kasheni ba bazai Hana yayi kidnapping da ni ba kuma bazai Hana ya ciutar da ni ba kuma bazai Hana ya ciutar da addinina ba.......to a gurina gara Arne ko bayahude da shi!!!
@rabiourbrtv24722 жыл бұрын
ALLAH ya tarwatsa jaruma Hausa da mabiyan ta Albarkacin ANNABI MUHAMMAD S A W
@abdul25712 жыл бұрын
@@rabiourbrtv2472 Allah ya ruguza ku ma su goyan bayan ta'addanci kamar ka jahili wanda bakada kishin kanka
@abdul25712 жыл бұрын
@@rabiourbrtv2472 kafin haihuwar dan ta'adda Danfodiyo akwai musilinci a kasar Hausa ba Shi ne ya kawo musilinci a kasar Hausa ba akwai jamioi na musilinci da shahararun malamai na Hausawa.. Belo Dan Usman Dan fodio shine ya ruguza su ya Karkashe malaman hausawa na addinin musilinci na wancen lokacin saboda kabilanci dansu ba Fulani bane ... wannan shine jihadin? In gayamaka gaskiya a gurina gara Arne wanda bai ciutar da ni Kuma bai kashe ni Kuma bai ciutar da addinina gara shi agurina..da bafulatani wanda nake massa kalon dan uwana musilmi Amma wanan bazai Hana ya kasheni ba bazai Hana yayi kidnapping da ni ba kuma bazai Hana ya ciutar da ni ba kuma bazai Hana ya ciutar da addinina ba.......to a gurina gara Arne ko bayahude da shi!!!
@philovistaigraduate27572 жыл бұрын
KARYA, KARYA, KARYA. Wannan ba gaskiya bane saboda dalilai kamar haka: 1. Musulunci na kasar Hausa sama da shekara dari hudu kafin a haifi Dan Fodio. Dukkan Sarakunan Hausa da dan Fodio ya yaka musulmai nai. 2. Dan Fodio Bafulatani ne kuma mutanen da ya yaki Hausa ne. Idan da Jihadinsa Jihadi ne na gaske da ya yi jihadinsa a kan ’yan uwansa Fulani. Allah SWT ya kasance yana aiko wa mutane mai gargadi daga cikinsu ba bako ba. . Zuwa ga Aad Allah SWT ya aiko dan uwansu Hudu AS . Zuwa ga Samudawa Allah SWT ya aiko dan uwansu Salih AS . Zuwa ga Madiyan Allah SWT ya aiko da dan uwansu Shuaib AS . Isa AS da Musa AS sun kasance manzanni ne zuwa ga Bani Isra'ila . Muhammad SAW manzo daga Ummiyyin (Quraishawa) na Makkah 3. Allah SWT bai taba umurtar manzanninsa da su yaki mutane ba ko da kuwa wadannan mutanen sun ki karbar kiransu ko kuma su tsananta musu. . Ga Nuhu AS, Allah SWT ya umarce shi da ya gina jirgi . Ga Ibrahim AS, Allah SWT ya umurce shi da ya yi hijira zuwa wata kasa duk da cewa mutanensa sun jefa shi cikin wuta . Ga Lutu AS, Allah SWT ya umarce shi da ya bar birnin Saduma da Gwamra . Ga Nuhu AS, Allah SWT ya umarce shi da ya gina jirgi . Zuwa ga Hud AS, Salih AS, Shuaib AS Allah SWT ya umarce su da su bar garuruwansu . Ga Musa AS, Allah SWT ya umarce shi da yin hijira ya fitar da Bani Isra’ila daga Masar . Zuwa ga Annabi SAW, Allah SWT ya umarce shi da Hijira zuwa Madina A kusan dukkan wadannan lokuta Allah SWT da kansa ya dauki nauyin azabtar da mutane ba manzanni ba. Wanene ya ba Dan Fodio umarnin yakar Hausawa? 4. Idan da Jihadinsa ya kasance na gaskiya da sakamakonsa ya kasance tsarin adalci a kasar Hausa ba kabilanci, ko zalunci ba. Abinda su Turji da Allero sukeyi ayaw, shine abinda Dan Fodio yayi a zamaninsa: ta'addanci, sata, fyade.
@zynarbmustapher65882 жыл бұрын
Ku bakuda fahimta kaje ka tambayi meyasa dan fodio yayi jihadi ai saboda sarakunan lokacin sun bar musulunci sun koma tsafe tsafe da maguzanci da cin amanar talaka kuma su sarakunan su suka fara yakar sa shi kuma dan fodio ya yakesu kuma Allah ya bashi saa.
@zynarbmustapher65882 жыл бұрын
Kuma shi dan fodio a ina aka haife shi a gobir gobir kuma a ina take a sokoto to menene dama wasu suna dauwama akan mulkine kuma dan Allah dan fodio yayi jihadin sa daban da haka ba da bazai samu nasara a kasar hausa baki daya ba.
@zakariyyaabdullahi14902 жыл бұрын
Wannan shubuhar taka bazatayi nasraba Insha Allah, indai Kai musulmine to ka sani cwa Allah da Manzon sa sun hanamu kabilanci, kuma sun umurcemu da Adalci ba dukkan fulanine keyin ta'addanci ba
@YauOil5 ай бұрын
Jikukin Dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki jinin ta adanch
@YauOil5 ай бұрын
Munifuki jikukin Dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki jinin ta adanch
@YauOilАй бұрын
Dan segaya jikukin dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki jinin ta adanch ne kufulani bakuda asuli fulani
@idrissouzenabou10902 жыл бұрын
Shin in tambayer ku dan fodiyo annabi né? ta'riyin Annabi (SAW) da sahaban sa shîné mafificin ta'riyi annabâwa gaba'ki daya wannan né yake wajapta ga dukkan musurmay su sani bâna dan fodiyo ba. Kô tûra'wa dasukayi mulki a wa'insu kasashé na Africa yau sun sauka sun bar wa wa'innan kasashen mulkin su bari inba'ku musâlin kasashe biyu ko uku a Africa. Sud- Africa, Angola, da sauran su tûrawa sunyi mulki a wa'innan kasashen amma yau sun bar musu mulkin kasan su. Méyasa kûma' baza ku mayar wa hausawa masarautan su na kasar hausa ba?
@mubarak72192 жыл бұрын
Adinga Bari mutun yakai aya. Kafin amasa katsalan dan pls
@abdul25712 жыл бұрын
Get out
@nasiruisah74 Жыл бұрын
Kukoma kasar Fulani ku barmuna kasarmu ta hausa Ya yan da aka Haifa agurin tallar nono diyaan tito
@ibrahimanas61672 жыл бұрын
IiIiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii
@abdul25712 жыл бұрын
To in bahaushe dan uwan Fulani miyasa Fulani suke Karkashe Hausawa kuma suke kidnapp hausawa?
@karatuttukan_malaman_musulunci2 жыл бұрын
Fulani da suke wannan ta'addacin ba iya hausawa yake shafa ba, kuma ba iya Fulani ne ke kidnapping ba, asalin kidnapping a Nigeria ba Fulani ne suka fara yinsa ba. Kiyayyarku da Danfodiyo ita ce tasa kuke jingina masa ta'addacin da wasu sukai bada sunansa ba ko umarninsa ba.
@abdul25712 жыл бұрын
@@karatuttukan_malaman_musulunci ok kace ba Fulani kawai ne suke kidnapping ba a Arewacin Nigeria kununa mana wani kabila goda wadda keyin kidnapping a Arewacin Nigeria banda Fulani
@abdul25712 жыл бұрын
@@karatuttukan_malaman_musulunci ku dai karyarku ta Kare Baku da abin gayi sai kame kame kawai kuke hankalin ku ya tashi hausawa sun gano ku sun ce tsintsiya ma dauri ki guda
@karatuttukan_malaman_musulunci2 жыл бұрын
Jingina laifi ga wata ƙabila shi kansa zalunci ne, domin duk wata ƙabila akwai mutanan kirki a cikinta haka akwai maras kirki a cikinta. Dan haka duk wanda yayi ba daidai ba shi za'a aibata da wannan laifin ba ƙabilar sa ba. Duk wanda yake kidnapping a Nigeria ko waye abin da yake yi ta'addaci ne kuma zalunci ne. Ya wajaba a dakatar dashi kuma a dauki matakin Shari'a a kansa kowaye.
@oumaraboubacar42092 жыл бұрын
@@karatuttukan_malaman_musulunci ok mu ba dolene a garemuba
@kasimabdullahi40582 жыл бұрын
Yy zaye atanbaye Dan fillo Maganar kashe sarakunan Qassar hausa na wancan lokacen Kowayasa bagaskiya a wanan Tanbaya Allah ya na Ganinko muhamadu korau Muhamadu runfa ya kashesu
@haliruusman92432 жыл бұрын
A tawa fahimta sunason su raba kan hausawa da fulani si kama yakin junansu sukuma su shigo su sace muna dukiyar kasa da sunan kawo zaman lafiya.
@saubanmusazango23462 жыл бұрын
Ka gano su kenan
@osmanshaib76842 жыл бұрын
انت كاذب
@visitorvisitors63992 жыл бұрын
لو الدولة ماشيه على الكاتب والسنه والله العظيم ماكان وضع الأمة هاكذا ولا بهذي الصورة نسئل الله السلام