Babu ruwan Allah da Annabinsa cikin zalunci da sunan addini, dama ba yanzu aka fara ba, sarakunan Banu Ummayyah sun sha yanka Malumman kwarai don su hana gaskiya fitowa fili, amma yanzu kam sum makara, canji ya taso daga tushen inda aka dasa guban salafiya kuma wannan canji ba wanda ya isa ya tare shi sai Allah. Mallam Abduljabbar ransa ba'a hannunku yake ba, baza ku iya zub da jininsa ba sai da izinin Allah kuma fushin Allah zai sauka ma duk me hannu cikin wannan aika aikan.
@maryammuhammadsufi4870 Жыл бұрын
Labaika namijin muslunci abin koyi
@anasmukhtarhayinalhaji8464 Жыл бұрын
Wannan gaskiya ne malama maryam
@sanisalisu7989 Жыл бұрын
Amma kai jahiline kace bada Alqurani ya yanke hukunci ba Mtwwww
@fatimiyyaatv Жыл бұрын
Kasaurara mana ai zakaji Da sahinda ya yanke hukunci kai mai ilmi
@saniabdu4915 Жыл бұрын
Kai jahili hukuncin ya sha banban ne dana Qur'anin da hadisinne?
@fatimiyyaatv Жыл бұрын
Kai mai Ilmi, me yasa baakawo inda qur'nin yafada hakaba ko Hadisin?. Makaryata masu Muzanta Addinin Musulunci, masu kashe musulmai da sunan addini, Bazanyi mamakiba tunda Kuke goyon bayan wadanda suka kashe Jikokin Annabi Da sunan jininsu ya halatta, Allah wadai daku