subahanallah wai meye amfanin karya ne arayuwa kawai idan mutum yayi suna anmanta dashi andaina yayinshi shikenan sai yayita niman suna nadole tahanyar karya
@teemahabdulssalam60203 ай бұрын
Yakamata akamata tafitoda yarinyar inde da gaskiyane munafukama irinta yara kanana inasunsan wannan shirmen
@SaniDanjuma-pb4ob4 ай бұрын
Allah ya tsare mana malam ❤❤❤❤❤❤❤❤
@BilkisuHalilu-hy2cq4 ай бұрын
Kaji masu aikida ilimi,mln Allah yakara lpy da Nisan kwana
@Khady7774 ай бұрын
Kaga Mallam ma abocin illimi. Ita Bata tabbatar ba ta wani kira gwamna kqmar gwamnan babanta ne. Mallamai ai ba jahilai bane. "Yar wasan kwaikwayo tana ma mutane wasan kwaikwayo da karya.
@Khady7774 ай бұрын
Maganar cin zarafi ai ya qare tunda kin bayyana ke kika Kai kararsu. Da ace kin Kai office din a sirri wa zaice ke ki ka fada
@hajaraaliyu34084 ай бұрын
Ita Mansura Isa ta yi saurin sanarwa a social media. Ya kamata tun farko ta nemi nurses tayi bincike sannan ta tafi hisba ta tattauna da sheikh Daurawa sannan a fadada bincike. Kuma irin wannan cases din ba a bari jama'a su san fuskar yarinyar gudun masu musguna bata nan gaba. Akan boye victim don kare martabarshi da mutuncinshi. Allah ya kare 'ya'yanmu baki daya
@nasermukutar-iw3ly4 ай бұрын
mun gode malan dawayar da kai dagamana allah yakara ma lafiya
@teemahabdulssalam60203 ай бұрын
Ya subuhanallah
@Khady7774 ай бұрын
Ji wata jaka. Ga hizba Nan. Meyasa bataje office din hizba ba? Shine dalilin dayasa gwamnan ya nada ma'abota illimi. Kina magana ratatatata kamar Dabba.
@Issacisse-zn2pl4 ай бұрын
Inallilahi waina ilahi rajivuna
@KabeerAmeenu4 ай бұрын
Allah yasa mu wayye lfy
@rilwanumuhammad36324 ай бұрын
Gaskiya ne malam
@Khadijasarakitv4 ай бұрын
😢😢😢 Allah ubagiji yakiyaye
@zainababdullahi-yf5ks4 ай бұрын
Hmmmmmmn Nigeria kenan dadin abun malami ne shi ya karanta kuma yasan illar abun da yake kokarin aikatawa inhar ba gaskiya yake fada ba, kuma shima ya haihu