Рет қаралды 31,767
Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris, ya nemi matasan ƙasar masu niyyar zanga-zanga su ƙara haƙuri, saboda Shugaba Tinubu ya san da matsalarsu.
Ministan ya kuma ce an fito da wasu matakan kyautata rayuwa ga 'yan Najeriya.