Рет қаралды 42,219
Sheikh Sa'id Haruna Hassan, wanda ya girma a birnin Kano da ke arewacin Najeriya, ya bayyana cewa ya yi karance-karancensa ne a tsakanin Kano da Maiduguri da ke arewa maso gabas.
Ya bayyana haka ne a shirnmu na Ku San Malamanku.
Malamin ya bayyana cewa haduwarsa da fotaccen malamin nan marigayi Sheikh Ja'afar Mahmud Adam ta yi matukar tasiri ga rayuwarsa ta neman ilimi.