Wallahi mabiya Abduljabbar bb jakai irinsu. Kwakwalwarsu ta toshe basu da basira.
@yahayamaharazu8676 Жыл бұрын
Jazakallahu khairan ameen
@saifullahidahiru36743 жыл бұрын
Abinkunya. Acewai. Karubuta Abu ammakuma. Kakasa karewa. Allah yasawwaqa
@user-lp2kr4sm4h4 ай бұрын
Hakan take Hotoro Allah yy jagora
@abusumayya3748 Жыл бұрын
Wawane Abdul jAbbad
@MahiShuaibu-ge7uv2 ай бұрын
Halin ka bai canza ba jiya da yau minti biyar tayi kadan to wai kai sai dai abaka lokaci kayi ta surutu barkatai Allah na gode ma da na saurarin wannan muqabalar yanzu har na fara shaawar karatu gurin malaman sunna ya ubagiji allah ka shiryemu hanyar gaskiya
@yakubumohammad5943 жыл бұрын
Anyi patapata da Abdul jabaru
@meyoutv93853 жыл бұрын
Wannan kawai an karantar dashi ne kawai Domin ana maganar rijaal amma yana cew daga bada labari Matsalar shine shi dabaru kawai gareshi amma bashi da hadda ko kadan shi kuma ilimi shine abunda ka kiyaye Yanzu ni ma aikacin lafiya ne ba zance ko wanne mara lfy da yazo sai ince ya fadi matsalarsa bayan nayi bincike sai ya dawo in bashi magani kaga in haka a keyi da mutane da yawa sun mutu Kuma wai fa littafi ya rubuta yanzu da project yayi akace yayi defence cewa zaiyi sai dai examiner ya fara gaya mai tambayoyin da zai mai sannan asamai wata rana yazo yayi defence Kaga wannan wawanci ne shirme Mutum ba yazam masani a ko wanne fani da yawan littafi sai de da yawan abunda ya kiyaye shikuma kansa ba komai shi yasa zai yi wiya yaja ayar qur'ani uku dadai Allah ya ganar damu da shi da ma biyansa
@yahayagoumbi8340 Жыл бұрын
To Wagga dai muqabala darasi ne ga kin cika baki a firqoqin Nigeria,mutun yasan abinda bakinsa zai gayi,kaga anan an tuke Abdul Jabbar kaf,sauren wani da kin kumgiyarsu da suke cika baki akan malaminsu da cewa dut a kumgiya kaza ba irinsa,Allah ya kawo ranar da zasu hadu da Alkasum hotoro,yaro ya gane shayi ruwane
@yusufusman59753 жыл бұрын
Lallai akwai matsala yanzu wannan shine malami ? Ka rubuta littafi Amma ka kasa Kare abun daka rubuta
@habeebahasaeed46693 жыл бұрын
Agaskiya abduljabbar Bai Dan komaba jarubuta littafi Amma ka kasa kareshi
@sabiumande15022 ай бұрын
Abduljabbar fa Daƙiƙi ne wallahi, ka rubutu littafi amma ka kasa karewa
@Anashassanhamza3 ай бұрын
Gaskiya abduljabbar bashida hujjane ko daya
@yunusamumar44663 жыл бұрын
Wlh Abdul jabbar baisan kunyaba kakasa kare littafanka ,wato yanuna copy ne littafan bawai kasa illimibane wajan rubutawaba