Tomi malam inaruwanmu dawakar Fatima mezogale itace zata hannu samun zaman lafiya har mun nace da Alkur'ani sai waka za'ayi takai mamu zaman lafiya to mutane ajistoron Allah duk abinda muke fada akan Fatima da tara mu lura duk bakicikinee da Allah yasa kuganee masuyi
@SunusiSYaki2 ай бұрын
Hmmm Allah ya kare
@naallahadamouАй бұрын
gaskiya allah ya gwodamin hassada
@user-nd9ih3yl9w2 ай бұрын
Wallahi hassada ta yi muku yawa ,abin da allah ya ba mutun kowa baye issa ya hanaka ba
@ummabello66022 ай бұрын
Wallahi kuwa
@user-ru5zb8xs3sАй бұрын
Gasikiya ne Malam
@BuhariJanar-tb7zdАй бұрын
Gaskiya rayuwar ka Akwai gyara Achikin ta kawai kai hassada kasa aranka🤔🤔 Allah yashiryeka🙏🙏
@AbdullahiSaad-wz1jb2 ай бұрын
Allah ya samudace
@skn6632 ай бұрын
🙏🙏🙏🙏🙏
@Aminusalis-cm8xm2 ай бұрын
Wannan karyane
@hapsatsali87392 ай бұрын
Maganan banza arewa yaushe zamuci gaba ya rinyan nan tun data samu kudinnan aksata gaba ba rarara yabataba Allah yabata sanidi rarara zasuce takoma da datana tallan zogazle bakuce takoma ba sai da Allah ya daukakata zakuce takoma tir da yan arewa yan bakin ciki da hassada
@AyoubKyy2 ай бұрын
KAI KUMA MINE RIBARKA AKAN TONAMAWANI ASSIRI
@user-kc6gq2gz6f2 ай бұрын
😮😮😮😅😅
@lawalabdullahi70672 ай бұрын
Malam Har waka ta Isa takarkatar da alumna Indai takirkice ace ta juya zuwa fajirci ?
@AbdulkadirAli-v8p3 күн бұрын
HHHHHH
@user-zv5il5om5h2 ай бұрын
Buhari ne yajawo muku Dukan wanna masipun kuma Malan Ibrahim Kaduna Allah zaikamaku dahujja azanin buhari bamujikuba saiyanzu
@user-yv7cy4qd4s2 ай бұрын
To su malam mai mène ne aiki su
@AbdarazakAbubakarАй бұрын
❤
@AdamuMani2 ай бұрын
Allah ya kara lafiya ammen
@NaseerBachirАй бұрын
Zibii
@IbrahimMahamadoumahi2 ай бұрын
Wanan ba''abinda yakamata kafadiibane amatsayinka na mallami to tunda dayake yin wakoki danmiyassa bakuyi wa'azi sai wanan dan Allah malluma kuzan fadi abinda yakamata
@user-lw3xz7gj9tАй бұрын
Gaskiya masu wannan channel din kuji tsoron Allah, kun saka kanun labarai Amma abunda kuka saka ba kufadi komai akan hakan ba kuma duk Wanda yaga abunda kuka rubuta zai zaci cewa wata lalata sukayi duba da rubutun ku da kuma hotunan da kuka saka na tabbata idan rara din ya gani ko fatiman baza suji dadi ba ko kadan domin wannan cin zarafi ne, kuma ku sani indai kunayin hakan ne domin channel din ku ya amsu to gaskiya kiya baku dauki hanya mai kyauba ku Zama masu faden gaskiya da kuma rubuta abinda ya dace da kuma kaurace wa abunda zai taba muku qimar ku ko qimar wani Amma fa wannan shawara ce bawai tilastaku nayi ba Ku gafarce ni
@Gido24tvАй бұрын
Muna Godiya.muna son idan Anga kamar munyi Kuskuri a bamu Gyara zamu duba sai mu Gyara