Dan allah masu neman number na atta sujiramu zamusa a comment section
Пікірлер: 173
@Ahmadabdullahiahmad-vp1lx3 ай бұрын
Allah ya shiryeka baba yadawo dakai addinin musulunci
@Lebeni-d5c14 күн бұрын
Tabas shine namu hausawa ba larabawa ba ❤
@MamoudouBaba-x5tАй бұрын
Shedan baya jifan shedan kai allah ya shirya tsufa yakama
@awielkhertv51882 ай бұрын
To abunda banganeba miyassa in hakane barayi kedamun ku Bayita kachesu ba
@AbubakarUmar-qd2ws2 ай бұрын
Baba Kaci amanar mutanen jahar zamfara ga baki Daya dakabari har Yan bandits suke kokarin karesu
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Abun Alfahari Bahaushen Asali Ba dole ne ko wane Bahaushe sai ya zama Muslimi ba
@AlameenAbba-g8v2 ай бұрын
Muna bukatar lbar sa Dan allah
@HauwauAbubakar-s2z2 ай бұрын
Don Allah yana nan a raye kuma ina son number yaronsa domin jin inda ya ke
@kilodegorahtv24003 ай бұрын
Ai baisan faqoba Kuma shibaba baisan magajiba
@MustafaMuhammadAdam3 ай бұрын
Dan Allah zan samu number shi
@tahiranka60193 ай бұрын
Bayada waya
@YusufSalihu-bm7ot3 ай бұрын
Hello
@muwafaqumar11433 ай бұрын
Atta hwaqo yake fa. Hwaqo baka haki 😂
@CerraMirriah2 ай бұрын
Baare, I am so proud of this true Hausaman. Finally, an authentic Bahaushe. ❤
@tahiranka60192 ай бұрын
Why are you proud of him?
@CerraMirriah2 ай бұрын
@@tahiranka6019 unappologically authentic to his true core! No gimmicks, no coonery nor buffonery! I wished thé northerners were this hard core selfves.
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Because hi is not criminal@@tahiranka6019
@nusaibaabdulhadialiyu96602 ай бұрын
❤❤thanks
@Souleymane-xl2wh2 ай бұрын
😊
@SAaduAliyu-zg7mh3 ай бұрын
Yanzu mai irin wnnn shekarun ace baya Sallah koda yake ba a yanke kauna Allah mai gafarane ga bayisa Allah yabaka ikon tubah na gsky kuma Allah yabamu ikon gamawa da Duniya lpy alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam
@RabiouMaazou-pg5br2 ай бұрын
Amin ya rabbi allahu akbar 😢😢😢
@umaryaro59932 ай бұрын
Yama tuba Yana Sallah akace yanz
@ibrahimjinaidaliyu87852 ай бұрын
Ai gwanda shi da musulmi munafiki kamar yantaadda yan bindiga gwara wannan mutumin dasu
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Kaje Saudiya da Kasashen Larabawa kaga ni Wasu har su mutu basa Sallah. Kuma Muslunci Daban Hausa daban
@ibrahimjinaidaliyu87852 ай бұрын
@@Kebbifestival406 suna dayawa kasan mu hausawa kowani wawa ya bude baki yayi magana
@kanomikia2 ай бұрын
Assalamu alaikum warahmatullaah Dan Allāh a Ina wannanutum yake Kuma ya za'ayi in isa zuwa gare shi Dan Allāh Ina son INYI masa da'awa ne Izuwa Musulunchi addinin tsira In Shaa ALLĀH SUBHĀNAHU WATA'ĀLA
@DAWAHAUSATV2 ай бұрын
08134468659
@sulaimans.abubakar15733 ай бұрын
A'uzhu billaah minash shaidanir rajiim.
@Danalhaji90282 ай бұрын
Har photo na ta6a yi da Atta Fako shakara 35 da suka wuce lokacin Ina primary school
@RukaiyaSanusi2 ай бұрын
Dan Allah a kashe muna Yan ta adda dake damun Al ummah
@muwafaqumar11433 ай бұрын
Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
@ABBASBOYTV3 ай бұрын
naga an rubuta sunanshi bamaguje, bamagujen asali ne ko inkiya ne kawai? kuma awani gari yake
@Danalhaji90282 ай бұрын
Ba Bamagujen asali bane inkiya ce kawai. Bazamfare ne na kasar Anka@@ABBASBOYTV
@ABBASBOYTV2 ай бұрын
@@Danalhaji9028 nagane
@ahmadadamu78862 ай бұрын
Yaje ya kashe Bello Turji
@AlameenAbba-g8v2 ай бұрын
Dan Allah in kana da lambarsa ka taimaka min malam muwaffaq na gode
I like this old man for fact that I love traditions so much, kudos to you bro
@BrainstormFRW3 ай бұрын
Wannan mutumin yana buƙatar a yi masa tambayoyi don a rubuta iliminsa. Akwai ilimi na gargajiya wanda zai iya amfanar mutane a abin da ya sani. Ko wani daga cikin 'ya'yansa ya rubuta wasu abubuwa daga cikin iliminsa.
@Kebbifestival4062 ай бұрын
Kwaran Gaskiya Amma da yake Siyasar Fulani tayi tasiri a Zuciyar Mutanan Arewa sai aka Wofantar da shi
@GIDANKASIDUTV2 ай бұрын
😢😢😢😢😢😢😢سبحان الله العظيم استغفر الله العظيم واتوب إليه
@harunahussainigyaza3 ай бұрын
To ga sunan wani a kashe min shi Sunan shi Bello tirji
@shuaibuumarusmanu6575Ай бұрын
Wannan namban wayan tasa bata tafiya.
@Usman-x6e24 күн бұрын
Wannan ba haushen ya iyakari
@atinuwainuwa3 ай бұрын
Komai na Allah ne shiriya ya Allah e
@Lebeni-d5c14 күн бұрын
Shine na kwaray baba ❤❤❤❤
@rabiusharefbabina28443 ай бұрын
Dan manzan Allah abamu number
@abubakarumarbabiya24833 ай бұрын
Atta hwaqo Karen tudu Mai rangwamgwam
@Khady123452 ай бұрын
Allah yashirye shi,kuma don Allah yana bada maganin mayu da aljannu
@NafiuAbdullahi-mx6sj3 ай бұрын
Kai Dan Jarida Kachika Tsoro Haba
@MohammedSalim-h2z2 ай бұрын
Dan girman Allah ina bukatar Nambar wanan mutum dan Albarkacin Annabi da Alqur'ani 🤲 A'taimaka mini da Nambar shi 🙏✔️✔️✔️✔️🙏🙏🙏🙏🙏🙏
@abushamba6132 ай бұрын
Inada ita Amma kayi rantsuwa da Allah meyasa kakeson lambar sa
@MohammedSalim-h2z2 ай бұрын
@@abushamba613 kai dai indai zaka taimaka mini ka bani ba sai na rantse muka ba Akwai taimakon da zan nema gare shi
@NuraSulaiman-b2h3 ай бұрын
Allah yasa ya musulunta kafin ya mutu
@africahausatv51202 ай бұрын
Amen
@adoabubukarmohammed1472Ай бұрын
Habawa indai Gaskiya ne ga Su Timnibu nan ai kasan sunan su. Ku fada masa muji gobe shi da mataimakinsa sun Mutu. Kowa ya samu guri sai yayi ta Shararota.
@limanbulama77432 ай бұрын
What I don't understand is that the former Governor Yerima was the Sheriah governor and a devout Muslim as well as he well knew that non Muslims are not allowed to go on hajj and were not even allowed to enter the holy cities. Its a shame he sponsored a non Muslim who does even pray to go in the midst of Muslims to go on hajj. Its very unfortunate!!!
@LaminuGusau-bc1iu3 ай бұрын
Kuna hira da mutum kudaina saka wani sauti Don Allah
@arigisku2 ай бұрын
Yauwa..wallahi, abun na bata mini rai. Kuma ya nuna rahsin iyawar su wurin harkar Media.
@isaado48702 ай бұрын
Allah ya nufeka da tuba ka Musulunta, domin kuwa baka makara ba. Kuma Allah yasa 'Yan Tauri su dinga tallafawa rashin tsaro.
@JereMohammedA.G.LaminuMegaScho2 ай бұрын
Hasararren tsoho kenan Allah ka shiryar damu tafarkin ka madaidaici Shi kuma wadda yakai wannan àrnen Makkah Allah ya isa. Munyi tir da Allah wadai
@ibrahimusman80933 ай бұрын
Ya kamata a kayi maganin yan iskan barayin daji da suka adabi jahar su
@amiami66703 ай бұрын
Ikon Allah
@mohammedlawal37213 ай бұрын
😂 wallahi yaban dariya Wai can inda suke jefe jefensu
@Basyirjaja2 ай бұрын
Lalle kam sheɗan bai jifar sheɗan. wannan ai ba abin dariya aciki. Allah Ya shirye shi, kafin ƙarshen rayuwa