DaDumiDuminsa.Videon Yadda Abduljabbar Ya tada Rigima Yashiga wayuwacin Hali za,a Rataye shi

  Рет қаралды 192,920

Gido24 TV

Gido24 TV

Күн бұрын

#Gido24tv #abduljabbar #Hausa #Bbcnews #Bbc #News #hausafilm2022 #video #tiktok #Kotu #waazi #mallam #shiekh

Пікірлер: 181
@sanimammanskuka1622
@sanimammanskuka1622 Жыл бұрын
Mu dai ji tsoron Allah kuma mu tuna akwai ranar hisabi
@salihuidrissabo5496
@salihuidrissabo5496 Жыл бұрын
Wallahi wallahi wannan shrine kuma Allah yana ganin duk abundant akeyi wace hujjace baikawoba yazo da hujjoji dadama kuma dolene kayarda amma daman de akai wata akasane kawai to amma dahira said INA? Dadinta kowa sai ya mutu kugama masa sharin kumadai saikunmutu ajecan Allah zai tantance maigaskiya
@مريمعبدالله-س5ك
@مريمعبدالله-س5ك Жыл бұрын
dama hakasuke sosuga susashi yayikuka ya Allah kasakamai
@murtalaibrahim1755
@murtalaibrahim1755 Жыл бұрын
Allahumma ammeen
@sanimaman1608
@sanimaman1608 Жыл бұрын
Macha allahu
@muhammadg.abubakar3168
@muhammadg.abubakar3168 Жыл бұрын
Lallai yadache dahaka Allah yayi Alkalin Albarka Kuma yakareshi daga dukkan fitina da chaidanu zasukulla
@sadababa4902
@sadababa4902 Жыл бұрын
Ubanka yaci uwarssa dakay da alkalin
@halirumuhammad3615
@halirumuhammad3615 Жыл бұрын
Danizalayace Siyasa tafi salla Jefaquria tafi aikinhajji Yace mahaifan annabi Nawuta munajiran Abindakotun zatamusu Wannan aqidartafimuni Data abduljabari India basiyasabace Muanajiramugani
@mohdauwal9023
@mohdauwal9023 Жыл бұрын
Kumabiyan abduljabbarne indai muna kano baramubar kuba sai antarwatsa akidar daya daura ku akanta
@usmandsulaiman1310
@usmandsulaiman1310 Жыл бұрын
Kaigafata bawahabiyejahili abduljabbar jarumine wa anna hadissan garyar in allahu sai gaskiya tabaiyana
@realmomo_first387
@realmomo_first387 Жыл бұрын
Kay tafi malamin karya. Toh douniyar ma miye tché in an bar douniyar dama ba madawwamiya ba tché
@mohdauwal9023
@mohdauwal9023 Жыл бұрын
Kuma duk ka nasane sauraku
@abubakarsule93
@abubakarsule93 Жыл бұрын
Wlh anyii dai dai nabaya sunkoya darashii. 😅😅allah yakara munah soyayyar manzon allah s a w.
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen 💘
@abdullahiismaila8284
@abdullahiismaila8284 Жыл бұрын
Matsiyatan banza matsiyatan wofi, wadannan ai ba Malamai bane, bayin azzalumai kawai....Allah zaiyi maganinku a Nan kusa kusa
@YahayaAliyu-w2n
@YahayaAliyu-w2n Ай бұрын
Wannan ba gaskiya bane karyane zaluncine wannan, sannan kushirya karbar naku hukuncin naku agaban Allall s w t.
@baisabaisa7813
@baisabaisa7813 Жыл бұрын
Muyanana daidai dubun Godiya ga alkalinda yayanke hukunci
@hassanhabibu6501
@hassanhabibu6501 Жыл бұрын
Wai kace duk duniya ta tabbatar kuma wallahi idan za a kashe ka bazaka iya taba tabbatar da hakan ba tir da wannan dabi ar taku
@issoufoutassiou6260
@issoufoutassiou6260 Жыл бұрын
Wannan hukunci da a kayanké yayi
@naseerabdullahi7920
@naseerabdullahi7920 Жыл бұрын
Kaine muna fiki, bahaka yake Anzalumci abduljabbar
@عبدالرحمنهوساوي-ص8ج
@عبدالرحمنهوساوي-ص8ج Жыл бұрын
Inalilahi waina ilaihi rajiuon aalhuma sabitna ala hubi nabiyina Muhammad salahu alaihi wasalam
@arewalyricsstudio1298
@arewalyricsstudio1298 Жыл бұрын
Allah yakara kare mana imanin mu
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
Ga malami na cewa wai a rushe masalaci,ko à rufe shi(massalacin?),inna lillahi wa inna ilaihi raji’un🤔🤔🤔🤔🤔🤔 Ko ARNE a yaw bai cewa a rushe massalaci,malammai ne ke cewa a rushe massallaci,ko a rufe. Allah ya ku rushe shi,zaku bala’in da yafi karfin ku a Kano. Kuma rataye malamin zaku sha mamaki.
@bayaronasiru1201
@bayaronasiru1201 Жыл бұрын
Allh igrawa malm lafiya haka yayi daidai agagauta hakuntashi
@straightwaytv2023
@straightwaytv2023 Жыл бұрын
Wannan vidion yayi kyau. Amma hoton da ka saka a kan shi, bayanin bai fitoba a cikin shi, wannan kuma qariyane! Qariya kuma HARAAMUN ne!! Akiyaye Don Allah.
@rafiaabdoulaye1301
@rafiaabdoulaye1301 Жыл бұрын
Tabbas wonga hukucin da akaï ya dace wly 💯💯
@sanimaman1608
@sanimaman1608 Жыл бұрын
wanan hukunci yayikyau
@adamuabdullahiburade
@adamuabdullahiburade Жыл бұрын
Wannam hukuncin da alkali yayi yayi dai tunda ya rigaya yagane yaci mutunci manzon Allah(SAW) da iyalen gidansa Kuma bincike ya tabbatar da haka. Inda alkalin Bai yanke mishi wannan hukuncin ba da Shima ya kasance daga cikin azaluman da munafukan musulunci. Ubangiji Allah ya Kara ma Alkalin ga Imani da karshe Mai kyau.
@dagumuba2330
@dagumuba2330 Жыл бұрын
Saiyanzu kukasan mutuncin manzon Allah kamaryadda kayi tsantsuwa to wlh saitacika domin kaine babban munafiki kuma makiyin manzon Allah
@bubashehu
@bubashehu Жыл бұрын
Indai za a yi gaskiya kashi 59 na izala sai anyi musu irin wannan hukuncin. To amma ba gaskiyan ake yi ba
@drhapexhabeeb5073
@drhapexhabeeb5073 Жыл бұрын
Malamai ko Yan iska shegu karnikan yahudawa Allah yatsinemusu albarka
@haleemamullah8708
@haleemamullah8708 Жыл бұрын
Rai Kam ta Allah ce.shi ke badawa Kuma ke karbawa.nawa suka Riga Abduljabbar mutuwa ta banza ma balantana ta girma irin tasa.Allah ya wa Abduljabbar mutuwan girma
@abubakarumar2357
@abubakarumar2357 Жыл бұрын
Wannan hukunci shine adalci ga manzon Allah SAW da mu al-ummansa. Allah Ya ci gaba da yi wa hukumomi jagora
@saniharuna6628
@saniharuna6628 Жыл бұрын
Hukunci yayi dai-dai. Allah qarawa Annabi daraja Ameen.
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
Bari kiran su malammai,arna ne kawai ni kuma ba mai goyon bayan Abdouljabbar ba.Mai goyon bayan gaskiya ne:sune suka ci mutuncin Annabi.
@salihumuhammad8904
@salihumuhammad8904 Жыл бұрын
Banzaye karyace malan Abdujabar yafikarfinku wawaye kwai banzaye yan izalla jahilai marasa ilimi
@habibamahmud7966
@habibamahmud7966 Жыл бұрын
Wawaye Mal yafiku son manzon Allah dan Hak duk zalumcin da zakuyi kuyi dan ubanku kuje lahira asakaki awuta indai kuka yarda kuka mutu baku tuba jahilan banza ciwon hassada zata kasheku
@aminuibrahimsadi5861
@aminuibrahimsadi5861 Жыл бұрын
Karyakake munafiki wallahi abduljabbar annabi yke karewa km Allah ytsinewa duk wnd yke cinzarafin annabi.munafiki hadisai nawane suke cikin bukhari d Muslim wdanda aka jinginawa annabi dabi a marakyau Amma bakwayin tunanin hkan baidaceba.yahudawa na daukan abin suna fassarawa sunacewa annabinmu sunafadin mnanan kalamai km sunacewa acikin bukhari da Muslim sukagani.meyasa bazakuyi duba akan hkanba
@habibailyasu6380
@habibailyasu6380 Жыл бұрын
Ma shaa Allahu da wannan hukuncin.Annabi Muhammadu yafi gaban wasa.Allah Ya qara tsare mana imanin mu,amin.
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
Kaima hukuncin ya haw kanka,Malam.Ku arna ne a bar kiran ku malamai. Karatun Abduljabbar yana cikin zukata,jahilin banza
@falaluabdullahi4023
@falaluabdullahi4023 Жыл бұрын
Kai Dan maqaryaciya bawan allahn dayace baya Neman sassaucin wa dannan azzaluman sai sassaucin Allah shine zakace yatada hayaniya Allah ya tsinewa meqar
@ayubabello1807
@ayubabello1807 Жыл бұрын
OK tunda kenan sai yanzu akasanda hukuncin addinin musulunci kenan a cikin maluman da kuke kirada maluman sunnah akwai wa,yanda suketa kato bararda tafi ta Abdul jabbar kusani cewa akwai malumanda sukayi batanci ga mahaifan annabi s a.w bayan hakan harma da buga littafai ammah barinsu akayi suka cigaba da rayuwa saboda me sudin yan izalane suna kirarin sunnah ammah na karya wannan hukuncin ba,ataba yiwa wani makamancinsa ba kuma son raine karara a cikin wannan bawai saboda abunda yayi za,a masa hukunci ba saboda akwai wa,yanda sunyi fiyeda nasa ammah saboda sokai sai akabarsu Allah shine mai hukunci bawani kato bah
@murtalaibrahim1755
@murtalaibrahim1755 Жыл бұрын
Gaskiyane kuna nuna kaunarku abaki tawani bandaran kuma magautan annabinmu Muhammad s a w ne ku daku nake nafarkwanku da na karshanku ina kuke lokachin da akai na lokwan abawa ina kuke lokachin da taka yayi abinda yayi ina kuke kwanannan jalejalingo yayi abinda yayi kukiyayi Allah wallahi kafin lokachi yakure muku sehida yaketa fada dananatawa kariya yakeyi kuma kunsan haka seshi zakuzo kuche akashe saboda zalinchi muna da sautin kowa da muryar kowa wllh
@nazirumohammed4298
@nazirumohammed4298 Жыл бұрын
Da anyi mgn suce sunfi kowa don Annabi, ashe munfuncine kawai
@harunaabubakar5330
@harunaabubakar5330 Жыл бұрын
Sai dai uban ka ne ya yi batanchin amma WAllahi bai yi ba. Ka sani dama tuntunin mun san ba bu adalchi a wannan kotun. In Sha Allahu sai sun riga shi mutuwa.
@abubakaraabubakar5589
@abubakaraabubakar5589 Жыл бұрын
Wannan hukuncin yayi dai dai. Allah kamana maganing munafukai. Amin.
@saidoumarmarou2861
@saidoumarmarou2861 Жыл бұрын
Tabasai hukunchi da Aka maichi yayi dai dai haka Allahou soubahanahou yagai
@aishasale3377
@aishasale3377 Жыл бұрын
Mallam cigaba gawa munafukai abduljabbar tasa takare
@mahmudkwara9614
@mahmudkwara9614 Жыл бұрын
Sedai ahukunci bamuji Aya ko daya da aka kafa hujja da itaba ko hadisin annabi makar yata kawai
@isaumaru7523
@isaumaru7523 Жыл бұрын
Hakika mazantakar dayanuna aganban alkali batayimuku dadiba
@bashiradamu2578
@bashiradamu2578 Жыл бұрын
Wannan hukunci yayi daidai Allah ya kara tona asirin duk wani munafuki
@danbabanaannabi366
@danbabanaannabi366 Жыл бұрын
Allah ya saka ma wannan alƙali da mafificin alkairi Duniya da lahira
@rufaasirideeemi1442
@rufaasirideeemi1442 Жыл бұрын
WalAHI KANAWA SUN BAMU KUNYA, INDA WANI KABILA NE YAHI WANNAN WALLAHI ANDEDE DA KASHE SHI.
@danjumayusuf222
@danjumayusuf222 Жыл бұрын
Allah yakaremu,daga wan Nan bala,i da abduljabar ya jawo kansa
@amidualaja6421
@amidualaja6421 Жыл бұрын
Ku munafukaine duk kanzu yan zu Kun dawo cidanu ina ayar da taci in anzagi annabi a Kaci mutum babu
@mukhtarsani8190
@mukhtarsani8190 Жыл бұрын
ALLAH YA TSINE MUKU ALBARKA, SHEGU MUNAFUKAI
@fatimabellousman9914
@fatimabellousman9914 Жыл бұрын
Wannan hukuncin yayi daidai ni shawarata aratayeshi yanxu kada ajira wai sai kwana 30 suncika Allah s.w.a yasa akarbi shawarata wassalamullahi alaikum daga Abdullahi Rabiu Ahmad kaura Namoda zamfara state nagode.
@mamansanisifiyaummr718
@mamansanisifiyaummr718 Жыл бұрын
Wan nahuku cigawan dayacimitin cin mazo Al la yayihaka
@mahidahiru7878
@mahidahiru7878 Жыл бұрын
To azo ayi mubahala ingaskiya ne
@nurayahaya5113
@nurayahaya5113 Жыл бұрын
Kudai makaryatan banzane
@hoseamarkus
@hoseamarkus Жыл бұрын
duniya labari,,,,, aiki sai Dan Adam
@elhsanidandouna6609
@elhsanidandouna6609 Жыл бұрын
Wannan houkounci Yayi da ma arche é
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
Duk mai son yaga dan wuta tun nan duniya ya je yaga Alqalin da ya kashe Abduljabbar da masu goya masa baya.Allah ba zai karbi tuban su ba ko sun tuba,Allah yayi fushi da su:”wa man qatala mu’minan mutammidan…”zuwa karshen ayar.
@bashiradamu2578
@bashiradamu2578 Жыл бұрын
Amma ya kamata ka koma makaranta, domin akwai alamin munafunci tattare da kai
@hassanabba3877
@hassanabba3877 Жыл бұрын
Allahu akbar
@bashirgarba2193
@bashirgarba2193 Жыл бұрын
Al hadullah
@babangidausman4616
@babangidausman4616 Жыл бұрын
Allah yakarawa malan lfy da zaman lfy
@jamiluadamumagaji7315
@jamiluadamumagaji7315 Жыл бұрын
shege makaryachi banza
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
Kaga wanga malami ya sheka ma Annabi karya,nayi Imani Annabin da yazo da Qur’ani ba zai dawo ba ya karyata shi?wai Annabi ya ce inda mafi yawa suke nan ne gaskiya take,karya ce wallahi. Alqur’ani ya ce:wala kinna aksarun nassi la ya’lamun”tayu ka ce bada musulmai ba ake?tunda su musulmai ba mutane ba ne. Allah ya ce mafi yawa daga cikin mutane,kafirrai ne,Annabi bai zuwa ya ce inda masu yawa suke nan ne gaskiya. Abduljabbar yayi gaskiya kuma sakarkaru,karatun na nan KZbin sai ya hana ku kwana.Kuma Allah zai tayar da wanda yafi shi ilmi yafi shi bassira,tunda kuna kokarin boye gaskiya sai Allah ya bayyana ta,ku kashe Abduljabbar ko ku bar shi,ko kun ki,ko kun so,sai gaskiya ta bayyana.MUNAFUKKAI!!!
@ameenumoukhtar4600
@ameenumoukhtar4600 Жыл бұрын
Kai allah ya Wadaranka Kai din wanda Kai comment akan abinda wannan malamin, Insha allah kuma irinku sae asirinku ya Tonu, a kashe shi wannan shine hukuncin sa, kuma abduljabbar yayi asara Wlh
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
@@ameenumoukhtar4600 ku jahillai ne,wallahi.a musulunci ba’a kashe bawan sai in yayi kisan kai.annafsu binnafsi…inji Qur’ani,bayan shi babu inda zaka samu ance akashe bawan Allah (ba a yaki ba),balle kashe musulmi. Bai halitta ba.
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
@@ameenumoukhtar4600 an zagi Allah ballé manzonnin sa?mu musulmai mun san da wannan balle ma malaman ku ke zagin Annabin rahama.kuka kashe Debora ba gyara ba dalili saboda jahilci,tir da hawkar ku. Wallahi baku son Annabi karya ce.kuna son Annabi zaku matalauci ne?ga Qur’ani na cewa mai arziki ne duniya da lahira(ha gidan sa ake zuwa cin abunci)ku kun ce ha wata akeyi ba’ayi dori gidan sa ba🤔…sai ga yan iska da tika tikan motoci da gidajen bene amma wai Annabi matalauci wai sai sai dan dabino yake ci:inna lillahi wa inna ilaihi raji’un,akwai zagi da wulakaci da ya kai wannan? A ce ha ya mutu bargon sa na wajan jigina wurin yahudawa 🤔🤔tir da ku,tir munanan maganganu da kuke jinginawa ga Annabi
@hajaramohammedsaniiliyasu2160
@hajaramohammedsaniiliyasu2160 Жыл бұрын
@@halidhatim8618 Allah ya shirye ka da ire-irenka, shi Abduljabbar din da kake karewa duk abubuwan da ya fada baka fahimci me yake fada akan annabi (S.A.W) da sahabbansa ba? Allah ya ganar da kai
@halidhatim8618
@halidhatim8618 Жыл бұрын
@@hajaramohammedsaniiliyasu2160 ameen tun ku shiryayyu ne. Bana kare Abduljabbar wuri na da shi da ku duk daya ne. Gaskiya nike karewa:abubuwan da kakannin ku suka rubuta a tarkacen littafaï yake karantawa. Kuma littafan nan duk sune ummul aba’isan rikice rikecen nan. Cikin su babu magana Annabi ko daya duk shirme ne,tun daga Buhari ha na kassa.makiya Annabi sukayi su don raba al’umnar sa da Allah kamar dai Kannywood duk zubin tahiya su daya ne.
@abdurrahmanshuaibu2382
@abdurrahmanshuaibu2382 Жыл бұрын
Wlh wlh wannan hukuncin shiyadace da malam abduljabbar Allah yasakawa da alkali alkhairi yakaramasa Imani Allah yabamu ikon kare musulunci da musulmai Allah yakaramana San manzon Allah S.A.W
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen
@uzairuibrahim2403
@uzairuibrahim2403 Жыл бұрын
Karya kukeyi kuma Allah ya isa
@bashiruyahuza78
@bashiruyahuza78 Жыл бұрын
gaskiyane malan.akasheshi
@sagiruusmanahmad5194
@sagiruusmanahmad5194 Жыл бұрын
A babanka zahaka xaha kqsheshi
@ibrahimmbaba3709
@ibrahimmbaba3709 Жыл бұрын
Good judgement
@malamgumel3547
@malamgumel3547 Жыл бұрын
Alhamdu Lillahi Godiya ta tabbata ga Allah Mai Kowa Mai Komai Kuma ya Kara Daukaka Daraja da Rahama ga ManzonTsira S..A.W tareda Sahabansa da wadanda suka bi tafarkinsu har zuwa Ranar Qiyama
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen Ya Allah
@musakhadija680
@musakhadija680 Жыл бұрын
Alhamdulillah Allah y Kara daukaka musulunci y Kara mana soyayyar Annabinsa y saka wa shugabaninmu da alheri a bisa adalci dasu kayi ya tsare mana imaninmu gabakidaya
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
@@musakhadija680 Ameen Dije
@abdulhafizmusainuwa2846
@abdulhafizmusainuwa2846 Жыл бұрын
Wannan hukunci yayi daidai.
@djamilahamidou4519
@djamilahamidou4519 Жыл бұрын
Hukunchin da akayi shine dai dai
@rabiwou7819
@rabiwou7819 Жыл бұрын
Wannan malamin monafikiniy
@zahirglobalinvestment5430
@zahirglobalinvestment5430 Жыл бұрын
Hukuncin dace dashi
@nuramusaibrahim6446
@nuramusaibrahim6446 Жыл бұрын
Wannan hukunci yy daidai
@bashirsalihu6835
@bashirsalihu6835 Жыл бұрын
Allah Ya saka da Alkhairi
@zainabumarkafur5973
@zainabumarkafur5973 Жыл бұрын
Allahsaka da alkairi mlm
@KhKh-el5tw
@KhKh-el5tw Жыл бұрын
Haka. Ya hukuce da ayı ya yi
@musasanturakipali2766
@musasanturakipali2766 Жыл бұрын
Allah Ya la'anci wannan shiri naku ,da mai gabatar da shirin, da wanda ya ba da umarni, da duk wanda ya goyi baya ko yaji dadin shirin.
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Hmmm.Meyasa kace haka
@saydoumahamadou724
@saydoumahamadou724 Жыл бұрын
yayi daidai aratayeshi
@mohammedjamilu844
@mohammedjamilu844 Жыл бұрын
Allah ka bamu ikon gane gaskiya, Kuma ya Allah ka bamu ikon bin gaskiya. Amin Suma Amin.
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen Ya Allah 🙏
@galitaherdjamila
@galitaherdjamila Жыл бұрын
Hukunci yayi dayday
@danmameajamagana
@danmameajamagana Жыл бұрын
Banayekawai
@jafaraadam5108
@jafaraadam5108 Жыл бұрын
Hukunci yayi daidai
@muhammadabubakar5232
@muhammadabubakar5232 Жыл бұрын
Yaye kwu sosai
@rabiuyahaya6060
@rabiuyahaya6060 Жыл бұрын
Zahirii ne malam
@hamisumlawalu3936
@hamisumlawalu3936 Жыл бұрын
ok
@abdulkarimisihak3200
@abdulkarimisihak3200 Жыл бұрын
Kaidai jahiline
@khalidibunubaaba7485
@khalidibunubaaba7485 Жыл бұрын
Hmmmm Allah Yasan MaLLAM ABDUL JABAR YANA AKAN GASKIA
@rafiaabdoulaye1301
@rafiaabdoulaye1301 Жыл бұрын
Malam Abdoul jabar Yana kan karya maganar da yafada tayi muni akan Manzon Allah s a wly
@muhammadalawiabubakarsds3914
@muhammadalawiabubakarsds3914 Жыл бұрын
Makaryaci kawai
@umarsani1595
@umarsani1595 Жыл бұрын
Allah ubangiji ys muyi kyakyawan qarshe
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen
@rufaasirideeemi1442
@rufaasirideeemi1442 Жыл бұрын
WalAHI KANAWA SUN BAMU KUNYA, INDA WANI KABILA NE YAHI WANNAN WALLAHI ANDEDE DA KASHE SHI.
@sanilabaran9359
@sanilabaran9359 Жыл бұрын
Alhamdu.lillah.hukunci yayi
@abdulmajidyusuf9073
@abdulmajidyusuf9073 Жыл бұрын
Yayi daidai
@abdulgibrin5042
@abdulgibrin5042 Жыл бұрын
LABARINA
@isaumaru7523
@isaumaru7523 Жыл бұрын
Dan uwarku haka zakuganshi kubarshi jikokin banu umayya
@bashiradamu2578
@bashiradamu2578 Жыл бұрын
Allah ya shiryar dakai ya yaye muku wannan muguwar aqidar da ya dasa muku
@nuraumar3762
@nuraumar3762 Жыл бұрын
Jahilci
@nassirousalissou7070
@nassirousalissou7070 Жыл бұрын
Ma cha Allahou Jazak Allah khayran malam Allah kara lafiya me yawa me amfani 🤲🤲Hukumci da aka yan ke yayi dede...Allah ya tsinewa wanda ya ke adawa🤲8
@tinniomar6344
@tinniomar6344 Жыл бұрын
Malan Amadou zander
@tinniomar6344
@tinniomar6344 Жыл бұрын
De
@bashirbuhari8235
@bashirbuhari8235 Жыл бұрын
Allah yasaka da kai Allah yabaka aljannah you
@Gido24tv
@Gido24tv Жыл бұрын
Ameen
@salisugrktv8210
@salisugrktv8210 Жыл бұрын
Malmai kuji tsoron allah
@rafiaabdoulaye1301
@rafiaabdoulaye1301 Жыл бұрын
Kaïma kaji tsoron Allah wly
@moukutareyahaya1028
@moukutareyahaya1028 Жыл бұрын
Akachechi
@sheshikyakubu3888
@sheshikyakubu3888 Жыл бұрын
Kai ne a gurin su ke malamai.
@sheshikyakubu3888
@sheshikyakubu3888 Жыл бұрын
A wajen ka ne ba jaramta ba
@sheshikyakubu3888
@sheshikyakubu3888 Жыл бұрын
Me ya sa ba kayi Raddi ga Gumi,Jalo da sauran malaman ku ba.
@sheshikyakubu3888
@sheshikyakubu3888 Жыл бұрын
Munafuki,dan tasha
@sheshikyakubu3888
@sheshikyakubu3888 Жыл бұрын
Sarki Yola ai Ganduje na bayar sa
WANDA BAIJI BARIBA musha dariya SABON COMEDY
14:45
DUNIYAR DAN AUTA TV
Рет қаралды 307 М.
Ozoda - Lada ( Official Music Video 2024 )
06:07
Ozoda
Рет қаралды 17 МЛН
А ВЫ ЛЮБИТЕ ШКОЛУ?? #shorts
00:20
Паша Осадчий
Рет қаралды 9 МЛН
规则,在门里生存,出来~死亡
00:33
落魄的王子
Рет қаралды 26 МЛН
Dauda Kahutu Rarara - Fatima Mai Zogale (Official Music Video)
6:38
Dauda Kahutu Rarara
Рет қаралды 1,2 МЛН
yanda akayi yan bindiga suka sakoni, mace me ciki ta bada labari.
25:21
Alfurqan Ta'alim Tv
Рет қаралды 212 М.
Bidiyon zaman yanke hukuncin shari'ar Malam Abduljabbar Kabara
3:39
Freedom Radio Nigeria
Рет қаралды 222 М.
TAKADDAMAR DAURAWA DA ABDULJABBAR
25:12
Hali Dubu Hausa Movies Tv
Рет қаралды 554 М.
Kafin na shiga Izala lokacin ina tsibbu 😂 | Shiekh Bello Yabo
6:49
Karatuttukan Malaman Musulunci
Рет қаралды 200 М.
😰😭 WASIYYAR ALBANI ZARIYA GA YAN AREWA AKAN ZABE DA SHUWAGABANNI
15:00
Ozoda - Lada ( Official Music Video 2024 )
06:07
Ozoda
Рет қаралды 17 МЛН