Sani Muhammad ya faɗa mana yadda ya fuskanci ƙalubale a rayuwa bayan an kore shi daga makaranta.
Пікірлер: 18
@ZulaihatFaisal-ge2zpАй бұрын
Insha Allah saika daukaka Nasir,Insha Allahu saikayi.sunanda duk malaminda yasa aka koreka saiyazo neman alfarmarka Duk wani wanda aka kora a university kan wani dalilinda baikai yakawoba inshw Allah saisun daukaka fiyeda kowa arayuwa Ku kuma malaman jami a gareku Bi iznillahi matukar wannan zaluncin na korar dalibai bazaku denashiba,da alfarmar manzon Allah duk wanda yasa aka kori wani dalibi bisa zalinci sai ya samu wanda zaiyi ajalinsa ko yayi sanadin shigarsa masifa da bala i Kuna nan kuna aikata wannan muguwar dabi ar zaku hadu da daidaiku Yara dayawa sun haukace,wasun sun rasa ransu,wasu babu lapiya saboda dalili korarsu amakaranta
@muhammadsani12927 күн бұрын
Allah SWT Yashiryemu amman anyi asara gaskia wai harwani CV ake turawa na shirme sabida a gurbata tunanin matasa sakarkaru irin wannan. WaLLahi Fim Haramun ne sabida chakuduwar maza da mata. ALLAH SWT Yashiryemu. Hardawata gardiya wai ita Stephanie mtchew
@maulana.khalifa491629 күн бұрын
agayyaci malama juwaoriiya dn allah
@ZulaihatFaisal-ge2zpАй бұрын
Allah ya magance mana wannan mummunar rayiwa damuke ciki A nigeria mu talakawa
@nbbindin2208Ай бұрын
Allah sarki Nasir ubangiji yasa mugama da Duniya lapiya
@rashidaahmadu8992Ай бұрын
Ma shaa Allah Nasir kana da natsuwa.
@MardjanaHama-sn3eq23 күн бұрын
❤😊
@limanuyusuf1518Ай бұрын
Masha allah
@OmarSuliman-ny8uy28 күн бұрын
Allah sarki
@SharifaAbdul-ub3ds29 күн бұрын
Allah Sarki nasir
@MustygoggoАй бұрын
Impressive 💪🏻
@BA_SO_BA_NEАй бұрын
Saura daga bakin marubuta
@abba_Son_TVАй бұрын
🎉🎉🎉🎉
@MardjanaHama-sn3eq23 күн бұрын
😂
@user-cf5ug4er2sАй бұрын
Allah ya magancemana dukkan damuwarmu.
@ZulaihatFaisal-ge2zpАй бұрын
Kanina yana cikin wanda Aka kora ajami a bayan yakai shekara hudu yana abu daya Babu abunda yafi kauna sama da karatunnan, Amma wai saboda kawai yayi resitting exams shine aka koreshi,maimakonma a canja masa department Yau sun barmu cikin mummunan yanayi da kaninmu😭😭😭cutar depression tayimasa kamunda matukar wata yazo baisha magani ba sai munga ba daidaiba,tundaga wannan lokaci kullum cikin yawon kaishi asibiti muke,yaronda yafi kowa nutsuwa yanzu shine marar nutsuwa,yau.ciwon kai,gobe kuka,atakaice dai mu yanzu jiran ta Allah kawai muke,idan zai rayu Allah ya dubemu,inkuma Allah zai karbeshi Allah sa hakane alkairi,amma mun yanke kauna Dalilin korar jami a, Akwai Allah