Masha Allah, Malam Allah saka da alkairi. Actually the Federal Government is trying to bring violence to Kano. May almighty Allah protect Kano and the people of the state.
@fcmarkstaracademy88043 ай бұрын
you don't know what you are saying, mumu waiting bring federal government in to this
@musasarkingina28343 ай бұрын
Your thinking is Insane.kwankwwso and kwankwasiyya are the problems of Kano pls.
@isahabubakarhassan42733 ай бұрын
Matsalar Kano tadanganta ga Kwankwaso da Ganduje
@muhammadbashir47153 ай бұрын
Prof. Baka so gaskiya ba, bayanin ka ya karkata
@abdulkarimsalman4 ай бұрын
❤ Allah ya saka da alikhari duniya da na lahira Albarka Annabi da Ahalulbaiti SAWW ❤
@ZayyanaIsyakuSule3 ай бұрын
Ma Sha Àllah Gaskiya ban taba sauraren malamin nan ba sai yau Yafadi gaskiya tsakanin sa ga Allah Kuma Àllah yasaka maka da alkhairi amin
@sanihussainigimi44063 ай бұрын
Allah Ya saka maka da ALKHAIRI Mallam Prof maqari. In Shaa Allah za a samu maganin wannan rigimar. Allah Ya kawo zamani lafiya.
@muhammedabdullahi54744 ай бұрын
Masha Allah mugode sheikh prof maqari. Allah yasaka da Alkheri ♥️
@shehusani72414 ай бұрын
Allah yah kawomana karshen azzaliman shugabanni Allah yah isa tsakaninmu daku
@sanidanmamazxzdsani56623 ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi maulana
@yahuzayusufu78983 ай бұрын
Ma'sha Allah malam Allah yasaka da alkhairi akwai Allah baya barci Allah yakawomana karshen masifun dasuke damunmu na gida da daji alfarmar annaburrahma ameen
@jamiluabdullahiadamu98292 ай бұрын
Gaskiyane mallam Allah saka da alkairi Hakika daga wannan karon baza a karaba
@UmarBello-pz8ev3 ай бұрын
Allah yasaka da alkhairi
@soumanahamanihamidou71904 ай бұрын
Kaji Gaskiya Allah ya Biya Malame 👍👍
@muhammadaminuauwalu7944 ай бұрын
Amin ya Rabbi. Allah ya karya mana makiyan wannan jihar tamu mai albarka
@murtalasharu3 ай бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@AuwaluAbdullahi-b9n3 ай бұрын
Masha Allah hakikatul kalam
@mustaphahashimu10154 ай бұрын
Sai sarki sunusi
@BisharMaidaura3 ай бұрын
Masha Allah, Allah ta'alah yasa wannan sakon ya isa inda akeso ya isa.Allah ta'alah yasakawa malam da alkhairi.
@AlhajiSaminuNigerMarahdi4 ай бұрын
GaskiyaneMoulana🤲☝️
@MuhammadnaseerAbubakar4 ай бұрын
Prof Allah ubangiji ya saka da alkhairi
@yahayaumar37184 ай бұрын
ALLAH ya saka da alheri
@UmarFaruqinuwa3 ай бұрын
Allah ya rabaka da makiya
@MuhammadSani-q2y4 ай бұрын
Makari sarkin hayaniya SBD kotu tahana abokin cin mushenku ya koma sarauta too kasani hauragiyar ku ta addini daban sarauta daba sarki akano sai Dan sarki jikan sarki aminu Amin tacce
@MahiShuaibu-ge7uv4 ай бұрын
A gurin uwarka ya koyo ai
@zulaihatsuleiman79533 ай бұрын
Kagyara bakinka
@abdullahimuhammad72342 ай бұрын
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي إلي صراطك المستقيم وعلي ءاله حق قدره ومقداره العظيم
@ahmadsanimusa-ww2up3 ай бұрын
Gaskiyane Allah ya sakamusu da alkairi
@SaniMuhammadMuhammadsani3 ай бұрын
Masha Allah Allah Hafiz kayi gaskiya Allah yabaka lada
@AhmedFaari-ys1em3 ай бұрын
Truth is better
@SunusiIdrisdutse4 ай бұрын
Gaskiyane malama AllAh Yakara lafiya ❤🎉
@bashirsanusi-sq5pk3 ай бұрын
Allah ya sakama da gidan aljanna
@ShamsuSulaiman-zx4sm3 ай бұрын
Allah sarki kai makari wannan fa ba gaskiyace kake fadiba kana goyon bayan wani bangarene zan iya cewa son zuciyarkane idan ma an tada hankali a kano abbane yaja kuma wallahi indai kuna raye sai kunga ancanja sanusi shikenan kano tazama sabon gwamna sabon sarki Allah yatsaremuna al ummar kano
@nuraabdullahi66143 ай бұрын
Ai Babu Wanda Ya Nuna Bangare Tare Da Kama Suna Ba Tare Da Hujjaba Wanda Shine Ma'aunin Gane masu Son Zuciya, Ka Kuma Foto Da Son Zuciyarka a Fili.
@EeEe-jk2je3 ай бұрын
Allah yasaka da alkhairi muna godiya Allah kare mana kano daga sharrin masu sharri 🤲🤲🤲
@nazirusalisu49864 ай бұрын
Innalillahi wainna ialaihi rajiun Allah ka ruguza dukka wanda ke burin rugaza arewa Ameen .Anata walkiya Muna gani kuma munaji Muna kuma saurare makiya arewa gakunan walkiya nata futo dasu Allah zaunar mana da kasarmu da garinmu lpy Ameen ❤
@inuwahabilu47363 ай бұрын
Alhamdulillah! Ya' Allah tsaremu daga sharin duk wanni mai sharri akan musulmai, ya' Allah tare mana jahar Kano tare da Arewa baki daya dakuma Nigeria baki daya Amin Ya' Allah ganar da shuwa gaban ninmu sugane gaskiya sudena chutar da yan' Nigeria baki daya. Ya' Allah kayimana sauyi bisa duk wani alzalumi.
@MuhammadYusuf-zc2yd3 ай бұрын
Allah yasa sugane , federal government has a limitation at the same time state government also have it's onw limitations, there leaders should take notes as a matter of time,.
@SmilingArcade-ru3dk4 ай бұрын
Allah yabamu Ikon aiki da gaskiya, Ammade wasu wallh daga cikin talakawanma abin kunya waisaikaga saboda rashin sanin ciwon kai suna goyan bayan rashin giskiya.
@FatimaAbubakar-gc9mo4 ай бұрын
Gaskiya wannan abun be kamataba kuma cinfuskane da rainamana jaha amman insha Allah hakonsu baze cimma ruwaba
@halimamusa35464 ай бұрын
Allah ya kawo saukin wannan al'amari.😢
@ibrahimumarsani3 ай бұрын
Mhm
@AyubaIsah-he8gx3 ай бұрын
Wannan gaskiyar ce tagagari mafi yawancin malamai wallahi, Allah ya saka da akhairi
@UmarFaruqinuwa3 ай бұрын
Allah yakara lafiya da basira dukkan malaman dasukai magana bamai San gaskiya kamarka kaikan kana bayan Mai gaskiya Amma shauran sanxuciya su yayi musu yawa
@aliyuabdulrahman1303 ай бұрын
Ubangijin Allah y karya alzalumai baki daya Amin y Allah ya hayyu ya kayyum
@aliyubello52143 ай бұрын
Masha Allah Allah yaqara kaimaka muna baki dayya
@muhammadnasir-il6db4 ай бұрын
Malam Allah ya saka da alheri,amma Kano bata da gwamna(rubber stamp ne kawai)
@hafsatusabdullahi84713 ай бұрын
gaskiya suka fada kuma Allah shike rike da jahar kano shi zaikaremu in sha Allahu
@AhmadouAhmad-kr1ey3 ай бұрын
Allah kawo mana mafita ,auz da kazraj haka annabine saww ya dedetasu,bayan shekara Dari biyar,we have to bring our senses back to look forward
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
@AsouraAdamou3 ай бұрын
Gaskiya ne malam
@MohammedsaniUMAR-xu4ys3 ай бұрын
Don may Malam bakace komai ba lokacin da akayiwa doka karan qassa lokacin da irin haka yafaru abaya? Malam , kuji tsoron Allah! Mun san abin da ku ke karewa. Allah ya ka ceci kano da jamar Kano da Musulunnci, don darajan Piyeyen Halitta . AMEEN.
@hamzagoringo88284 ай бұрын
Hmmmm prof kenan ai kuwa wani dokan yafi wani karfi
@MuhammadnaseerAbubakar4 ай бұрын
Baka San doka ba malam Don haka kayi shuru kawai
@yakubuali59113 ай бұрын
Professor lokacin da aka cire sarkin kano sanusi ina kake ba ka ye wannan maganar ba, to ka iya bakin ka, mu talakawa ba za mu be tunzurawar da kake son ka ye ba, kuna fakewa da addinin kuna neman duniyar ku, munafukai.
@mustaphashehu16933 ай бұрын
Ban taba ganin mutanan da basa kaunar nasuba irin mutanan Nigeria kowa kansa yasani ga hasada tayi yawa ga bakin ciki
@MariyaMuhammadSanusi3 ай бұрын
Prof ka fadi gaskiya'duk kusantakarka da wani ko da iyayenka ne gaskiya itace kan gaba'Allah Yasa mu gane,Ya cigaba da nuna mana gaskiya gaskiyace Ya bamu ikon binta,Ya nuna mana karya karyace Ya bamu ikon kauce mata.Allah Ya cigaba da zaunar da Kano lafiya da Nigeria baki daya.
@SalisuNura-xs8co3 ай бұрын
Allah.yakara lafiya
@MuhammadNdakotsu3 ай бұрын
This is a biased comment in support of SLS because they belong to the same sect of religion. What of the governor who disobeyed court order? How can he defend that?
@YahayaUmar-fs6jd4 ай бұрын
Wanna sonzuciya me mkari
@abdullateefgidado63843 ай бұрын
Wanna. Dabarace. Na APC Dan Yaki Tatashi A Kano. Dan Soja Yakarbi Mulkin A Kano.
@muhkanyurab72134 ай бұрын
Kai maqari sarkin kama kame kayiwa mutane shiru wato saboda Sunusi yakoma tijjaniya zakazo kadamu mutane da surutun banza wlh kai kanka kasan abinda kake fada son zuciyne ita fitinar waye yataso da ita tin farko ba Sunusin bane da kwankwason suka fara taso da fitinarba don haka kakoma gefe karufewa mutane baki
@mustaphashehu16933 ай бұрын
Ai kuwa inde baza,a rinka girmama malamai na gaskiya ba to baza aga daidaiba a rayuwa kowa fa yasan gaskiya babu maganar bangaranci
@mustaphashehu16933 ай бұрын
Babu kasar da ake zagin shugaba da malamai kamar Nigeria WALLAHI kuma wai a haka ake son gyara
@Dr.SaiduAbubakar3 ай бұрын
Gaskiya Malam ban yarda da cewar Fulani Sun koma banditry ne ba domin ana cin zarafin su ba. Makiyar arewa da musulmin ne suka sanya fulani daukar makami. Secondly, what he is saying about the Federal authorities also applies to the Kano State government too. They both came as a result of elections.
@sulaimanyusuf51723 ай бұрын
Ai tun asali Kwankwaso ya fara nura rashin da'a ga masarauta akano. Amatsayinshi na gwamman wancan lokacin. Kuma zasuci gaba da canza doka suna cire wanda sukaba dama sukuma su nada wanda sukeso. Dan haka abin daya kamata kuyi kira asami dokar dazata bama Sarakuna cikakkiyar kariya daga yansiyasa su zama masu cin gashin kansu , da akwai hakan da tun can hakan baifaruba.
@salisuhamzaahmad15124 ай бұрын
Mal kai mana shuru Mai maka aciki dan Kano ne kai
@zulaihatsuleiman79533 ай бұрын
Malam gaskiya yake fada bason zuciyaba
@aminasali7432 ай бұрын
Bazamu yarda gomnoni SUNA juya sarakuna in gamna baiso sarkiba yasauke sarki in wani yahau Shima ya sauki yasa wani duke Mai kishin arewa bazai yarda haka nafaruwa ba dama atiku mutu min kirkine Yana kishin arewane shi Kansas yasani baiso gaskiya shiyasa kake da bakinjini munafuki
@d.bcooper22713 ай бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke 7:10
@Ahmedidisumailatv3 ай бұрын
Malam Ka fadi Gaskiya. Amma tunda Magana akeyi ta Gaskiya to da wacce Munufa aka Dawo da Sarkin Mu? Anyi wannan ne domin biyan Bukata ta Kai, Ko kuwa Domin Cigaban Al'ummar Jihar? Sannan sai Mu duba Muga yin hakan Karuwace ga Al'ummar Jihar Ko Raguwa ce? sannan Wadanne Bangaren Al'ummar Jihar ne Magoya baya su ka fi Rinjaye? Idan da za' ayi Hukumci akan Wadannan Dalilai bayan Bincike abaiwa mai Hakki Hakkin Sa to da Adalci ya tabbata. Wadanne Dalilai yasa aka bijiro da Canza Dokar, da Wanne Amfani Chanjin zai kawowa Al'ummar Jihar Mu ta Gado sannan su wanene suke bukatar Chanjin da Kishiyar hakan, Su wanene sukafi Rinjaye? Wanda bai fahimce Ni ba yayi Mini Afuwa.
@ibrahimumarsani3 ай бұрын
Wanda yataso dafitina gwamnane, saidai inshi zaigirbi sakamakon da prof yake fada
@abdsadibrhim60732 ай бұрын
Ba nasiha kakeba domin ka karkata ga bangaren sunusi Ganduje yafadi laifin sunusi yacireshi anzauna lafiya Meye laifin aminu ado? da governor yacireshi Kodan Aminu baitaimaki abba da kuriu lokacin zabeba
@aminasali7432 ай бұрын
Ba Wanda yasa kowa yayi gonna kenan mu talakawan Kano muce bamason sanisi dolene talaka akewa Mulki dome zaa tilastamu dashu gaban da bamaso.
@MuhammadSani-q2y4 ай бұрын
SBD sanusi ya sami kudi a government wasu makwa daitan malamai suke goyon bayan sa saboda su sami wani abu hiyasa yanzu muke bada fatawa duk wanda yake a government ya dibi kudi ya tara SBD acikin mutanen mu basama kalon arziki sai kanada kudi ba malaman ba ba jahilan ba "Yan siyasa ku saci kudi wlh sune kimar ku awajan malamai dama wa.inda ba malamai ba
@usmandisoahmed49464 ай бұрын
Ba na goyon Bayan kowa? Amma Prof Makari ka dauki bangaren siyasa. Ba gyara barna da barna. Bai kamala masu mulki suki bin doka ba. A bar alkalai su yi aiki. Ganduje da Abba duka basu yi daidai ba. Domin sun karya doka da yi mata karan tsaye.. Wannan shine gaskiya amma ba maganar gaskiya amma ba abinda Professor Ibrahim Makari ya fada ba. Domin ya shigar da siysa a zancensa. Allah ya bamu sarkin da yafi amfani da kuma zaman lafiya a Nigeria da Kano gaba daya.