Allah karbi ibada kuma watan Ramadan kwana 29 yayyi bayyi talatin ba
@aliyuadamu75495 ай бұрын
Kaidai ka tsargu kayidon sarkin musulmai yatanka makane kuma bai tankamaba sabida mai hankaline shi Allah takawo sauki
@fatimamuhammad70525 ай бұрын
Slm,inajin labari wannan malamin amma ban taba sauraron sa ba,kuma bansansa ba kuma ina cikin sokoto.Allah ya ja da nisan kwana malan na gamsu da bayanin ka malan ina yinku over kaida Malan Murtala Assada sokoto. Allah ya qarawa Annabin mu manzon Rahaman mu(SAW).Muna godiya sosae domin ina jin din inji kuna gayamana Allah yace Annabi yace.
@AUWALUMARBALA-yh7dk5 ай бұрын
Ga Muni Ga Munin Hali,ko Hasken Annuri A Fuska Babu ,D'an Bidi'a da Sunan Sunna,K'iyayyar Sarkin Musulmi ke Damunka ,Tabbas Uba ne yana k'ok'arin Had'a kan Musulmi kana zagwan k'asa