Dole a Kasheta An Sake Tado da Maganar Wanda Ta Kashe Mijinta An Kafa Hujja da Maganar Sheikh Jafar

  Рет қаралды 14,967

AL-Ishara TV

AL-Ishara TV

11 күн бұрын

Subscribe AL-Ishara TV

Пікірлер: 59
@hafsatykumo3452
@hafsatykumo3452 6 күн бұрын
Malam Allah Yamaka albarka Allah yasa kagama da duniya lfy
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Allah ye maka albarka da fadan gsky, wallahi haqurin da muke ba kadan ba ne
@ibrahimabdul5
@ibrahimabdul5 9 күн бұрын
Allah yasa a mata adalci.Aameen
@wambai17
@wambai17 9 күн бұрын
Gaskiya wallahi akwai zaluncin da mazaje ke ma matansu. Mu maza sai mungyara muji tsoron Allah
@khadijatunmanmusa4621
@khadijatunmanmusa4621 9 күн бұрын
A gaskiya na saurari bayanin wannan baiwar Allah wanda tace tana da baby sati uku watau tana dayen jego har yanzu. A gaskiya ni bana goyon bayan kisan mijinta data yi amma akwai wata matsalar da mata da suke jego ke fama da ita watau post-partum depression wanda akasari mata dayawa suna fama da wannan matsalar amma batare da an gane ba. Saboda haka mata masu jego suna bukatan kulawa da taimakon mutanen da take tare dasu a lokacin da take jego. Allah yasa mudace. Amin
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Har masu ciki suna fama da wannan matsala sbd zuciya a takure take har mata masu abin wata wata su ma. Allah da kansa yn tausayawa mace idan tn da ciki ko shayarwa idan baza ta iya Azimi ba tasha ta rama dg baya, amma ace wai mijimka baya tausayinka ga shayar da danka ga yunwa ga ba tausayi harda duka, idan ana tausayinka duk wani radadi da yunwa suna raguwa
@khadijatunmanmusa4621
@khadijatunmanmusa4621 9 күн бұрын
@sakinadeeni4713 gaskiya kam. Wallahi I am speaking from experience saboda nima na sha fama da wannan matsalar duk lokacin dana haihu amma I was lucky enough an gano da wuri tun haihuwa ta na farko kuma matsalar wasu na daukar tsahon lokaci kamar wata 6 zuwa shekara 1 bayan haihuwa ana fama da ita. Yakamata masana harkar lafiya su fara enlightenment akan matsalar
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Wallahi nima a haihuwa ta hudu na shiga irin wannan lalurar ga fuskantar rashin kulawa ta zmn aure d/s family issues kn nesa memakon a tausaya mk ko da ace kalmai masu dadi koina sai de godiyar Allah da ftn Allah ftn Allah ya bamu jarrabarwar daza mu iya dauka ya karemu dg mummunar qaddara ya musanya mana da alkhairi duniya da lahira Amin
@khadijatunmanmusa4621
@khadijatunmanmusa4621 9 күн бұрын
Amin ya Hayyu ya Kayyum ​@@sakinadeeni4713
@NanaShettima-xf9by
@NanaShettima-xf9by 9 күн бұрын
Hmm😢ameeen ya allah
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 9 күн бұрын
Wallahi mata suna hakuri da maza. Gaba daya basuda mu'amala suna cutar da mata.
@tasiualiyu9622
@tasiualiyu9622 9 күн бұрын
Ita matarnan bata tsoron Allah ubangiji da lahirarta a maganarta akwai tufka da war wara , ina da tambaya don girman Allah ya za'ai abada kudin gawayi don a hura wuta kuma ba abinci agidanta, kuma shi namiji dolene namiji idan yafita nema yasamu, mata susani mu maza bamaso kokadan mudawo gida babu abinda za'abaiwa iyali
@user-yz4cf9wo6b
@user-yz4cf9wo6b 9 күн бұрын
Allahu a'alam😢😢😢
@user-pu1fy9qc9u
@user-pu1fy9qc9u 9 күн бұрын
Mara imani
@user-pu1fy9qc9u
@user-pu1fy9qc9u 2 күн бұрын
Mara imani
@GumsuMohammed
@GumsuMohammed 9 күн бұрын
Ubangiji Allah Yajikanshi Ameen,
@user-mq9ui6zt8u
@user-mq9ui6zt8u 6 күн бұрын
wllh malan maza suna cutar damu suna zaluntarmu ba abinda zuciya bata kulla mana sai Allah ya rabamu da mummunan kaddara Dan matsayin annabi
@MandeBala-cc7yb
@MandeBala-cc7yb 4 күн бұрын
Wallaahee, a Gaskiya ni banaganin haqiqanin laifin wannan matan. Duk Wanda ya saurari bayannan ta ,tabbass laifin mijin ne. Kai baka Bata hakkintaba na abinci,gata tace jego,Kuma gashi anyi mata theater,Kumaka hautada duka akan ta tambayi hakkinta.habadai, toh, tadai faru,badaida gangarbane daga dukkan bayannan ta.
@rahamamamanfadila5798
@rahamamamanfadila5798 9 күн бұрын
Wlh Hakane malam
@ayishatabbas2402
@ayishatabbas2402 8 күн бұрын
🙏🙏🙏🙏
@user-uq7co7xs4k
@user-uq7co7xs4k 6 күн бұрын
Akwai sanrai
@habibayakubu1283
@habibayakubu1283 8 күн бұрын
Kuma kuyi tunani mata nawane suke kashe mazajensu idonsu kamas babu hawayen sisi haka sukebada bayani
@abdulkarimmuhammad6428
@abdulkarimmuhammad6428 9 күн бұрын
this is true
@tamimouharouna
@tamimouharouna 8 күн бұрын
Wannan ba hujja bace kunga mata sunata commente cewa suna hakuri su kadai ce hakuri Bana goyon baya awulakanta mata koh kadan ball ma da za’a bani sugabanci hukunta ma’aurata da zaku sa mamaci duk namijin d’a y’a walakanta matan sa wlh zai san cewa lallai ya tafka babban kuskure amma wannan ba dalilin bane da zaki kashe mijikin idan kinga baza ki iya ba ki bar masa jidan sa mana allah bai san da ya’ayanki bane da Yasa idan abun bazai yu ba arabu koh kashe mijinki ne zai sa ki samu saukin rayuwa
@hajaraabdullahisaulawa30
@hajaraabdullahisaulawa30 9 күн бұрын
Allah ya saka maka da alkhairi Wallahi mallan matsalar da mata ke shiga bayan haihuwa tana da yawa wasu har mental health problems suke fuskanta
@usmanyusuf5952
@usmanyusuf5952 5 күн бұрын
Malam ka giara maganann ka
@user-es3cg3xk4g
@user-es3cg3xk4g 6 күн бұрын
Wnngskiyane
@user-qt3pl1cj7q
@user-qt3pl1cj7q 9 күн бұрын
Ku daure masu gindi suyita kashe Mazajen su kai kana ganin wannan yarin yar kasan babu yunwa ajikin ta mufadama kanmu gasky
@zubainaibrahim8866
@zubainaibrahim8866 9 күн бұрын
Kwarai andaure musu tunda bakasan kaddaraba
@zynarbmustapher6588
@zynarbmustapher6588 9 күн бұрын
Wai matar da ta haihu Ake cewa babu yunwa a jikin ta sai kace bakusan kunburin jego ba.
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
A maza masu kashe mutane a yaqe yaqe fa ina masu sace mutane da zumar neman kudi idan basu samuba su kashe mutum. Allah baya son zubar da jinin mutane da gangan, duk wanda ya kashe wani da gangan Allah yace ze dauwama cikin wutar Jahannama. Allah kar Ka nufi ran wani akanmu ko namu akan wani. Allah ya shiryi bayinsa
@user-qt3pl1cj7q
@user-qt3pl1cj7q 9 күн бұрын
@@sakinadeeni4713wannan ce hujjar ku ta kashe Mazajen ku too kuci gaba duk wanda ya kashe wani ya dauke zunuban sa kuma a lahira wuta na jiran sa kuma a duniya ya kare rayuwar sa a kurkuku
@lsksk1111
@lsksk1111 9 күн бұрын
TO MU MAZAN BA MU YIN HAKURI DA MATAN NE? Za ka auro yarinya, ka kashe kudi masu yawa, ka ɗauki nauyin ta, da akwai da babu ɗin ka. Kullum kana cikin tashin hankali idan ba ka samo ka kawo mata ba. Har ka kamu da hawan jini da ciwon zuciya, ba don damuwar kan ba, sai dai don damuwar ta. Amma sai a wayi gari ta zama ba ta da abokin gaba sai kai, ta ce maka IDAN KAI ƊAN HALAS NE, KA SAKE NI. TUN DA MU KE DA KAI, ME KA TAƁA TSINANA MIN? IDAN BAN DA QADDARA MA YAYA ZA A YI NA AURE KA? Da sauran kalamai na wulakanci, da cin mutunci. Ta zage ka, ta zagi iyayen ka, ta hana maka mu'amalar sunnah a wajen kwanciya, wanda hakkin ka ne. (Ni na san matar da ta ce wa mijinta, IDAN KA MATSU, KA TAFI SABON GARI, KA JE KA NEMI KARUWA.) Sannan ta daina yi maka magana kwata-kwata, wata da watanni, tana gaba da kai. (Ku duba, ko ita ma wannan yarinyar ta ce ba ta yi wa mijinta magana, shi ma baya yi mata magana. Guri ɗaya kawai take yi masa magana, idan tana buƙatar ya kawo kuɗi.) Duk da haka ba ka daina ciyar da ita ba, daidai gwargwadon samun ka. Kai bawan ta ne? Ko Allah Ya halicce ka kawai saboda ka zo duniya ka yi wa mata bauta ne? Ko so a ke yi ka je ka yi sata, ko ka shiga harkar kidnapping saboda kai ga kanan mai so ka yi wa matar ka hidima? To, a nan wane ne yafi yin hakuri da wani? Dukkan mai adalci zai ce maza sun fi yin hakuri. Ku duba matan wasu Ƙabilun da ba Hausawa ba, yadda su ke wahala don su tallafi juna, asiri ya rufu. Amma matar Bahaushe Musulunci ya mata gata, tana kwance a gida, sai dai a kawo mata. Kuma duk da haka ba su godiya, basu ganin darajar mijin, ga bala'in rashin kunya, da raini, da rashin mutunci da suke yi wa mazan su. Duk da musulunci ya ce Namiji shine shugaba a gida, kuma matar sa ta yi masa ladabi da biyayya. Amma sun sa ƙafa sun take wannan. Idan ma ka kai ƙarar ta wurin iyayen ta, ka yi aikin banza. Don ba za su taɓa yarda da laifin 'yar su ba. A kullum kawai, kai miji, kai ne mai laifi. Duk halin tsananin rayuwar nan, ba wanda ya ke tausaya maka. Tun daga kan matar ta ka, har iyayen ta, har Kotu idan ta kama an je. So a ke ka kashe kan ka, saboda ga ka nan mai mata? TO, MALLAM, SAI KA CI GABA DA ZUGA MATA SUNA YI WA MAZAJEN SU RASHIN MUTUNCI, DA RASHIN KUNYA, KUMA SU CI GABA DA KASHE MAZAJEN SU. AMMA KUMA SAI KA SHIRYA YADDA ZA KA YI DA DUBBAN ZAURAWAN DA ZA A SAMU A SANADIN HAKAN. DOMIN KUWA MUTUWAR AURE, YANZU NE MA ZA A FARA. SANNAN KA SHIRYA YADDA ZA KA YI DA TARIN YAWAN GAWARWAKIN MAZAN DA MATAN SU ZA SU CI GABA DA KASHE SU, TUN DA KA ƊAURE MUSU GINDI.
@mamanjaafar6507
@mamanjaafar6507 6 күн бұрын
Duk wayannan abubuwanda ka fada Allah ne yace kayi ba ita tace kayi ba, kuma kaji zaka iya ne shiyasa ka aura duk sadda kaji bazaka iya ba zaka iya sakinta madadin ka ringa kuntata mata🤗
@lsksk1111
@lsksk1111 6 күн бұрын
@@mamanjaafar6507 To, sai kuma a gaya min gurin da Allah Ya ce ta yi min rashin mutunci, da rashin kunya, da rashin ladabi, da rashin biyayya. Sannan kuma a gaya min gurin da Allah Ya ce ta ɗauki wuƙa ta kashe ni. Wanda shi ne ya zama sabon yayi a wurin matan Hausawa.
@mamanjaafar6507
@mamanjaafar6507 6 күн бұрын
@@lsksk1111 Irin masu halayyarda kake fada su sukafi karanci. Kafin kaga mace tana kuntatawa namiji sau daya saumi kaga namiji yana kuntatawa mace sau dubu. Sannan maganar kisa da kakeyi wlh kafin mace ta kashe namij so daya maza sun kashe mata sama da 1k amma bada makami ba da kuntatawa kawai.
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 9 күн бұрын
Idan mace nasamun matsala da mijinta kuma taga bazataiya zama dashima to kawai tanemi saki idan yaqi takaishi kotu arabasu amma kullum suyita kashe mazajensu kuma ana basu kariya kokuma ana ganin daidai sukeyi kokuma kare kansu sukeyi to wannan zancen banzane dakuma rainin hankali gamu masu hankali
@Speedyvampir2
@Speedyvampir2 9 күн бұрын
Ba Ka ji bayanin ta ba. Kullun idan ta je gida ana koran ta ta koma gidan mijin ta da ba ya ciyar da ita. Ku rika magana na hankali ba soki burutsu ba.
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 9 күн бұрын
@@Speedyvampir2 wannan kalamar taka ai itace suki burutsu din domin akalamaina bawai nunacewa gallazama mata daidaibane banagoyon bayan cutarma wani. To amma idan har zaman babu jindadi ai rabuwar shine mafi aala bawai surinqa kashen mazanba sunanuna cewa kuskurene kokuma kariyan kai. Kuma babu wanda yaji bangaren mijin domin bakomaine mace zata fada yazama gaskiyaba dole asaurari kowani bangare wannan shine adalci. Amma maganar suki burutsu wannan zancen banzane kakeyi bakamasan mekake cewaba
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Ai iyaye ne suke korarmu ko su gwalemu su ce basa so suji wannan maganar ko kuje ku dai-daita kan ku etc, musamnan miji yana da mako koma me ze yi yayi baruwansu
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 9 күн бұрын
@@Speedyvampir2 aikaine kake soki burutsu tunda kakasa fahimtar abinda nakecewa. Ai a bayanina nayi maganar kotu aciki. Idan har iyayenta sunkasa fahimtarta ai ita tanada hakkin takai qararsa kotu kaitsaye domin neman hakkinta kokuma kotu taraba auren idan hakanne kadai mafita. Idan kuma kanaganin yawan kashe kashen mazaje damatan aure keyi ba kuskurebane to Allah Yahadaka dairin wadannan matar dazata sokeka kuma tasoke banza tundadai tanada ikon tace karekanta takeyi
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 9 күн бұрын
@@sakinadeeni4713 shiyasa nabada shawarar mace idan iyayenta sunqi sauraronta to ai akwai malamai wadanda zasu iya fadama iyayen to saikuje gunsu kufadi buqatunku inshaAllah zasu nemi iyayenku kuma inshaAllah zasu gyara idan kuma hakan baiyiba tanemi wasu cikin danginta kokuma dangin mijin wadanda take tunanin zata iya taimakonta idan kuma hakan baiyiwuba to saita kai qara kotun musulumci ananne zaafitarmata da hakkinta idanma takama araba aurenne to sai araba auren. Amma kashe kashen da akeyi baidaceba kuma Allah baya yafe laifin kisa. Kuma idan antambayeta saitace ai tanason mijinta ammakuma taiya daukar wuqa tasokamasa. Duk mutumin dazaice yanasonka amma zai iya daukar wani abu yakashe ka to tabbas wannan maqiyine. Allah Yabamu ikon amsar gaskiya dakuma yin aiki daita ameen
@jamiluadam216
@jamiluadam216 9 күн бұрын
Duk suna da kuskure kuskuren ta na farko ta masa rashin kunya shikuma nashi kuskuren dukanta da yayi ita kuma nata kuskuren na biyu ta biyewa dokin ziciya amma bawai ta dauki wuqa da niyyan ta kasheshi bane tadauka da niyyan barazana ne
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Daukan wuqa lokacin fushi ganganici ne amma gsky ban ji wajen da tayi masa rashin kunya ba, amma naji te ms mgn akan yaron baby yn kuka ko ya dauke shi da kukan rashin abinci, dg nan ya hauta harda daka, mata muna cikin damuwa idan yaro yn kuka aka qi agaza ms musamnan ace Babansa ne, gashi have haihuwa tayi ga mata idan sun haihu suna samun stress/depression, yawancin maza kuma lokacin wulaqancinsu yake tashi memakon su ji tausayin mace ko dan baccin da baby ze hana Babarsa etc
@Istandwithreality
@Istandwithreality 9 күн бұрын
Kana a wurin kenan a lokacin da abin ya faru?
@abdullahiharuna3582
@abdullahiharuna3582 9 күн бұрын
Wannan gaskiya ne mata na hakuri a gidan jen auren su kwarai da gaske. Mu mazaje mu gyara.
@gaskiyadacigareta8767
@gaskiyadacigareta8767 9 күн бұрын
Mazajenma haqurin sukeyi. Don haka kowa yagyara
@sakinadeeni4713
@sakinadeeni4713 9 күн бұрын
Wani abin gsky Maza su suke fara kunna wuta a gidansu, inde zaka ji tausayin mace ka kuma rike mata amana an gama ko Baka da wadata zata iya haquri, da kanta ma zt agaza maka idan tana dashi
@kevinminsi7871
@kevinminsi7871 8 күн бұрын
Jesus is God (John 1: 1 + 1 John 3: 5) repent!
@alfanda9971
@alfanda9971 6 күн бұрын
It’s like you don’t know they are tolking about even if you understood that mind you don’t even know you book because John 1:1+1 there is not any single thing that they are tolk about repent en is not totally a Jesus wolds en they are tolked about how god create the universe
@alfanda9971
@alfanda9971 6 күн бұрын
Kuma shi John 3:5 jesus nama wani shugaban yahudawa bayani Akan mulkin allah cewa ba Wanda ya isa yasan mukin ubangiji idan ba tare da ya mutu an kuma tashin shi ba Wanda ALQURANI ya gama bayani Akan hakan shima John 3:5 ba maganar repent a ciki you just want to confuse yourself about some that you don’t have a single knowledge about
@alfanda9971
@alfanda9971 6 күн бұрын
Bro let I light you go en check your book very will you will find to many places that people were wrote en contradict your book en lie killing killing small things killing bro go en light kar ka Bari wani ne xai na tsayawa akan mambari yana gayama abinda ransa yake which is lie
@kevinminsi7871
@kevinminsi7871 4 күн бұрын
@@alfanda9971 JESUS IS GOD (BIBLE AND QURAN) 1 - JESUS IS THE WORD OF GOD JOHN 1: 1 + SURAH 19: 34 + SURAH 4: 171 2 - JESUS-CHRIST IS WITHOUT SIN 1 JOHN 3: 5 + SURAH 19: 19 + ISAIAH 43: 15 + SURAH 62: 1 3 - JESUS-CHRIST HAS THE POWER TO FORGIVE SINS MATTHEW 9: 6 + MARK 2: 7 + SURAH 39: 53 4 - JESUS-CHRIST IS THE FIRST AND THE LAST REVELATION 22: 12 - 16 + SURAH 57: 03 5 - JESUS-CHRIST CAN MODIFY HIS LAW MATTHEW 5: 38 - 39 + SURAH 3: 50 + SURAH 2: 106 6 - JESUS-CHRIST HAS THE POWER TO SEND PROPHETS MATTHEW 23: 34 + SURAH 16: 36 7 - THE COMING OF JESUS-CHRIST MATTHEW 25: 31 - 32 + SURAH 56: 1 - 9
Idan Miji Yasha Nonon Matarsa, Shin ta Zama Babarsa ta Shayarwa kenan  | Tambayoyi da Amsa
20:28
Who has won ?? 😀 #shortvideo #lizzyisaeva
00:24
Lizzy Isaeva
Рет қаралды 18 МЛН
Ga wani bayanin da yakamata kowa ya saurara wani sabon makircin yahdwa kan...
31:01
Taskar Malaman Sunnah Tv
Рет қаралды 16 М.
Kalubale Wajen Neman Aure A Wannan Zamani  - Dr Abdallah Gadon Kaya
51:25
Garin Da'if Tare da Manyan Malamai
37:17
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Рет қаралды 33 М.
Who has won ?? 😀 #shortvideo #lizzyisaeva
00:24
Lizzy Isaeva
Рет қаралды 18 МЛН